Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
sam mulkinta baya tasiri akansa takama hanyar barin pert ɗin da mummunan manufa aranta...aƙofar fita suka haɗu da gimbiya zaitun, hakan yasa tafasa fita tatsaya ganin abinda gimbiya zaitun ɗin tazoyi. Assalamualaikum sheath. "Wa'alaikissalam na'am Ammi, ya amsa yana janye sisterm ɗin agabanshi. Murmushi tayi kana tace "aiki kakeyine? Gaya kuma jikin kursum yaɗanyi sauri koza'akaita hospital ne waccan yarinyar tadubata domin tafaɗi abinda ke damunta. Ɗan shiru yayi yana sauraren gimbiya zaitun hartakai karshen zancenta, kana yace "akaita hospital ɗin Ammi zefi..."toh shikenan tafaɗa tare da juyawa taraɓa gefen gimbiya saudatt ɗin tafice. Maisoon kuwa ganin beda niyyar baya key ɗin ne yasa tabuɗe motar zata fita...cikin sauri yamiƙa mata ganin waƴannan gardawan masufuska a ɗaure sun tunkarosu,,,shima yabuɗe yashiga. Key tayiwa motar kana ta harbata atsiyace saman ƙwalta taɓar gidan. Sheikh sudais na daga sama yana kallonta, shi tujarar yarinyar ma mamaki take bashi sedai kuma idan yatuna yadda ta temaki wannan tsohuwar cikin masallacin harami se abin ya birgeshi, wato idan yafahimta ita wulaƙanci ne bataso shine ketono rashin kunyar ta, hummm yasauke ajiyar zuciya kana yajanye daga window ɗin. Gimbiya zaitun nafita tabawa Junaid umurnin kaita hospital ɗin taneda rakiyar wasu kuyangi...koda gimbiya saudatt tafito harabar gidan tuni motocin da suka ɗauki Junaid da kursum zuwa hospital ɗin sunbar gidan kuma bataga su Dr hareesh ba cikin takaici da baƙin ciki Takoma cikin gidan kamar zata rusa ihu. Maisoon bataje hospital ba daga gidan sarki gidansu tawuce, Dr hareesh natayima magiya amma tayi biris dashi...suna shiga gidan suka samu Anty meenah zaune a perlor tana buɗe kayan Turarukanta, cikin sauri Dr hareesh yanufeta cikin tashin hankali domin tuni maisoon tashige bedroom ɗinta, hankali tashe yashiga zayyanawa anty meenah abinda ya faru tun farko harƙarshe,,,inbanda salati babu abinda anty meenah keyi dudda tasan cewar wannan karamin aikin maisoon ne amma tayi mamaki sosai,, arikice tamiƙe tanufi bedroom ɗinta sedai tana wurin wanka. Haka anty meenah tajirata tafito tukunnah tashiga lallaɓata da bata baki hartasamu ta amince zataje hospital ɗin... ajiyar zuciya anty meenah tasauke kana tafito...bawai dan babu doctor's ɗin dazasu duba kursum ba a hospital ɗin a'a dandai karta ƙarawa mijinta wani laifin domin Batasan hukuncin da Sheikh sudais zeɗauka akan hakan datayiba... maisoon kuwa seda tasake wani shirin tukkunna tafito suka tafi hospital ɗin batareda tace musu komai ba daga anty meenah har Dr hareesh domin mugun haushi suke bata yadda suke nuna tsoron wasu mutanen afili. Nigeria A'isha ce zaune a perlor gidansu tana video call da Maisoon, Itako tana cikin motane suna kan hanyar zuwa hospital itada Dr hareesh. "Sis dan Allah idan zaki dawo kisiyo muna kayanan Ni wlh mantawa nayi da zamuyi siyayar dana biki amma dan Allah kisiyo mana Kinga lokaci yakusa, cewar A'isha...dariya maisoon tayi tace "wai doline sekinje bikinnan? Kuma seda wannan kayan bafa dolibane ba kawai kin ɗorawa kan lalura.."Humm bazaki gane bane kawai kisiyo. "Shikenan ina umma? Tana ɗaki ya anty meenah da baby nawaf ? Duk suna lafiya. "kedawaye? A'isha tatsinkayo Muryar fawan. Ɗagowa tayi tana kallonshi yana cikin shigarshi ta sojoji tace "yah fawan kadawo? Sister ce kasan tana saudia. "Okay ƙanwata babu gaisuwa ko kuma tunda kikaje baki Kuraniba yayi Miki kyau. "Ayya sorry yah fawan Allah ina kiranka bata zuwane ko Dady ma bana samun wayarshi, tayi maganar cikin shagwaɓar dasuka sabar mata da ita. "It's okay shikenan zanzo nasameki mudawo tare ai. "Laaa yah fawan ai ankusa gama aikin haji. "Eh nasani ba aikin haji zanyiba ke zan ɗauko ai nayita faɗa da mom tace kai ke ɗai kije gidan Ameenah ai wannan gangacin ne idan aka sacekifa? Daga maisoon har A'isha dariya sukayi kana Aisha tace yah fawan sacewa kuma acikin jirgi ko a saudia? Kamanta acan muka fara karatu muka gudo.."Humm bazaku gane bane. "to shikenan ya fawan sekazo yah muhseen ma yace zezo nan. Okay kawai yace yakashe wayar tunda yaji ta ambaci muhseen. Baki A'isha tatura gaba tana faɗar bakufa gama maganaba yah fawan ka yanke wayar...banza yayi mata bece komaiba se lumshe idanu wanshi dayayi yanajin yadda soyayyar ƙanwar tashi ke ƙara azazalarshi...Itako A'isha miƙewa tayi zuwa bedroom ɗinta taƙara kiran maisoon sukaci haba da wayarsu har seda su maisoon suka isa hospital tukunnah suka yanke wayar....! SAWUN GIWA PAID BOOK NE akan 1k kacal idan kunshirya siya zaku iya tura kuɗinku awannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉07037092176 on WhatsApp 🙏kibiyani hakkina kana kikaranta cikin salama duk wanda yakaranta min book bebiyani hakkinaba banyafeba🤷 Autar alheri 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 7 & 8 "Seda tagama shan ƙamshinta tukkunnah tafito Dr hareesh nabiye da ita har suka isa office ɗinshi daga anan akayi musu jagora zuwa room ɗin da'aka ajiye kursum ɗin, sosai maisoon tadubata tare da temakon wasu doctors ɗin daga aikace theater zasu mata atake akashiga haɗa kayan aiki bayan Junaid yasaka hannu. Cikin kankanin lokaci akayi mata theater aka gama maisoon tafito tasauya kayanta daga na theater zuwa kayanta na gida datazo dasu kana tafito daga cikin hospital ɗin...a Perking space suka haɗu domin motocin shi nashigowa Itako tana fitowa, seda security ɗinshi suka fara fitowa cikin girmamawa suka buɗe mai Kofar tukunnah shima yafito cikin shigarsu ta larabawa, domin jallabiya ce ajikinshi Brown color da hirami akanshi, hakan yaƙara bayyanar da asalin kyawunshi, suma takwata agefen fuskarshi lifff akwanin sha'awa agaskiya Allah yabashi kyakkyawan sajen fuska Me ɗaukar hankali da sheƙi se lumshe kyawawan idanuwanshi yakeyi masu Kamada na mage....itadai maisoon ko kallon inda yake batayiba domin wani irin tsalle zuciyarta keyi gaya kuma sunyi Perking kusan motar Dr hareesh doline se sun ɗagowa wurin tukunnah zata wuce...to afannin Sheikh sudais ma hakan abin yake domin sosai zuciyarshi ke dukan tara'tara harseda yasaka hannunshi yaɗan danneta tukkunna, da wutsiyar ido yake kallonta yana ɗagawa masu gaidashi hannu domin ita kogefen dayake bata kallah ba, ahakan suka zagata gefe suka wuce, kana cikin sauri maisoon tafaɗa motar taja dagudun gaske tabar hospital ɗin. Ahankali yabuɗe kofar room ɗin da aka kwantarda kursum, Junaid dake tsaye awurin yataso cikin sauri yana fadar "yah sheik ya iso? Kaga tayi mata theater kuwa yanzu tabar wurinnan Allah yarinyar nan tabirgeni domin batada wargi ko kaɗan alamarinta dagaske dai taƙi duba wannan banzar agida yau naga wadda tataka jinkan anty saudatt wlh naso kaganta yah sheik domin karamar yarinya ce sosai kuma baƙar fata..shidai Sheikh sudais da ido kawai yakebin Junaid tunda yafara sutunshi haryakai karshe batareda yace mishi Komaiba, Aranshi ana hasko Mishi yanayin yarinyar da ƙarfin ahakan yajuya zuwa office ɗinshi....bayan kamar minti 10 da ɗagawar Sheikh sudais Sega gimbiya saudatt dawasu hadimmai doli tazo hospital ɗin sabida taji gimbiya zaitun tace theater akayiwa kursum, yau babujin ba'ashiga hospital kaskancine agunsu jinin sarauta. Maisoon na komawa gida ta shiga haɗa kayanta cikin mugun ɓacin rai..dasauri anty meenah ke tambayarta miyafarune? Take haɗa kaya lafiya? Cikin mugun ɓacin rai tace "anty gidanmu zankoma baxan iya zama aƙasar nan ba wlh zan iya yi muku sanadin akashemu duka domin ido na idon wannan matar Sena mata rashin mutuncin da harta mutu bazata mantaniba wlh duk taƙara ƙoƙarin zagina ko wani acikinku bazan bartaba tunda tsoronsu kukeji to maganin bari kar afara, taƙarasa zancen tana huci...cikin lallami anty meenah tace Please maisoon kiyi haƙuri dan Allah kibari aƙarasa aikin hajji minene amfanin komawarki gida yanzu bayan bakigama abinda yakawokiba kuma Kinga ko a gidan Tadawa mom hankali zakiyi tarinƙa tunanin wani abun akamikine yasa kikadawo dan Allah kiyi haƙuri iya kaci bazaki ƙara raka abban nawaf ko inaba har hospital ɗinsu kiyi zamanki agida kawai se zuwa masallaci kawai zefiddaki kinji ƙanwata. "Shiru tayi tana kallon anty meenah hartakai ƙarshen zancenta kana tasauke ajiyar zuciya batsreda tace komaiba tahaye kan gadon tayi kwanciyar ta....Murmushi anty meenah tayi domin tasan tunda tayi hakan to ta haƙura ne, hakan yasa tajuya tabar ɗakin. Nigeria Shartoon hotel Kwance yake akan makeken wagon hotel ɗin dagashi se boxes ahanki yake kunshe idonshi yana buɗewa...ƴammata biyu ne akan godon kowacce tunɓur sefamar shafarshi sukeyi, shikuwa duka hanunshi biyu nakan breast ɗinsu yana murzawa yana Nishi. Ɗaya daga cikinsu ce tajanye boxes ɗinshi ta fidda 🍌tashiga tsotsa Itako ɗayar na murza nipples ɗinshi. Washh ohh baby's uhnm yafaɗa yana ƙara ware ƙafafuwanshi, sosai suke romance ɗinshi kafin daga bisani ɗayar tahaye kanshi tana sukuwa..nidai jamusu ƙofa nayi nafice domin dama ace ma auratane sumu ɗauki rahotonsu...bayan awa ɗaya nakoma naganshi zaune haryayi wanka yana danna wayarshi, kafin yakara wayar akunne "hello Abey inawuni..daga ɓangaren Alhaji Ishaq yace "lpy qalau fawan y aikin? "Alhmdllh Abey. "Good anjima kazo ina neman da yamma. "Okay Abey in sha Allah zanzo. "Masha Allah, daga hakan Alhaji Ishaq yayanke wayar yana duban muhseen dage gabanshi kyakkyawan saurayi ajin farko Masha Allah. "Wannan itace magana ta ƙarshe muhseen nabaku nanda wata biyu kowannenku ya fidda matar aure ba wanda zekoma wurin aiki bada mataba awannan karon bazeyu kuzauna hakanba kunemo muna magana kajini ko? "Eh naji Abey in sha Allah za'ayi yadda kace yafaɗa cikin girmamawa. "Good Allah yayi muku albarka. Ameen ya Allah daga hakan muhseen yatashi Takoma pert ɗinshi. Shikuwa yana yanke wayar Abey yamiƙe tare da ɗaukar kayanshi yasaka kuɗi yaɗauka bandir biyu yajefawa waƴannan yammatan kana yakwashi tarkacen wayonshi yafice daga hotel room ɗin cikin sauri *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 Saudiya Misalin ƙarfe 2:00pm kwance yake akan makeken gadonshi idonshi arufe. Ahankali ta turo ƙofar ɗakin tashigo, sanye take cikin wasu arnayen kayan bacci masu masifar bayyanar da surar ta duk wannan kyakkyawan skin ɗin nata awaje ga manyan breast ɗinta atsaye nipples ɗinta kuwa kamar zasu huda rigar sabida tsini, daga ƙasa kuwa ƙugunta ba'a magana sabida cikarshi da faɗi,,,, ahankali tashiga takowa hartazo bakin bed ɗin. Ido tazuba mishi tana kare Mishi kallo yadda yake juya ɗan ƙaramin bakinshi yanatas bihi kamar yadda yasaba, murmushi tasaki tare da haurawa kan bed ɗin tayaye blanket ɗin dayake rufe kana taduƙo da fuskarta Dede tashi ta manna mishi kiss kunne, tare da ɗan lasar kunnen cikin wani irin salo mewuyar mantawa..cikin bacci yaji wani irin abu yaratsashi duk tsikar jikinshi tatashi, ahankali yashiga ware lumsassun idanuwanshi yanason ganin minene atare dashi, da kyakkyawar fuskarta yafara cinkiro Black beauty da ita ga hasken fararen idanuwanta kamar zasu kashe nashi idanun dasuke kamar madara, ƙara ware idon nashi yayi duka akan kyakkyawar fuskarta, hakan yasa yasaki wani lallausan murmushi tare da saka hannayenshi biyu yazagaye ƙugunta. Itako bakinta taɗora akan kyawawan lips ɗinshi cikin wani irin salo tafara bashi zazzafan kiss. Lumshe idanuwanshi yayi yanajin yadda harshenta keyawo abakinshi, kafin yafara maida mata martani cikin ƙwarewa yake kissing ɗinta tare da murza ɗima ɗiman mazaunanta, yana sauke numfashi. Itako maisoon hannunta tafora akan faffaɗan girjinshi tana shafa lallausar sumarda ke kwance akai kafin tasauke hannunta akan jajayen nipples ɗinshi dayar yaloluwar suma tazagaye, ahankali take zagaya nipples ɗin tana ɗan jan sumar dake kwance awurin...wani irin miƙa Sheikh sudais yayi yana ƙara ƙanƙameta yana fitarda numfashi sama sama, amma yaƙi buɗe bakinshi sabida ustazanci😜 sosai suke romance ɗin juna shiyana murza mazaunanta dake bala'in fiskarshi gareta suna daukar Mishi hankali, Itako tana murza nipples ɗinshi suna kiss ɗin juna,,, ahanki tayi ƙasa da hannunta inda tasaukeshi akan killatacciyar masazautarshi wato Sheikh dinshi data cika tayi cinjim kamar taci babu sabida feeling, ahanki tasauke hannunta akanta tareda yimata wata sahihiyar murza me yuwar mantawa tana mulmula🤭. Wata irin zabura Sheikh sudais yayi tare da zare bakinshi daga nata yana faɗar"oshhhhh y subhanallah alhmdllh alhmdllh ahhhh qallb uhnmm butti ahhh. Yafaɗa agigice yana damƙe hannunta asaman Sheikh ɗinshi, tare da miƙa ɗaya hannun zefiko nononta ɗaya ɗaya fito daga cikin rigar baccinta. Janyewa tayi dasauri taƙarasa fidda mashi ɗayan kana tashiga girgiza maisu duka biyu tana murmushi...wani irin miƙa Sheikh sudais keyi Hajiya naƙara ciki cikin wani irin buƙatuwa yamiƙa hanunshi danufin danƙo duka breast ɗin seda yakai dab dasu tagoce da sauri tana dariya, akuma Dede wannan lokaci yafarka da nannauyan Baccin daya ɗaukeshi mecikeda matalkin wannan fitinanniyar yarinyar acewarshi wato maisoon. Dafe kanshi yayi cikin mugun Mamaki yake kallon Sheikh ɗinshi daketa Harbin iska tana cika tana bayarwa se fidda alamar sha'awa tajeyi ajikinshi. "Ya Salam shine abinda ya furta kafin yamiƙe akasalance yanufi bathroom cikeda mamakin wannan al'amarin daya faru dashi ayanzu kuma akan wannan yarinyar dako sanin wacece ita beyiba...! Sawun Giwa paid book ne akan 1k cal kibiyani hakkina kana kikaranta cikin salama game buƙatarshi ze iya tura kuɗinshi awannan account ɗin 👉2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 9 & 10 "Wanka yayi tare da wankan tsarki yafito, yazauna abakin bed ɗin yana mamakin wannan al'amarin dayasameshi, kusan minti 10 yana zaune ganin zaman bazemi anfaniba tamiƙe yafara jero sallar nafila tare da fawwalawa Allah lamarinshi. Washe gari dasafe kuwa maisoon da anty meenah suka nufi harami yayinda Dr hareesh yanufi abiti, yauma maisoon ta haɗu da wannan dattijuwar cikin mutunci tariƙo hannunta tace "mama kece anan? Cikin farin ciki matar tarungumi maisoon kana tace "wlh kuwa nice Yar anan nayita nemanki bangankiba kinsan neman mutun awannan wurin abune me matuƙar wahala ashedai Allah yayi zamu ƙara haɗuwa. "Cikin murmushi maisoon tace hakane mama kinyi ɗawafinne? "Eh nayi yar nan ai yau tare da jikana nazo domin wannan ranar da abbanshi ne yau ko nace shize kawoni seda nayi ɗawafi yanzuma gayanan ruwa yaje karɓomin "Masha Allah mama hakan yafi kyau gaskiya wannan wurin bayada daɗin shigowa babu makusanci. "Wlh kuwa ai ai shine abinda yasa nece shine zekawoni domin wannan ranar nadan Allah ya haɗani dakeba da bansan iyakacin abinda zefaru daniba wlh ngd sosai Yar nan ko sunanki ban bantambayaba. "Humm Karki damu mama ai duk abinda ya faru arayuwar bawa Allah ne ya ƙaddara masa Kinga kuwa shine yaturoni na fiddaki, sunana maisoon mama, tafaɗa adede lokacinda wani kyakkyawan saurayi yazo wurin. Masha Allah suna me kyau da nasaba gakuma daɗi Allah ya albarkaceki keda ahalinki maisoon. "Ameen ya Allah mama, Bara naje kar anty na tanemeni. "yawwa ƴata to yanzu idan kika tafi ina zan koma ganinki ? Gaya da angama aikin hajji zankoma Nigeria bansan yaza'ayi inƙara ganinki ba. "Dan murmushi maisoon tayi wanda yaƙara fitoda asalin kyawunta tace "Karki damu mama Nima a Nigeria nake da angama aikin hajji zankoma gida. "eye Masha allah to kibani nomber wayarki ta Nigeria Kinga idan munkuma zamu rinka zumunci ko ƴar tawa bazataje gidansa? "No mama zanje mana kawo wayarki nasaka Miki. "Yawwa kai YASEER bata wayarka tasakamin nomber tacewa wannan saurayin dayazo wanda tunda ya iso wurin hankalinshi da komai nakan maisoon, ahankali yamiƙawa maisoon ɗin wayar takarɓa tasaka nomber ta tukunnah tayi musu sallama tabar wurin. "Hajiya ina kikasamu wannan kyakkyawar budurwar Masha Allah? Yaseer yafaɗa yana ƙurewar maisoon dayariga tayi musu nisa da kallo. "Itace yarinyar danake baka labari wandda ta fiddani cikin waƴannan mutanen masu ƙananun ido. Murmushi kawai yaseer yayi yana sauke ajiyar zuciya Tare Da shafa screen ɗin wayarshi inda maisoon tasaka nomber ta, kana yariƙa hannu Hajiya sukabar wurin....itama maisoon tana isa inda tabarsu anty meenah suka wuce gida.. Yau tunda yashigo masallacin harami yake duban mutane taƙasan ido koda Allah zesa yaganta amma harya gama abinda yakeyi aka idarda Sallah begantaba, hakan yakoma gida zuciyarshi fall tunanin ta....afannin gimbiya saudat kuwa tana kulada rashin lafiyar ƴarta shine abinda yasa tadena tadawa mutane hankali akan rashin mutuncin da Maisoon tayi mata, amma yanzu alhmdlmulillah kursum tasamu lafiya harta fara takawa dakanta tafito perlor ko harabar gidan, hakan yasa yau gimbiya saudat shiga gum memartaba Sarki Hassan tabashi labarin duk abinda ya faru ƙarya dakuma gaskiya, kana taƙara dacewar ko a ina wannan yarinyar take tanaso yasaka ɗaure mata ita domin bazata taɓa bari tasha abanzaba. "Cikin izza da kamala sarkin makah yace "amma dai saudat kinsan cewar bazeyi nasaka akama wani wanda mutane basuga zahirin laifin dayayiba hakan zubda mutuncine agaremu mun tozalta yan ƙasar mu. "To ai ba ƴar ƙasarnan bace baƙar fata ce Kiga munada cikakken iko akan hukuntata. "Ajiyar zuciya yasauke ahankali kana yace "to shikenan abari agama aikin hajji tukunnah tunda kikace tayiwa kursum aiki to aƙarasar take zaune Kinga se musan abinda ya dace da ita. "Yawwa yayana shiyasa nake sonka bazaka taɓa bari na tuzaltaba, tafaɗa tana manna mishi kiss agoshi kana tafita daga turakar tashi. *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI. GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 "Ke dallah daukemun kaya daganan abinda zancine bazaki iya riƙemun ba sekin ajiye awannan wurin? Shanshanci kawai, kursum ce keyiwa wata dattijuwar hadima masifa cikin harshen larabci domin kursum barada mutunci ko kaɗan wa halinta wana mahaifiyarta...cikin rawar jiki tsohuwar ke bata haƙuri kana taɗauki tiren tariƙe mata ahannu. Ahanki take ɗibar itatuwan dake kai tanaci cikin isa da taƙama. Sosai wannan baiwar Allah tagaji da tsayuwar ga hannun yayi sanyi sosai sabida yanayin tsufa gakuma nauyin kayan, amma haka wannan yarinyar tarinƙa cin kayannan kamar bataci sabida kawai wulaƙanci dacin zarafi. Ahakan kawai tsautsayi yasa tiren subucewa wannan baiwar Allah yafaɗi ƙasa sanida hannunta daya sanƙare...dafe ƙirji tayi da Bala in ƙarfi yana girgiza kanta tama kasa cewa komai sabida tashin hankali da tsoro,,,,Itako kursum ido tawaro tare da ɗauke wannan dattijuwar da kyawawan maruka seda ta kifa, adede lokacinda Junaid da Basam suka ƙaraso wurin cikin baƙar zuciya Basam yayi kanta domin yafi Junaid hasala,,dasauri Junaid yariƙeshi tare da girgiza kanshi yace barta yaya Basam idan baso kakeyi uwarta ta tada muna ɗan ƙaramin yaƙi agidannan ba kasa memartaba ya tsine mana dukkanmu barta duniya ce ita zata koya mata hankali, yana gama faɗar hakan yasaka hannu yaɗaga wannan hadimar yana mata sannu tare da riƙa hannunta zasu wuce. Cikin tsiwa da masifa kursum ke faɗar se wannan hadimar tazo tagyara wurinda ta ɓata, ko kallonta basuyiba suka shigewarsu cikin gidan. Bayani ataƙaice. Sarkin Saudia da gimbiya saudatt uwarsu ɗaya ubansu ɗaya su biyu kawai iyayensu suka haifa kuma Allah yajarabeshi da sonta shiyasa baya ƙaunar abinda ya taɓa ta ko kaɗan, gimbiya saudat tari aure kuma anan cikin masautar take zaune itada mijinta,,,tunda gimbiya saudatt yayi aure bata samu haihuwaba se akan kursum, inda taɗauki son duniya taɗora mata tareda sangartarda ita tana tabka tsiya kala kala...shiko sarki Hassan yanada yara huɗu, kaleel shine babba kamar sa'ar Sheikh sudais ne se Basam, sa'annan Junaid se autarsu mulaika..tofa dukkansu hakan suke zaune acikin gidan zata inda gimbiya saudat ke mulkinsu suda mahaifiyarsu gimbiya zaitun. Lokacinda Sarkin Dubai yagayawa Sarkin makah cewar ɗanshi zezo godanshi yazauna kafin yaƙarasa karatunshi domin baze lamunci yazauna wani gunba inda babu tsaro...sosai gimbiya saudatt taso yiwa yayan nata panpo akan karya bari ɗan wani sarki yazauna gidanshi. Amma seyace tabari karatu kawai zeyi idan yagama yakoma ƙasarsu...tofa tunda Sheikh sudais yazo garin Makkah suka Ganshi ba yadda sukayi tunaniba sukasha jinin jikinsu domin ko kwarjininshi baze bari surenashiba balle ga jinin mulki gakuma hasken musulunci da haibar Alqur'ani ataredashi kana ga kamala irinta salihan bayi masu tsoron Allah aransu, dama shi tsoron Allah da nagartar imani hasken Alqur'ani daban suke maida mutun acikin al'umma. Wannan dalilinne yasa suka shafa Mishi lafiya sema tsoronshi dayawanzu azukatsnsu, Itako kursum tunda tafora idonta akanshi taɗauki soyayyar duniya tafora mai babu wanda take so seshi. Shiko sarai yaganosu daga ita har uwarta kuma yagano nufinsu akanshi amma yayi biris da lamarinsu sabida miskilancinshi. Kunji alaƙar dake tsakaninsu. Suna shiga perlor suka samu mahaifiyarsu zaune dawasu hadimmai suna mata fitara wasu namata tausa yayinda wasu ke bata ƴaƴan itatuwa. Ahankali gimbiya zaitun taɗago tana kallon ƴaƴan nata da wannan hadimar kamin tamiƙe zaune cikin Dattako tace "mike faruwa ne Basam? Miyasameta? Basam dakejin kamar yafashe sabida takaici yazauns kusan gimbiya zaitun kawai yana sauke numfashi amma yakasa cewa komai. Junaid ne yabata labarin abinda yafaru awaje. Cikin takaici gimbiya zaitun tabawa wannan dattijuwar haƙuri tare da yimata alkawarin ɗauketa daga gidan tamaidata gidan ƙanwarta....sosai tayiwa gimbiya zaitun godiya koba komai zata huta da hantarar da jikarta kemata domin tayi jika da kursum....sukuwa zama sukayi suna tattaunawa akan matsalolin gidan na gwaggon tasu data addabesu annanne Junaid kebawa Basam labarin yadda gimbiya saudat sukayi da Maisoon lokacinda sukazo itada Dr hareesh. Sosai Basam yayi mamaki Aranshi yace dama zega wannan yarinyar wlh babu abinda ze hanashi aurota kodan taci musu uban kursum... haka dai suka zauna sunata jimamin abinda yadamesu.. Nigeria Abbey na zaune a general perlor shi gefenshi fawan ne kezaune kanshi aƙasa cikin girmamawa yace "naji abinda kace abbey in sha Allah bazamu baka kunyaba dominni inamada wadda Nakeso na aura ɗin. "Masha Allah wacece hakan? Kanshi aƙasa yace banyi magana da itaba abbey Inaso idan mun dedeta Sena sanar muku. "To shikenan badamuwa ina saurarenka duk lokacinda kuka dedeta ɗin amma kafin lokacinda na ɗiba muku yacika banaso wani yazomin da shirmen banza daga kai har muhseen jawwal da fadeel dukkanku bazan ɗaga muku ƙafa ba. "In sha Allah Abba zamuyi yadda kace. "Allah yayi muku albarka tashi kaje abinka. "Ameen ya Allah yace kana yamiƙe yayiwa Abbey Sallama yafita da tunanin fal zuciyarshi gaya beko koshi da ƴammatanshi ba abbey yakirashi akan wani zancen aure. "Muhseen ne tsaye

Chapter 2 of 3