Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 4
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels Zinariya SUNANMU DAYANaja'atu Harüna Saleh Da Nura Sada Nasimat SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR UNANMU DAYA (Hakki na bibiya) 1 Na NAJAʼATU HARUNA SAIE Da NURA SADA NASIMAT КГ 2 SUNAN MU DAYA-1 ANAJNOOR HAKKIN MALLAКА (Н) Nura Sada Nasimat Kt COPYRIGHT (c)H Nura Sada Nasimat Kt SHEKARAR BUGU 2014 GODIYA Ina mika godiyata ga Ubangina, mahaliccin kowa da komai, wanda Ya ba ni dama da ikon rubuta wannan littafi nawa ba don iyawata ba, sai don kudirarsa na tabbatuwar rubutuna alkali a cikin al'umma. GODIYA TA MUSAMMAN Ga Mijina abin tinkahona, wanda ba ya gajiya da bukatuna, ina fatan Allah Ubangiji Ya saka masa da gidan aljanna Firdausi, Ya daukaka, Ya kiyaye shi daga dukkan sharri, Allahumma Amin. 3 SUNAN MU DAYA-1 SADAUKARWA NAJNOOR Wannan littafi nawa SADAUKARWA ne ga mahaifiyata Marigayiya Rukayya Na'iya, ina fatan Allah Ya kai haske a kabarinta, Ya sa aljanna Firdausi се makomarta. JINJINA GA:- Alhaji Haruna Sale (Abbana) Alhaji Sada Isah Mani (Babana) Alhaji Ibrahim Na'iya (Kawuna). TA'AZIYYA Muna taya Sadiya Garba Yakasai ta'aziyyar rashin mahaifiyarta da ta yi mai suna Hajiya Hauwa'u Ahmad (Umma). Allah ya kai haske a kabarinta, ya ba wa 'ya'yanta hakurin juriyar rashin, amin. TSOKA DAYA A MIYA Ban manta da farin cikin nawa ba, wato dana Yusuf Nura Sada (Faanah) Allah ya raya mana shi bisa tafarki madaidaici. 4 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR GAISUWA DA FATAN ALKHAIRI Aisha Aliyu Zamfara Amina S/Unguwa Aminatu Jos Bilaratu Kebbi State Fatima Mainasara Fatima Ahmad Gwale Hadiza Daki Tara Hadiza Sama'ila Hafsat F/Samji Hafsat Katsina Hafsat S/Unguwa Halima K/Marusa Hassana Adamawa Hussaina Zaria Khadija Sadi Sidi Sharifai Malama Hindatu Zaria Malama Hindatu Kcbbi Maryam Bomo Zaria Maryam Lawal Isma'i2 wHauwa Adam CRO Fatima Umar Maiduguri Maimunatu Azarc (Munari) 5 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Naja'atu Nura (Najnoor) Nasima Dorayi Lubabatu Abubakar (Maman Ummi) Rabi Yahya Rukayya Maiduguri Rukayya Ahmad (Maman Zuhra Sharada) Rukayya Yola Sa'adatu Umar Abubakar Sadiya Usman Zaria Zahra'u Zaria Zainab Yusuf Sulaiman Haj. Asma'u Shchu Shanono Hadiza Zamfara Asiya Zamfara An buga a Karkashin kungiyar Zinariya Writter Assocition Katsina (ZWAК). 6 SUNAN MUDAYA-1 NAJNOOR Ka ribaci Kuruciyarka kafin tsufanka Ka ribaci lokacinka kafin mutuwarka Ka nibaci arzikinka kafin talaucinka Ka ribaci lafiyarka kafin rashin lafiyarka Typesetting: Nura Sada Nasimat Kt MANAWA BUSINESS CENTER. Link Anis Bookshop 08131994808 BUGAWA DA YADAWA FANCY PUBLISHER S/unguwa Kwabren Dorawa Katsina. 08131994808 7 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR SUNANMU DAYA! asu mutane sukan yi kulli Wa cikin DUHU, wanda a tunaninsu su kadai ne suka san Küllin da suka kulla, ba sa tunanin akwai wasu halittu da duhun shi ne HASKENSU, da ke haskake musu u kullin masu kulli Firit! Za su yi a cikin küllin komai ya warware, sai dai ba su samun damar kutsa kai cikin sha'anin masu kulti, har sai SHUGABA, SARKI ya fuwace musu. Hakika zuciya tana kusantar shaidan, kusantar shaidan kuma taбewa ce, rashin tsarkake zuciya na kusanta bawa halaka. Rashin hakuri yana kawo aikin da na sanin da za a jima ana cizon yatsa Hakika kuma ba karya ba ne, HAKKI NA BIBIYA kamar yadda dan kwikwiyo ke bin ubangidansa. 8 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Yana sanye da farar jallabiyya mai wando, ya saka hular dara a kansa, hannunsa rike da carbi ya fito daga makeken gidan da ya gaji da haduwa, saboda kyau da tsarin fasali. Kallo daya za ka yi wa fuskarsa ka san yana cike da nutsuwa da cikar kamala. Kai tsayc wani masallaci da ke cikin layin ya nufa, tafiyarsa kanta abar so da sha'awa ce, musamman shigar tasa da ta saje da launin fatar jikinsa, abin sai ya ba da sha'awa. Wankan tarwada ne mai silki da jaja, dogo, kuma tsayayyen namiji, ingarman gaske na hakika. Idan yana tafiya sai ka dauka toron giwa ne, wannan kasaita tasa tun yana yaro haka yake da ita, har abin ya zame masa jiki. 9 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Yammaci nc sosai a lokacin, domirn karfc biyar ta gota, haka yakc yi duk iri n wannan lokacin ya ke shiga masallaci idaın ba shi da yawaitar aiki a wajen aiki. Ba z ai fito daga masallacin ba har sai an yi sal lar isha'i da shi, sai ko idan wani babban uz uri garc shi. Sannu a hankali ya iso c'ikin masallacin, sabanin kullum da shi kadi ke fara halartar masallacin kafin daga bisani gab da magriba kenan masu kula da hidimar masallacin su karaso. Yau kaım ya tarar da wani matashin saurayi zaune.. Jin motsin shigowa cikin mas allacin ya sa matashin dago da kai, ya dubi mai shigowar. Kallo daya suka yi wa juna, ABIDU ya ji gabansa ya fadi, hakan kuwa ba ya rasa nasaba da abubuwa biyu da suka shige shi a lokaci guda. Na farko, mamakin ganin matashin a cikin masallaci a wannan 10 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR lokacin. Na biyu, tunanin kamar ya taba gani da sanin fuskar matashin. Kasancewar ya san hira a cikin masallaci ba abu ne mai kyau ba, addini ya haramta sai in ya zama dole, don haka ya boyc abubuwa biyun da suka damu ransa tunda ba su zama dolen da hira za ta wakana a tsakaninsu a lokacin ba. Kai tsayc ya nufi lokar da ake ajiye alkur'ani, ya dauko Tafsccrul-Kur'an ya samu guri daga nesa da matashin ya auna. Ya budo Suratul Ankabut inda ya tsaya a saukar da yake kokarin hattamawa ta wannan makon kc nen, Ya soma karatun nasa a cikin zuciyarsa, yayin da shi kuma matashin ya kc kwararo Kira'arsa cikin Suratul Ali'imrana, tamkar Baralaben asali mazaunin Madinatul Munawwara. Kasa jurewa Abidu ya yi da jin yadda matashin ke lailayo kira'ar cikin 11 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR salon burgewa, sai da ya dago kai cike da tsananin mamaki ya dube shi. Abin da ya lura da matashin ma shi ne, ashe ba alkur'anin yake dubawa ba, da ka yake kawo duk abin da yake kawowa. Wannan na nuna cewa, shi din saukakke ne da ya yi tilawa sau ba adadi, har ya san ba wa kowanne harafi hakkinsa yayin karantawa ba rubutawa ba. Koda yake bai kamata ya yi mamakin ba alkur'ani matashin yake dubawa yayin karatun ba, domin lokacin da ya shigo cikin masallacin bai ga littafi ko daya a hannunsa ko a gabansa ba, illa carbi wanda da farko ya dauka lazimi yake yi. To amma abin al'ajabinsa bai wuce ta ya aka yi matashin yana da wannan dumbin ilimin ya taba riskarsa a wani bigire da bai dace ba? Saurin korar shaidan ya yi daga gurbin zuciyarsa da ambaton. 12 SONAN MU DAYA-1 NAJNOOR sbonnslillahi wa'inna ilaihi raji'un Ganin shaidan yana neman assasa masa tunanin da zai dauke hankalinsa daga bautar Ubangijisisy n swowWani abu da ya kara daure masa kai shi nc, kamar matashin. ya san ko yana hangen shafin surar da yake karantawa, sai kawai ya ji ya saki surar Ali'imrana da yake karantawa ya koma surar Ankabut, kuma daidai ayar da yake karantawa ya datsa, wato aya ta talatin da daya. rKin mayar da kai ya yi a kansa, ya yi namijin kokarin ci gaba da karatunsa, har tsayin lokacin da masu kula da masallacin suka 70ival skusq sy ost ab sbnsw IdIS at a mike zuwa waje don ba su damar da za su share cikin, kamar yaddalyake idan suka zo kowa fita ya keaımili nidmuk A jikin wata bishiyarbdalbejiyaya jingina bayansa yana mail duban? kofar masallaci don ganin fitowar matashin.dYa II SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR salon burgewa, sai da ya dago kai cike da tsananin mamaki ya dube shi. Abin da ya lura da matashin ma shi ne, ashe ba alkur'anin yake dubawa ba, da ka yake kawo duk abin da yake kawowa. Wannan na nuna cewa, shi din saukakke ne da ya yi tilawa sau ba adadi, har ya san ba wa kowanne harafi hakkinsa yayin karantawa ba rubutawa ba. Koda yake bai kamata ya yi mamakin ba alkur'ani matashin yake dubawa yayin karatun ba, domin lokacin da ya shigo cikin masallacin bai ga littafi ko daya a hannunsa ko a gabansa ba, illa carbi wanda da farko ya dauka lazimi yake yia To amma abin al'ajabinsa bai wuce ta ya aka yi matashin yana da wannan dumbin ilimin ya taba riskarsa a wani bigire da bai dace ba? Saurin korar shaidan ya yi daga gurbin zuciyarsa da ambaton. 12 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR б ож Тпрalillahi wa'inna ilaihi raji'un. Ganin shaidan yana neman assasa masa tunanin da zai dauke hankalinsa daga bautar Ubangiji. swow.Wani abu da ya kara daure masa kai shi nc, kamar matashin ya san ko yana hangen shafin surar da yake karantawa, sai kawai ya ji ya saki surar Ali'imrana da yake karantawa ya koma surar Ankabut, kuma daidai ayar da yake karantawa ya datsa, wato aya ta talatin da daya. Kin mayar da kai ya yi a kansa, ya yi namijin kokarin ci gaba dai karatunsa, har tsayin lokacin da masu kula da masallacin suka zo.ixal sknab sy oal b sbne sta mike zuwa waje don ba su damar da za su sharc cikin, kamar yadda yake idan suka zo kowa fita ya kemili mdmоb A jikin wata bishiyar dalbejiya ya jingina bayansa yana maik duban kofar masallaci don ganin fitowar matashin. Ya 13 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR ayyana tambayoyi kwarara da zai gabatar da su a gare shi, sai dai har lokacin da masu sharar suka kammala matashin bai fito ba, ko me ya sa shi bai fito ba? Suna gama sharar kai tsaye Abidu ya koma cikin masallacin, yana nan zaune a inda ya barshi, da alama ma ratse shi masu sharar suka yi, domin zaman nasa babu alamar ya tashi tsaye. Har dai aka gabatar da sallar magriba, ana gamawa kuma matashin ya sa kai ya fice, shi ma Abidu da ya hango fitarsa ya biyo bayansa. Sai me? Kamar walkiya ko rufa ido! Babu matashin babu alamarsa, duk kuwa tsawon da layin yake da shi kafin ka riski kwana. Ina ya yi layar zana? Cike da tsananin mamaki ya yi tsaye yana baza idanunsa ko zai samu nasarar hango matashin ko da a cikin mutanen da suke wake da shinkafa a kan layin, ma'ana 14 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR maza da mata masu wuccwa da wadanda kc zaunc zaman jiran magrubar ta nuna. Yanzu kam mamakinsa ya lunka na dazun linkin ba linkin. Ya dade a tsayсn yana walainiya da kwayoyin idanunsa, shiru makatau babu amo babu labari, dole tasa ya koma cikin masallaci ya ci gaba da laziminsa har aka sallaci isha'i. Ya gama addu'a kamar yadda ya sabar wa kansa, ya fito ya nufi gida. Daidai lokacin da yakc kokarin shigowa cikin harabar gidan ya ci karo da mahaifinsa, Alhaji Nasir Barhim yana kokarin fitowa daga cikin gida. Fuskarsa yalwace da fara'a ya се. ya cc. "Abidu har ka shigo?" Abidu ya dan rusuna cike da ladabi, "Eh Abba". Alhaji Nasir ya jinjina kai, yana fadin. 15 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR "Masha Allah, ni ma zan je gidan Goggo ne". amsa. Abidu ya ce masa. "Ah, to bari na zo na kai ka". Cike da jin dadi Alhaji Nasir ya "Da kuwa ka kyauta, don da ma ina jin wuyar tukin. Ban san me ya sa ba a 'yan kwanakin nan sam bana son tuki, ga Mashkur da yake dan kokarin ma ya daina". Abidu ya се. "Bari dai na sauyo kayan na zo". Kai tsayc ya shiga bangarcnsa ya sauyo dogaycn kaya na danyar shadda da ta sha aikin sama, ya fesa turaren 'Hotice ya fito zuwa harabar gidan, har Abban nasa ya shiga gidan gaba na motar mai zaman banza. A sukwanc cikin takun nasa na mazantaka ya budc mazaunin dircba ya 16 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR shiga ya zauna, makullin na makale a mazauninsa, don haka kai tsayc ya tayar suka nufi Sabuwar Unguwa, Tudun Matawalle inda gidan Goggo yake. Suna tafe cikin nutsuwa, Alhaji Nasir yana matukar jin dadin tukin Abidu, saboda ba ya tukin ganganci, shi ya sa duk lokacin da tafiya wata unguwa ta kama shi in dai Abidun nc zai kai shi, to kuwa za ka same shi cike da nishadfi. A hankali Alhaji Nasir ya juya dubansa ga Abidu, ya сс. "Abidu, ina so ka ba ni shawara yadda zan yi da kanncaka Mashkur da Haidar. Na rantsc maka da giman Allah na soma Kosawa da halayensu, kullum ni kenan cikin karbar korafin da ya shaf Abidu ya dan juyo a kaikaicc ya се. ка yi hakuri Abba, komai lokaci nc. Kuma akwai launin Kuruciya da kan zo 17 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR wa yara kala-kala, ka dauka haka tasu kuruciyar ta ke". Alhaji Nasir ya yi murmushin takaici, ya се. "Daga Mashkur har Haidar wane ne yaron da za a kira masa kuruciya? Kowannensu fa ya haura wa shekaru ashirin, idan ba su nutsu ba yanzu sai yaushe? Mhm..." Abin ya tare shi. "Haka ne kam Abba. Addu'a ita ce abar da ya dace da su, insha Allah zan dinga kwatanta musu". Daidai lokacin da suka iso wajen gidan Amadi Kurfi, wanda za su shiga kwanar sabuwar unguwa firamare, suka tarar da jerin gwanon motoci kusan goma sha, wadanda ke faman neman damar yin kwana. Dole Abidu ya ja tunga shi ma ya jera layi har zuwa lokacin da zai samu damar shan kwanar. 18 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR Su biyun babu wanda ya kuma yin magana, illa Abidu da ke mamakin abin da ya haddasa wannan cunkoson ababen hawa da daddare ba yammaci ko safiya ba. Kamar an ce ya kai dubansa gefen gidan Amadi Kurfi, karaf! Idanunsa suka hango masa wasu matasa guda biyu sanye da T.Shirt da wandon jins da suma sosai a kawunnansu, kowannensu ya cika baki da hayakin abin da ya zuka daga abin da yake hannunsa. Cikin 'yan sakanni Abidu ya tsura musu idanu cike daa tausayin halin da suka sanya kansu a ciki, domin a dan takaitaccen lokacin da ya dube su ya gane ba sigari ce suke sha ba, duba da yadda hayakin ke hada gajimare yana watsewa sama, cikin biyu za a samu daya, ko dai wani ganye ne aka yi wa nadin mandula ko kuma kacokam tabar wiwi cc. 19 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR AAbin har ya so ya ba shi mamaki, yadda suke fesar da dunkulen hayakin ba tare da shakkun komai ko ga lafiyarsu ba, ballantana mutanen da za su cutar. Daram! gaban Abidu ya fadı yayin da ya lura da daya daga cikin & matasan biyu, ba wani ba ne illa matashin da suka hadu a masallaci. Dazun ya riske shi yana karatun alkur'ani mai girma cikin kira'ar da ke nuni shi mai zurfin ilimin addini ne! Yanzu kuma ga shi ya gan shi a wani gurbataccen yanayi, koda yake da ma ya sanshi a wani lokaci can da ya wuce yana aikata abin da ya fi wanda ya riske shi yanzu a ciki. Sai dai daga lokacin da ya ganshi a masallaci ya dauka ya bar wannan gurbatacciyar rayuwar ne, ashe baya na suka gaba na kaikayi ne, wato mai fuskа biyu, fuskar farko ta kamala, fuska ta biyu 20 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR kuma ta munana, lallai FAHIMTА FUSKA... Yana cikin wannan nazarin ya hango matashin ya kura masa idanu cikin wani irin yanayi da ke nuni akwai tsoro a tare da shi, sai kokarin boye abin da ke hannunsa yake. Girgiza kai kawai Abidu ya yi yana hailala a cikin zuciyarsa da fatan Allah ya shiryi al'ummar musulmi a duk inda suke. A hankali ya kawar da dubansa daga matashin saurayim ya mayar da shi a gabansa yana ci gaba da silalawa da motar cikin nutsuwa, har ya karya kwanar da za ta sada shi da Sabuwar Unguwa firamare inda daga nan ne zai shiga layin har zuwa gidan Goggo. A takaicc har suka shiga gidan Abidu bai cikin hayyacinsa, wanda zai taka muhimmiyar rawa daga cikin zantukan da mahaifinsa kc yi. 21 S1NANE D4Y 4-1 UNOOR Ya kasa hankalinsa biyu, dayaa kan hanya, daya a kan matashin saurayin da sunansa ya kwanta masa, bai san inda yake ba, illa saninsa da ya yi a wani bigire mai kama da muzanci da tozarci! "Rukayya, sanin kanki ne ina kaunarki". In ji Abidu "Don haka ki kwantar da hankalinki, bana so mu yi gaggawa". Rukayya ta dago kai ta dube shi a raunane, ta cc. "Ba gaggawa nake nufi ba Abidu, ina gudun kada jinkirinka ya haifar mana da matsala... Wallahi ka ji na rantse maka kai ne farin cikina, kai ne burina, kuma..." Ya tare ta da fadin. "Ba sai kin rantse ba, ni kaina na sani Rukayya. To amma abin da za ki duba shi ne, duka watana biyar fa da soma aiki, 22 SUUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR kina ganin yanzu idan na kawo maganar aurc ba zan samu tsaiko ba? Albashina fa bai soma kashe min kwarnafi ba". Ta сc, "Wallahi har yanzu ba ka gane inda na dosa ba... Ni fa ba ina nufin lallai a wannan lokacin za mu yi aure ba, ina dai so ne ka kawo kudin aurenka, a san da maganar da gaske ka ke yi, ka ga ko da wani zai yi magana za a sanar da shi an karbi maganar wani". Ya tsare ta da idanu, kaifin hankali da dogon lissafin Rukayyan na daga cikin abin da ke armasa soyayyar tasu. Ba zai manta ba, ko a haduwarsu ta farko a kan hanyarsa ta dawowa gida bayan ya je dubiya a asibitin Medical center, da karamtattun kalamanta ta sace masa zuciya. Tunda shi da farko a wasa ya dauki lamarin nasu, daga nesa kadan da asibitin ya ganta ya tsayar da ita, kuma ta 23 SUNAN ME DAYA-I NAJNOOR amsa gayyatar tasa ta tsaya, har da tukwicin gaishe da shi. A wasandare ya gabatar da kansa a gare ta a zuwan ya gani ya yaba, sai aka yi sa'a so gamon jini, ita ma ta yaba din, ta kuma karbi tayin soyayyarsa cikin aminci ta hada da kwatanta masa gidansu. Kamar wasa ya yi zuwa na farko, na biyu, na uku, na hudu soyayya mai karfi da motsa zuciya ta yi awon gaba da su, ta yadda kowa a gidan su Rukayya in ka cire mahaifinta suka san da soyayyar tasu. Kyawawan halayen Rukayya suke alamta masa ya yi dace da IRI NA GARI wanda ake fatan samu, wato mai cikar haiba gaba da baya. Ya sauke ganinsa a kan kyakkyawan zoben da ke a karamin yatsanta, ya ce. "Rukayya ki amince da ni a kowanne hali ba zan guje ki ko na yi wasa da damar mallakar junanmu a matsayin ma'aurata ba. 24 SUUNAN MU DAYA-I NAJNOOR Ba ni da wani buri a 5angaren zamantakewar aure irin wadda Allah ya zaba mana, don haka mu yi hakuri da ci gaba da addu'ar Allah ya jagoranci lamarinmu, Ya sa mu zamo a inwa daya". Ta rausayar da kwayar idonta, ta ce. "Na amince da kai Abidu, wallahi na amince ka zamo mijina. Amma ina tsoron abin nan da Hausawa kan ce, a bari ya huce shi ke kawo da rabon wani". ta ce. Ya shashantar da maganar da fadin. "Ina son wannan zoben na yatsanki". Ta dubi yatsan, sannan ta ciro zoben "Ai ka wuce ka tambayi wani abu a gurina na kasa ba ka shi, ballantana ni kaina wata rana mallakinka ce. Ga shi". ta mika masa. Ya karba yana juya zoben a hannunsa, da murmushi a fuskarsa ya ce. 25 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR "Amma ki ganczoben nan ya matukar kayatar da ni, sannan a kallo daya da na yi masa na ayyana ya fito ne daga hannu mai daraja, hala wani saurayin ya ba..." Kafin ya karasa ta katse shi. "Subhanallahi Da bakinka ka kc ambaton wannan furucin a kan harshenka?" Yadda ta yi maganar kamar wanda ya aikata wani gagarumin 'laifi, sai jikinsa ya yi sanyi, shi kansa ya ga rashin dacewar yi mata wannan hasashen. Idan zai duba irin yadda ta sadaukar da rayuwarta a gare shi, ko sau daya ba zai ce ya taba ganin wani saurayiya zo gurinta zance ba. Fuskarta a daure ta ci gaba da cowa. "Abidu, ni kaifi daya ce! Idan na ce ina so ba na sauyawa, koda yakc na lura har yanzu ba ka aminta da dumbin son da 26 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR nakc maka wanda ke hana ni sukuni ba, kuma..." Da sauri ya katse ta. "Ba tunanina ke nan ba, wallahi na yarda da dumbin son da kike min, zuciya ce ba ta da kashi, kuma kin san Hausawa sun ce, idan an ciza ya kamata a hura. Ba na shakku a kanki". Ta cc, "Idan haka ne don Allah ina rokonka alfarma ka daina kawo min zancen wani, don ba ka san yadda zuciyata ke tafasa ba a duk lokacin da aka kawo min zancen wani namiji bayan kai". Ya yi murmushi, ya cс. "Shi kenan, na daina". Ya karashe maganar yana duba agogon da ke daure a tsintsiyar hannunsa, ya cc. "Kai ashe lokaci ya ja haka ba mu sani ba... Ya kamata na wuce, sai yaushe kc nan zan dawo?" 27 SUNAN MU DAYA-I Ta cc, "An jima" Ya yi dariya, ya ce. NAJNOOR "Kin ganki ko? Wato don kin san ina da shamaki an jiman ko? To shakuruminki daga yau Baba zai janye min wannan shamaki, duk lokacin da na yi galarin ganinki za ki gan ni a kofar gidanku". Ta ce, "Uhm! Ba shi ya sa na ce ka turo magabatanka ba..." Yana zura hannu aljihu ya ce. "Me kike ci na baka na zuba? Kc dai ci gaba da koya wa zuciyarki hakuri da ni". Ta ce, "Mhm! Ai zuciyata ta dade da koyon hakuri da kai, don zuciyar da ke so ai ba za a shawarce ta yin hakuri da wanda ta ke so ba". Ya mika mata zoben yana fadin. "Ga zobenki, na gode". Та се, "Haba dai! Wallahi na bar maka shi, da ma kwacensa na yi gurin Kakarmu". 28 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR Ya ce, "Lalalah! Ashe kin fara fashi da makami Rukayya?" Ta yi dariya har kumatunta ya lotsa, wanda hakan ya kara bayyanar da kyawunta, ta ce. "Allah ba fashi da makami ba ne, taimakonta na yi, wai fa tun tana budurwa kakanmu ya ba ta shi ta ke ta ajiyarsa, ba ta taba sanya shi a hannunta ba, sai bayan rasuwarsa ma fa ta fiddo shi, shi ma ba sanyawa ta ke ba illa ta saka shi a gaba tana alhini". Ya ce, "Ba wani taimako, ta'addanci kika yi a soyayya! Tunda ki ka ga tana muhimmanta zoben bai kamata ki raba ta da shi ba, ai ko ba komai wannan ya isa zama darasi a gare ki, ki ganc yadda karfin so ya ke tasiri ga wanda ke son. Saboda haka ni ba azzalumin soyayya ba ne, ba zan karba ba". 29 SUNAN MI DDAYA- NAJNOOR Ta marairaice kamar za ta yi kuka, ta cc. "Kar ka yi min haka.. : tamYatare tam A'ah kar ki marairaice min ki karya lagona. Kawai ki mayar mata da zobenta". Ba ta son yin jayayya da shi, saboda haka ta sa hannu ta karba, sannan suka yi bankwana ya tafi cike da farin ciki. Lallai ya zamto mai sa'a a rayuwarsa, don Rukayya kyauta co daga Rabbi, wadda kowannc namiji zai yi fatan ta zamanto uwar 'ya'yansa sola id YauwaAbidube nasoji dadin shigowarka, tun dazu na ke jiran Haidar na aike shi kasuwa, amna ka ga shiru har yanzu bai dawo ba".g Hajiya Jummai mahaifiyar Abidu ta fada lokacin da ya shigo falon. 30 SUNAN MU DAY A-1 NAJNOOR Ya zauna a kan kujcra, sannan ya ce. "O.K, me za a sayo miki?" Ta cc, "Atamfa ce ta ankon diyar Hajiya Zuwaira da za mu yi mako mai zuwa, wai ta kare a gurinsu, amma bari na dauko maka kyallen wata kifa idan aka bincika a kasuwar a samu". Ta nufi dakinta, jim kadan ta dawo hannunta rike da kyallen atamfar ta mika masa. "Ina jin ba za ta wuce dubu uku ba, don Allah ka bincika sosai". fadin. Ya karbi kyallen da kudin yana "Insha Allah za a samu". bsb Mintoci kadan suka sada shi da babbar kasuwar Katsina (central market), ya fara shiga shaguna yana nuna kyallen atamfar, amma ko ina ya bincika, ba ya samu. Har ya fara sarewa, yana tunanin komawa gida, a shagon da ya shiga na 29SUNAN MU DAYA-17NAJNOOR се. Ta marairaice kamar za ta yi kuka, ta lm oye "Kar ka yi min haka.." Ya tare ta.n n nedA'ah kar ki marairaice min ki karya lagona, Kawai ki mayar mata da zobenta". Ba ta son yin jayayya da shi, saboda haka ta sa hannu ta karba, sannan suka yi bankwana ya tafi cike da farin ciki. Lallai ya zamto mai sa'a a rayuwarsa, don Rukayya kyauta ce daga Rabbi, wadda kowannc namiji zai yi fatan ta zamanto uwar 'ya'yansa. *** *** *** "Yauwa Abidu na ji dadin shigowarka, tun dazu na ke jiran Haidar na aike shi kasuwa, amma ka ga shiru har yanzu bai dawo ba". Hajiya Jummai mahaifiyar Abidu ta fada lokacin da ya shigo falon. 30 SUNAN MU DAY A-1 NAJNOOR Ya zauna a kan kujcra, sannan ya ce. "O.K, mc za a sayo miki?" Ta cc, "Atamfa ce ta ankon diyar Hajiya Zuwaira da za mu yi mako mai zuwa, wai ta kare a gurinsu, amma bari na dauko maka kyallen wata kila idan aka bincika a kasuwar a samu". Ta nufi dakinta, jim kadan ta dawo hannunta rike da

Chapter 1 of 4