Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 7
“ki daina kuka banaso meye damuwarki game da quality dinki da kikejin kamar ban cancanci sallama Miki komai ba?" Motarta ta shiga shima ya shiga taja suka fice suna tafe yana tambayarta takasa mgn sai hawaye kawai da take sharewa nacin tambayar tasane yasata dagansa hannu tace “kayi Shiru haka zan fada maka komai domin Kaine komai inaji a Raina zanyi uwar watsi da kowa nawa domin kubutar da kaina Herrison banason rayuwar da nakeyi taja dogon lkc nadama tazomin a lkcn da ban shiryawa zuwanta ba nasan qarshen alewa qasa so gara nayi tunanin nemawa kaina mafita kafin qurewar lkcn" A qofar gidan ya danna horn getman din ya bude suka shiga yayi parking ya sake kallonta yace “yaushe zamuyi aure Jannet tun ranar dana fara ganinki naga damuwa a jikinki lkc baiyi bane da zan tambayeki dalilan damuwanki ki fadamin yaushe zamuyi aure mu samu nutsuwa?" Bude motar tayi zata fita domin kalamansa qara sanyaya Mata jiki sukeyi shima ya bude ya fito yayi saurin riqeta ta fada qirjinsa suka saki ajiyar zuciya tare daidai lkcn da mayafinta ya zame akanta doguwar sumarta ta bayyana ya dora hancinsa akai yana sunsuna Dad ya fito daga cikin gidan yana daura agogo kamar ance ya dago ya sauke gilashin idonsa akansu, Wani Abu yaji ya taso daga qirjinsa ya caki zuciyarsa ya ɗige a gurin ya kasa ko motsawa daga wajen sai muzurai yakeyi itakam Janah taji baqon yanayi ta qara lafewa a jikin Harrison tana shaqar daddaɗan ƙamshin turarensa daya saukar mata da wata muguwar kasala, batare da sunyi auneba kawai taji ƙarar saukar mari hakan yasasu rabewa tare da rintse idonta da ƙarfi. Jin wani tartsatsin marin ne yasata buɗe idonta ta saukesu kan Herrison da ya dafe kuncinsa bakinsa sai ɗigar da jini yakeyi tayi kansa da gudu taji an riƙe hannunta ta juyo da sauri ganin Dad yasata cin turjiya ta rushe da kuka tace “haba Dad don Allah kamar ba musulmi ba meye yayi maka da zaka fitar Masa da jin...." Itama sauke Mata kyawawan maruka yayi har biyu ya hankadeta tayi baya zata fadi Herrison yayi maza ya tareta bai damu da jinin da bakinsa ke fitarwa ba hasali ma ita yaketa zubawa sannu, Sake fincikarta Dad yayi ya figeta ya watsata ciki ya koma gurin Herrison ya kora Masa warning me nauyi akan kula Masa yarsa, duk yanda yaso ya fahimtar da Dad yaqi fahimta qarshe ma sai ya hadashi da kuratan sojojin yace su fitar dashi daga gdan, cikin matsananciyar damuwa ya juya ya fita daga gdan a sanyaye zuciyarsa fal da tunanin halin da Janet zata kasance gurin wannan mahaifin nata" Ganin ya ficene yasa Dad komawa da baya cikin gdan ya nufi dakinta ya isheta a saman bedside sai kuka takeyi da shassheqa ya matsa gabanta ya Dagota ya shaqeta yana huci yace “ni kinmai dani marainin wayonki ko to bari kiji ki fitar Kuma ki cire aure a ranki har abada babu ke babu aure ni nine zan maye Miki gurbi da abinda yayi daidai da buqatarki dole ki zauna matsayin danayi Miki Murjanah naga ubanda ya daure Miki gindi a qasarnan ni zaki tozarta duk mazan da muke dasu a qasar Nan ki rasa Wanda zaki dauko kice zaki aura sai banasare wanda zai batar dake da danginki an fada Miki sunayiwa baqar fata son Allah da annabi ne Shashasha dake" Qasa yayi da kansa ya damqi kunnenta da bakinsa da sauri ya zura harshensa cikin kunnen nata nanfa suka rinqa dambe Yana qoqarin cafkar boobs dinta ita Kuma ta hanashi har Allah yabata saa ta gasa Masa cizo ya saketa ta fada bandaki a guje ta datse qofar yayi murmushi ya fice a ransa yana cewa yaro yarone. Ta Jima cikin bathroom din kafin tayi wanka ta fito ta kulle qofarta tabar mukullin ajiki ta zauna tana tuntuntuni taji wayarta ta buga alamun shigar saqo daukowa tayi ta duba taja ajiyar zuciya tare da budewa _“Me Dad yake nufi da cewa bazakiyi aure ba Kuma idan naci gaba da bibiyarki zai batar dani?"_ Bata gama wannan tunanin ba taji saqon ya Kuma shigowa wannan karon hqr ya bata da cewa “Inasonki Janet zan hqr da yanayi domin mallakarki ki bani hadin Kai please zakiyi farin ciki dani" Murmushi tayi aranta tana ayyana lkc yayi da zatayi fito na fito da Dad zata daureshi da jijiyoyinsa yanda bazai taba iya qwacewa ba sannan tayi amfani da damar wajen cika burinta, miqewa tayi ta rinqa zagaya dakin tana saqawa da warwarewa murmushi tayi me hade da kuka tace “daga yau wasan zai fara" kayanta tasa ta fice taje ta hado duk wani Abu da tasan zata buqata ta dawo tayi kamar yanda take buqata camera ta maqala yar qarama a sumarta ta hada ta daure ta koma tayi kwanciyarta batare data damu da kulle qofar ba cikin dare taji ana lalubarta tayi murmushi domin dama lkcn take jira tayi saurin miqewa a razane ta kunna hasken dakin, Bai wani damu da kunna hasken da tayi ba sai wani shafa wandonsa da yakeyi yake cewa “inata bibiyarki kina guduwa kinje kina biyewa farar fata bayan bazai iyayi Miki abinda zanyi Miki ba" yanayin muryarsa kamar ma a shaye yake hakan ya bata damar miqewa a hanzarce jikinta na rawa ta rinqa ja da baya tare da sanya kuka tace “Wlh Dad ba haka nakeba kaifa mahaifinane kada ka ketamin mutuncina please ka taimakeni bazan iyaba na gaji da wannan rayuwar...." Dariya ya sheqe da ita yace “yo wanne mutunci kike dashi keda kike bawa turawa Kuma ni nine zanyi wahalar banza wlh yau saina...." Cafkarta yayi tana sane ta tsaya ya cafketa ta kuwa rushe da kuka ta rinqa dukansa tana tureshi tana Masa magiya wata angiza da tayi Masa kawai saiya fadi qasa Tim kafin ya miqe ta miqe a guje zata fice yasa qafa ya hardota ta fadi tim itama ya miqe ya zare belt dinsa kawai ya fara dukanta aikuwa ta rinqa ihun neman agaji duk ma'aikatan gdan sunaji Amma Babu me ikon cetonta Saida ya fitar da ita daga hayyacinta sannan ya hayeta ya biya buqatarsa ya bingire a gurin ya Kama bacci. *_Oum Hairan_* [05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NI KISHIYAR UWATA CE_* *_Oum Hairan_* Please sis novel dina na kudine 200 idan kina buqata ki biya ta Nan 0255526235 Fauziyya Tasi'u Umar GTB ko Kati MTN ta wannan number 09013718241 or VTU ta 09031307566, idan baki son group kinfiso ta PC zaki biya 500 ne idan baki siyaba kada ki karantamin littafi. *_21-22_* Jinjina kai Janah tayi tace “mgnrki haka take saidai Kuma Ina makomar yaranmu take Ni ba kaina nakeji ba yayana nakeji" Shiru Surry tayi tana nazarin kalaman qawar tata kafin ta dago tace “kiyi Masa tayin shiga Muslumci Mana idan ya yarda Kinga kema kin dace kinyi jihadi" da wannan kalaman suka shiga wats duniya ta daban Saida suka nutsu tukunna Surry tayi Mata sallama akan jibi zasu tafi Qatar ita da Kaseem dinta idan sun sauka zasuyi waya fatan alkhairi tayi Mata sukayi sallama ta fice daga gdan itakuma ta koma ta zauna tana latse latsen wayarta zuciyarta cunkushe da tunanuka iri iri ranta duk babu dadi ji takeyi gabadaya gdan nasu Yana daukar Mata zafi. Mom Bata shigo gdanba sai dare Janah tana kitchen tana dafa indomie taji an bude qofar kitchen din an shigo ta dago idonta ta saukesu akan Mom ta dauke Kai taci gaba da juya Abincinta matsowa Mom tayi ta leqa tukunyar tace “ki juye min wannan ki kawomin sama ki dafa wata" ranta ne ya baci sosai ta gama shirya Abincinta daidai buqatarta sannan Mom tace ta juye mata aikuwa saidai ta kwana da yunwa domin bazata iya Dora wataba, da wannan tunanin ta juye abincin a flat ta dauki lemo ta nufi saman qofar a bude take hakan yasata turawa ta shiga tare da sallama gabanta yabada wani rass ganin Mom din tata kwance jikin wani qaton sai shafeta yakeyi. Wata baqin ciki ne ya tokarewa Janah maqoshi ta tsaya qiqam a gabansu jikinta yana rawa da tsananin tsoro duk da tasan wannan dabi'ar Mom ce Amma Bata taba zaton taddata a hakaba to wai ita wanne irin bala'i ke tare da rayuwarta ne? Ajiyewa tayi ta juya ta nufi qofa tunaninta ma Mom Bata gantaba Amma sai taji tace “idan kin fita ki rufemin qofa munafuka" Shiru tayi tare da ficewa taja qofar da sauri ta rufe ta koma dakinta ta rinqa safa da marwa zuciyarta na suya itakam wannan yar iskar rayuwa ta fara isarta gda kamar gdan kafurai kowa abinda yakeso shi yakeyi Anya ma kuwa wadannan iyaye ne da gaske?" Batada amsa dole ta kwanta kawai ta bude data ta fara chat duk da ba fahimtar komai takeyi ba Amma tana samun sauqin zuciyarta Video call taga an kirata tana dubawa taga Dad dinta gabanta ya fadi tayi saurin tashi zaune tare da kashe hasken dakin ta danna picking ta zubawa duhun wayar ido can Babu Bata lkc sai ya bayyana bakuwa shine ya bayyana ba sandarsa ya haska Mata ta qarajin wani rass a qirjinta tayi hanzarin kashewa kafin ta latse datar ya sake kiranta wannan karon fuskarsa ce ya wani marairaice kalar tausayi yace “a buqace nake babien Dad kiyi wani Abu Mana" Wani baqin ciki ne ya tokareta ta harzuqo tace “bazanyi ba din asararen uba tambadadde me bawa yarsa lasisin iskanci da kansa nikam nayi asarar iyaye a duniya Allah dama bakayoni a wannan ahlin ba wlh daku a matsayin iyaye gara babuku...." Katseta yayi da cewa “sheet kada ki fadamin mgnr banza don Kinga Ina bibiyarki an fada Miki Ni sakaraine da zan kiwataki na kaiwa wani qaton ke yaci a banza ai dole abani kasona Nima. Murmushi tayi tace “zakuwa kayi nadamar kasancewarka a haka" tana fadin haka ta gimtse Kiran ta kashe datarta taja bargo tana kukanta na qa'ida da haka bacci ya kwasheta, washegari bugun Mom ne ya tasheta ta miqe sanye da rigar bacci mara duhu sosai ta bude Mata qofar ta shigo tana kallonta tana hadiyar yawu tace “zan tafi China yau ki kula da kanki" tabe baki tayi kawai ta koma tayi kwanciyarta. Kanta Mom tayi tana masifa tana cewa Ina Miki mgn kinaji na Dad dinki yace gobe zai dawo sakara asarrara kawai ki shiga hankalinki dani fah banson sa ido saura Kuma inji munafurcinki yasa kin fada masa wani Abu" fuuuu ta juya ta fice Janah ta tabe baki ta sake qudundunewa bacci ya dauketa bata farka ba sai 11 tayi wanka ta shirya domin tafiya school a school dinma Bata wani samu nutsuwa ba saboda babu Surry data kirata tace Mata tana gdan Hajiya Mandiya dole ta hqr saboda Allah ya sani batason Les gara komai dashi a zuciyarta sai biyar ta koma gdansu ta shiga wanka kafin ta fito ankira wayarta sau biyu tana fitowa taga Herrison ne tayi murmushi ta daga yaja ajiyar zuciya yace “ina cikin gdanku da Mom Dina tazo ganinki" Sosai taji wata faduwar gaba ta shigeta tayi shiru shima yayi shiru can yace “kamar bakiyi murna ba ko?" Saurin mazewa tayi tace “aa kawai nayi mamaki ne bari nazo" da haka ta kashe wayar tasa bra ta dauki doguwar riga tasa ta yafa mayafi ta fito ta hangeshi tsaye jikin motar shida wata dattijuwar Baturiya taja numfashi ta nufesu sai taga Baturiyar ta nufota kantayi aune ta rungumeta tana Mata wlcm taja ajiyar zuciya a sanyaye kanta a qasa tayi musu iso zuwa cikin gdan ta saukesu a babban Parlourn suka qara gaisawa da Mom Mahal tanata yabawa da zabin dannata inda Janah tayi qasa da kanta a kunyace ta kawo musu duk wani Abu da tasan zasuji dadi bayan Mrs Mahal tasha lemo ya ratsata ne ta dubi Janah tace “Jannet ina Iyayenki inason muyi mgn dasu banason aurenku ya dauka dogon lkc saboda inason zan koma America kafin na dawo komai ya gama kankama" Cikin sanyin jiki Janah tace “Dad dina 1 week kenan bayanan Amma gobe zai dawo Mom Dina Kuma yau ta tafi China" Shiru suka danyi daga bisani Mrs Mahal tace “tabata number Dad dinta batayi tunanin hakan zai zama matsala ba ta bata sukayi sallama ta rakosu har gurin motarsu ta budewa Mahal ta shiga Herrison ya riqo hannunta yayi kissing dinta tare da saqala Mata wata jaka da wani kwalin gift yace daga Mom dinsa ne. Duk jikinta sai yayi sanyi taji tanajin tausayi da qaunarsa na ratsata musamman yanda taga Mom dinsa nata murna da ganinta abin gwanin sha'awa tana daga musu hannu suka fita daga gdan suna fita motar Dad na shigowa, Duk da yanda taji faduwar gabanta ta nunku hakan bai hanata juyawa da sauri ta shige cikin gdan ta kulle dakinta ba ta ajiye kayan ta fads duniyar tunani da tsoro tabbas rayuwarta akwai qura cikinta, ji tayi ana taba qofar ta miqe tare da cewa “waye" muryar Dad taji tayi kamar kada ta bude Amma Babu dama dole ta bude Masa ya shigo yana kallonta yace “waye ya fita a gdannan?" Kallonsa tayi da mamaki tace “yaushe?" Daganta hannu yayi yace “banson sakarci yanzun Ina shigowa naga wata mota ta fita na tambayi su Emah sunce baqinki ne" dafa kanta tayi tare da murmushi tace “oh sorry su Herrison ne da Mom dinsa suka kawomin ziyara sunso ma sun sameku to bakwanan Amma Mom dinsa ta karbi numberka tace zata kirak....." Tsawa ya daka Mata yace “shut up Murjanah uban waye yabaki damar shigomin da wasu yan iska gdana?" Kallonsa tayi jikinta na rawa tanaja da baya ya matsa ya damqi wuyanta ya dauketa da Mari yace “tambayarki nakeyi" cikin tsoro tace “su...sune sukazo Dad Kuma fah aurena zaiy...." Cillata yayi gado ya nunata da yatsa sai kuma ya juya a fusace ya fice daga dakin yaja qofar da sauri. *_Oum Hairan_* [05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NI KISHIYAR UWATA CE_* *_Oum Hairan_* Please sis novel dina na kudine 200 idan kina buqata ki biya ta Nan 0255526235 Fauziyya Tasi'u Umar GTB ko Kati MTN ta wannan number 09013718241 or VTU ta 09031307566, idan baki son group kinfiso ta PC zaki biya 500 ne idan baki siyaba kada ki karantamin littafi. *_25-26_* Itanma saboda azabar daya Bata Bata samu damar tashi ba sai asuba ta miqe daqyar tana qare Masa kallo takaici kamar ta ashaqeshi Amma Babu hali ta fada bathroom tayo wanka ta dauki doguwar rigarta ta zura ta juya ta nufi waje taji an ruqo qafarta ta waiwayo da sauri tana qoqarin boye camera din hannunta yayi miqa tare da miqewa yace. “Ina zaki meye yaji Miki ciwo?" Bata dago ta kalleshi ba sai kuka data saka Masa tace “dama kasheni kayi tun kafin wannan lkcn dama Mom ta zubar da cikina da banzo na riski wannan qazantar ba kaico Dad kaico da wannan halin dabbancin daka gadar dashi Kuma ka wanzar dashi tsakaninmu nikam nayi qoqarin sabawa na kasa zuciyata taqi karbar abin don Allah....." Bige mata baki yayi yana murmushin mugunta ya matsa da qarfi ya cafki gashinta yace “ƴata matata abinkin ne da daɗi ki manta kawai daga duniya sai Habuja muyi rayuwa kamar bazamu mutu ba Kinga akwai jakar da nazo da ita shekaran jiya millions in dollars ne a ciki ki dauka nabar Miki yau ki shirya ma kanki tafiya duk qasar da kikeso ki huta zan biyoki insha Allahu" kallonsa tayi da sauri ya daganta Kai yace “yess dama nakine nidai abin da nake fada Miki kullum shine ki riqe sirrinmu ni dake duka muna buqatar sirri" numfashi taja me qarfi ta fita ta haura saman yabita ta bude kudin tagansu a jere gwanin sha'awa taja da baya tare da cewa “ni nafi buqatar ka daina yimin dolen aikata zina mafi Muni dakai fiye da wadannan kudaden marasa amfani Dad ka amincewa Herrison muyi aure dashi asirina zai rufu kaima naka zai rufu fiye da kabarni na aure bahaushe me jiran kadan Dad...." Toshe Mata baki yayi da sauri yace wlh zan iya illataki akan kinamin mgnr wannan dan iskan saurayin naki naji in auren kikeso ki zaba cikin yarana nabaki daya da sharadi Amma bazan taba bawa arne aurenki ba...." Da azama ta dubeshi tace “Dad Herrison ba arne bane Cristian ne Kuma ni wlh ya burgeni fiye da musulmi da yawa Dad Herrison baitaba riqe hannuna da niyyar yaji wani abuba Kai ka riqe ka keta daraja da alfarma ta ka wulaqantani ka tozartani sannan Saif shima musulmi ne Amma yayi amfani da raunina da qarfin sha'awata yayi lalata dani Dad matane Kuma musulmi suka sanyani fara lesbian ina muke barin musulumcin muka ajeshi ya tsaya iyakar bakinmu meyesa munsan cewa abubuwa da yawa a addininmu haramun ne amma muke aikatasu to Dad zan fada maka kalma ta qarshe Herrison shine zabina Kuma zanyi duk me yuwuwa wajen ganin nasameshi ka taimakamin namallakeshi matsayin miji ko kuma naja Mana mutuwar kasko ni dakai baki daya" Zuba Mata ido yayi da mamakin meye dogaranta da take fara Masa magana haka ba tare da shayi ko tsoro ba Amma a fili sai yace “kiyi duk abinda kikeso banida damuwa kece a ruwa" murmushi tayi ta juya zata fita ya riqo hannunta ya janyota jikinsa yace “bangaji da ci da sha daga gareki ba yakamata ki bani nono nasha kafin kiyi abinda zakiyi din" murmushi tayi ta sake juyawa zata fita ya kamota da sauri ya sake hadeta da jikinsa ya dora hannunsa a chest dinta ya matsa a hankali yace “dama kin kwantar da hankalinki kinyi rayuwa me yanci Murjanah nafi kowa sonki duk da cewa ni nafi kowa kusanci dake Murjanah ki nutsu kiyi tunani nifa mahaifine a gurinki wanne cutarwa zanyi Miki da zatasa ki juyamin baya?" Da wadannan rikittattun kalaman nasa yajata suka zube a tsakiyar gadon duk yanda taso taqi amincewa ta kasa sai gocewa yake shikam sai sake shigeta yake da haka ya cimma inda yakeso yaje saiga Janah tana Nishi tana bude Masa qafa shima yaji daidai da abinda yakeso yarinyar akwai gardi ga ruwa data Tara baya gajiya da cinta shiyasa zaiyita hilatarta ya samu ta manta da batun auren nan da take iqirarin tanaso. *_Oum Hairan_* [05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NKU_* *_Oum Hairan_* *_29-30_* Na fada na qara this book na kudine 200 ki biya kafin ki karanta Cikin kidima da tashin hankali Abba ya taso ya iso gabanta ganin irin kukan da takeyi me dafa zuciya Mama ma kanta tayi da sauri tana fadin subhanallahi meye yake faruwa a gdan naku Janah da har ya girmewa tunaninki kikejin gara ki zabi rayuwa mafi qazanta da Muni da ki rayu a tsakanin iyayenki?. Kwantar da kanta tayi jikin Haj Maryam tace “Mama rayuwa akeyi irinta dabbobi kowa a gidanmu abinda yakeso yakeyi baa tunawa da Allah balle mutuwa bare Kuma tunanin girma da qimar Amana wlh duk abinda ake tunanin baya faruwa to Yana faruwa a gidanmu abb..." Nauyin kalmar da keson fita a bakinta ns yasata tayi shiru tare da miqewa da gudu ta nufi dakin Humaida a qofar dakin Abba ta sake cin karo da Bashar wannan karon batako kallesa ba ta fada dakin ta fada gado ta rushe da kuka me tafasa zuciya tabbas da kunya ta fito ta fadawa duniya cewa mahaifinta ne ya fara lalata ta. To Amma ya zatayi dole ranar wanka baa boyen cibi ta Jinjina abin yafi sau dari kafin taji a ranta gara ta fito ta fadawa wadanda take ganin zasu taimaketa gsky kar tayiwa kanta biyu babu bata samu salama ta bangaren iyayenta ba nan ma suga kamar bata daukesu da muhimmanci ba, sosai taci kukanta me isarta itama Humaida tana tayata duk da batasan dalilin kukan ba shigowar Bashar ce ta sanya Humaida tashi a gurin tabar Janah kwance tanata sauke ajiyar zuciya. Zama yayi a gefen gadon ya hade Kai da gwiwa ya rasa meye yasa duk lkcn da zaiga Janah yake shiga rudu so tari damuwa ce take kawota gdansu idan har tazo yakan fita jin damuwar a ransa duk da ko magana basu cikayi da itaba, tun zuwanta na jiya ya fahimci wannan damuwar tata tafi ta kullum da Koda yaushe wannan dalilin ya hanashi tafiya Abuja a safiyar yau kasancewar acan yake aiki yaji yanason ya tsaya ayi komai a gabansa. Matsawa yayi jikinta sosai ya dagota ya zaunar da ita ta saki baki tana kallonsa cike da mamakin ganinsa a gabanta da gaske a sanyaye tace “Ya Bashar...." Hannunsa ya dora a bakinsa yace “menene matsalarki da tasa kikeson lalata rayuwarki da rusamin shirina da tanadina akanki Janah?" Zubansa ido tayi a dan tsorace take kallonsa yayi murmushinsa me aji yace “kin shiga mamaki ko? Kada kiyi mamaki please fadamin meye abinda ya baroki daga gdanku wlh dama yau nake Shirin zuwa gdanku takanas dominki Amma idan na tuna wani Abu daya daya faru shekaru hudu baya sai jikina yakanyi sanyi naji garama karnaje please sanar dani wlh nayi Miki alqawarin in har bake kikaso wani yaji ba bazan fadawa kowa ba" Zamewa tayi daga gadon ta zauna a qasa dabar tana kuka tana jijjiga Kai ya sake tsugunnawa gabanta yace “me kikejin tsoro idan kin fadawa mijinki matsalarki duk duniya bakida wanda yafisa kusanci dak...." Rufe masa baki tayi cikin kuka tace “aa aa Yaya Bashir Kai mutum ne me tsarki me Kyakkyawan asali nasaba da kamala nikam banida wannan zuwa yanzu na fara tantama akan nasabata da iyayena anya ba yar tsuntuwa ce ni ba?" Da sauri yace Mata “meye yasa kike fadar haka kuma wannan ai shirme ne" rintse idonta tayi tace “ba shirme bane Yaya Bashar mahaifiyar arziqi bazatake kawo maza gida gaban yarta ta sunnah ba uwar gaske bazata rinqa neman Mata yan uwanta a gaban yarta ba bazatayi ba wlh indai da gaske uwarce sannan uban gaske bazai taba sha'awar wani Abu daga jikin yarsa ta cikinsa ba balle har ya zamo shine silar lalacewarta...." Da sauri Bashar ya miqe yace “what Murjanah me kike fadamin ne?" Kuka ta sake rushewa dashi tace “hakane duk me hankali zaiji abin sabanin lissafinsa nasan kaima baka tsammaci hakan zan fada maka ba bakayi tunanin qazantar data sani baro gdanmu takai hakaba Bashar wlh hakane bazanyiwa iyayena qarya ba mahaifina shine mutum na farko daya fara lalatamin rayuwa idan baka amince ba inada shaida saboda dama zuwan wannan ranar na tanadeta" Daga Mata hannu yayi da sauri yace “shut up Janah kada ki qara furta wannan zancen qaryane bazai yuwu ba ubanki mahaifi ya lalataki...." Miqewa tayi cikin kuka tace “yama yuwu ni shaida ce akan hakan Kuma ya dade yana yuwuwa don Allah Bashar ka zama sirrina kada ka fadawa kowa Allah nayi alqawarin zanbar gdannan zan tafi inda zan bacewa tunani da ganina wayyoh Allah nikam Allah me nayi ka jarabceni da miyagun iyaye ne" Juyawa Bashar yayi a mugun fusace ya fice daga dakin yana budewa yaga mamansu a qofar dakin gabansa ya fadi ya zubanta ido ganin kallon da yakeyi Mata na tuhuma ne yasata faskewa da cewa “me Janah takeyi ne tazo na mayar da ita gid...." Saurin daganta hannu yayi yace “Aa Mama kada kiyi wannan gangancin matsalarta abar dubawa ce ku bari zamu fita da ita yanzu idan mun dawo duk me yuwuwa zaayi wlh ya tabbata abinda ta fadamin gaskiya ne saina kashe Habibu Koda kuwa Nima zaa kasheni"....... [05/05 9:53 pm] Yar Mkrnt: *_NI KISHIYAR UWATA CE_* *_Oum Hairan_* Please sis novel dina na kudine 200 idan kina buqata ki biya ta Nan 0255526235 Fauziyya Tasi'u Umar GTB ko Kati MTN ta wannan number 09013718241 or VTU ta 09031307566, idan baki son group kinfiso ta PC zaki biya 500 ne idan baki siyaba kada ki karantamin littafi. *_27-28_* Ya gama shiryawa daren yau ya tanadar Mata abubuwa da yawa na more rayuwa wadanda yasan tanaso Kuma zataji dadinsu tun hudu da rabi ya dawo gda yake zaman jiranta har shidda bata dawo ba tafi tafi har bakwai itane har goman dare tun yana zaune Saida ya miqe iyakar saninsa babu wani dalili da yakesa Janah takai dare a waje inma har dalilin ya gifta takan kirashi ko Mom dinta ta sanar da wani a cikinsu Amma gashi takai daren tun yamma yake Kiran wayarta Bata dagawa. Kiran qarshe da yayi Mata rejected tayi sannan

Chapter 5 of 7