Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 4
ma yi ttunanin yana gida tunda na ga yaullahadi cе?" Abdulmalik ya ce. "Ai ka san aikinmu shiftin-shiftin ne, an kai shi Zcnith bank". Abidu ya cc, "To don Allah ka fada masa na zo, kwana biyu ba ma haduwa". Abdulmalik ya ce. "Insha Allah zan fada masa". Suka yi sallama, Abidu ya bar unguwar. Kwana biyu Abidu yana cikin ayyukan ofis saboda kusantowar zaben 66SUNAN MI DAYA-| NAJNOOR shugabannin kananan hukumomi ba ya samun lokacin kansa, idan ya tafi ofis tun safe ba ya dawowa sai bayan Magriba, don haka ba shi da sukuni, ko wajen Rukayya ba ya samun sararin zuwa, illa waya da ke shiga tsakaninsu. Yau ya dawoh da yamma, yana kokarin shiga da mota cikin harabar gidan ya hango ana tsayar da shi da hannu ta jikin madubin motar.ge sn sb Bai karasa shiga da motar ba ya ja ya tsaya, yayin da Salman abokinsa ya karaso. Ya bude motar ya fito yana murmushi.s "Haji Salman ashe ka dawo?" In ji Abidu bayan ya iso, Salman ya yatsina fuska, ya ce. "Ya hausar na dawo, da ma ba na ce maka kan hanya nake ba, kai kuma ka ce sai gobe za ka dawo, ai kai zan tambaya ko?" Dariya Abidu ya yi, ya ce. a 67 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Ina na je har muka hadu da kai?" Shi ma Salman sai ya yi dariya, ya се. "To raina min hankali. Ka manta dazun mun hadu da kai a Kaduna, daidai Gamji gate na je karbo hotuna, ina sauri zan dawo Katsina?" Yanzu yanayin fuskar Abidu ya sauya daga fara'a zuwa al'ajabi, ya ce. "Ni din kuwa, ko dai mafarki ka yi mun hadu a Kadunan ne?" Kallon rainin hankali Salman ya watsa masa, ya cc. "Kai fa matsalata da kai akwai son wasa. Kana nufin rudewata har ta kai na hadu da mutum a mafarki na zahirantar da shi?" Abidu ya tamke fuska jin abin na zahiri ne, yana kuma mamakin faruwar zuwansa Kaduna har suka hadu da Salman ba tare da ya sani ba. 68 SUNAN ME DAYA-I NAJNOOR "Ka ga Salman kada ka ruda ni mana, ni ba inda na je, hasalima ba ni da kowa a Kaduna bare wani abu ya kai ni". Salman ya ci gaba da kallonsa а shckc, yana kuma murmushin rainin hankali, yа сс. "Shi kenan, tunda haka ka ce mu tafi a haka, duk lokacin da ka amince mun hadu da kai a Kaduna ma tattauna maganar aikin da ka cc za ka yi min hanya da muka faro a can Kadunan". Yana karashe fadar haka bai jira jin ta cewar Abidun ba ya bar shi a nan tsayc cike da tsanani mamakin lamarin. Labiba ta fara fado masa a rai, ta ba shi labarin Abid da abin da ya baro a Borno, wato masoyiyar da ke suma a kansa. Sannan matashin da suke haduwa a masallaci wanda ya kira kansa da suna ABID NASIR BARHIM. 69 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Yanzu kuma ga wani rikitaccen labari a bakin abokinsa Salman, shin mene ne alakar Abid din Borno da wanda suka hadu a masallaci, da kuma wanda Salman ya hadu da shi a Kaduna? Tabbas a bakin matashin masallaci ya ji cewar, shi dan Kaduna ne, kenan shi ne ya je Kadunan har suka hadu da Salman? Amma kuma ta ina kamanninsa suka jirkice zuwa nasa kamannin? Mene ne dalili? *** *** *** Yana kwance a kan gadonsa cikin mayalwacin dakinsa, da misalin karfe goma na daren ranar juma'a, wayarsa ta yi kara. Ya kai hannu ya janyo ta, tare da duba fuskar wayar ya tarar da sunan Nazcer L. Abdul na yawo a kai. 70 SUNAN MUDAYA-1 MAJNOOR Ya danna malatsin amsa kira, sannan ya kai wayar a kunnensa. Dan sanda abokin kowa". Abinodayya fara fada konan, sannan ya dora da cewa. "Sai yau na ke jin ka a waya?" Nazeer ya ce da shi. "Kai ba dogon turanci za ka yimin ba, ina wajen da ka ce za mu hadu ina jiranka, ka taho min da bluctooth". Abidu ya tashi zaune, ya ce. "Ban gane kana inda na ce zamu hadu ba?" Nazeer ya ce, "A'ah, kada ka raina min hankali mana, ba dazun ka zo gidanmu na ce maka ina aikin dare ba, ka cc mu hadu a Luna Hotel da misalin karfe goma na dare?" Da sauri Abidu ya ce. "Gaskiya ba ni ba ne, tun ranar lahadi fa na zo gidanku kuma ban tarar da Πt:afSSC 73 SUNAN MUDAYA-I NAJNOOR "Zan jc allura ne, saboda zazzabi ya matsa min". ka?" Alhaji Nasir ya ce. "To me zai hana Mashkur ya kai Da sauri ya ce. "Zan iya tukin da kaina". Alhaji Nasir ya jinjina kai, ya ce. "To shi kenan, Allah ya kara lafiya". Wannan tsayarwar tasa ya samu tsaikon isa Luna a kan kari. Yana isa ya dinga dube-duben inda zai ga Nazcer, amma bai ganshi ba. Saboda haka ya koma gida musamman da ya ji Nazeer din ya fada masa yana aikin dare ne a wayar da suka yi dazun, ya san ba zai tarar da shi a gida ba, wannan ya sa ya koma gida da shan alwashin zai je unguwar su Nazeer din gobe. Ai ko da safen ya je unguwar su Nazcer, bayan ya kwashi mintina goma a 74 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR tsaye Nazcer ya fito duk da yanayin bacci da ke tare da shi, fuskarsa a sake ya iso gurin Abidun, ya ba shi hannu suka yi musabiha. Abidu ya dora da cewa. "Jiya na je Lunan ban tarar da kai ba, kuma ka kama waya ka kashe". Nazeer ya hararc shi da gefen ido, ya се. "Wallahi ka raina min hankali Abidu, wato bayan artabun da muka yi da kai a waya ka ji ba lasa ka zo Lunan muka hadu, shi ne yanzu kuma za ka zo min da wani salon rainin hankalin, wai ka je ba ka tarar da ni ba?" cC. Cikin nuna rashin damuwa, Abidu ya "O.K ya zo kenan?" "Waye?" In ji Nazeer. "Takwara, wanda kuka yi za ku hadu". Nazcer ya ja tsaki, yа се. 73 S111N MUDAYA-I NAJNOOR "Zan jc allura ne, saboda zazzabi ya matsa min". ka?" Alhaji Nasir ya ce. "To me zai hana Mashkur ya kai Da sauri ya ce. "Zan iya tukin da kaina". Alhaji Nasir ya jinjina kai, ya ce. "To shi kenan, Allah ya kara lafiya". Wannan tsayarwar tasa ya samu tsaikon isa Luna a kan kari. Yana isa ya dinga dube-duben inda zai ga Nazeer, amma bai ganshi ba. Saboda haka ya koma gida musamman da ya ji Nazeer din ya fada masa yana aikin dare ne a wayar da suka yi dazun, ya san ba zai tarar da shi a gida ba, wannan ya sa ya koma gida da shan alwashin zai je unguwar su Nazeer din gobe. Ai ko da safen ya je unguwar su Nazcer, bayan ya kwashi mintina goma a 74 SUNAN ML DAYA-1 NAJNOOR tsaye Nazeer ya fito duk da yanayin bacci da ke tare da shi, fuskarsa a sake ya iso gurin Abidun, ya ba shi hannu suka yi musabiha. Abidu ya dora da cewa. "Jiya na je Lunan ban tarar da kai ba, kuma ka kama waya ka kashe". сe. Nazeer ya harare shi da gefen ido, ya "Wallahi ka raina min hankali Abidu, wato bayan artabun da muka yi da kai a waya ka ji ba lasa ka zo Lunan muka hadu, shi ne yanzu kuma za ka zo min da wani salon rainin hankalin, wai ka je ba ka tarar da ni ba?" сc. Cikin nuna rashin damuwa, Abidu ya "O.K ya zo kenan?" "Waye?" In ji Nazeer. "Takwara, wanda kuka yi za ku hadu". Nazcer ya ja tsaki, ya се. 755 SUNAN M DAYA-1 NAJNOOR "Ka ga Malam bacci nake aka taso ni, kada kanshiga hakkina da shirme!" Ya juya zai koma cikin gida. Abidu ya yicaraf ya riko hannunsaz "Don Allah ka tsaya naafahimtar da kais. Wallahi ba ni ba ne, wani ne da SUNANMU DAYA. amma mutanec suko ganinsa a matsayinni". "Sünanku dáya sai kuma kamanninku su zamo daya? Kawai dai ka faukiamutanc gwangwanaye, don haka ka jeda fahimtar taka ba ma so Duk yadda Abidu ya so Nazeer ya saurare shi, amma ya Rij ya shigeroikinya bar shi baki a sako. Aiki yaarufaremasa a ofis, amma da yako yana da burin ganin Abid a yau dons ya ji yaddaaka mutu a ragaya, don haka ya tsallake ayyukan karfe biyar saura ya nufo gida. 76 SUNANMU DAYAA AD AAVOOR 2 021 Tun biyaredakwata lya akczaunc a masallacinnummia har aká yidshali bailgan ko máái káma dai Abidodajsdotejashakura da cikar burinsaßenunaσ ολίτ εγσISO İY BV ab sTunisjiya yake ssonslzuwaTudun Matawallc gaidonGoggoy kai tsayd y nuf gidan nataysuka sha hira, bai baro gidan b sai karfc goma da mintociashi mardong kansalke ciwe. Bvab пкавпи2" E iвDasya láwotbaisamia zahtawandal Abbans nasab da yyastararvayfalo ubamikab tsayc ya wucc säshensad slel slraidst sb ot BY TOWashcgari yastashi dabworiha lgurin aiki,i Ummarisasta ba shi sakon katbomata dinki a gurin telanta, donshakalsyla dnufid gurin. sb snYana, isa gurin maidinkin yatarar da Lahibasvita bta Afaraustararsad da gaisuway sannah sukabzantajda mai dinkinsýa ce baiv karasasbaşsai dai yal däwol gobervs с sbig 78 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR iya haduwa da ku har ya rasa ya aka samu haka? Sai dai abin lura a nan shi ne INA HUJJAR TA KE da idan SUNANKU DAYA da mutum, a ce kamanninku daya? Wannan bai fi daure maka kai ba?" Ta saurara idanunta a kansa. Ya girgiza kai, tukunna ya ce. "Abin da ke ba ni mamaki kenan Labiba, SUNANMU DAYA da Abid, amma ni ban taßa ganin kamannina a tare da shi ba ga wanda na ke hasashen shi ne kuke nufi. Sai dai duk wanda zai ba ni labarin ya ga Abid abin da zai fada kenan, wai kamanninmu daya, har a dinga tunanin ni ne shi..." cе. Ta yi murmushi, tana narke idanu, ta "Ka gani ko? Shi ya sa na yi tsammanin kana da matsala a kwalwarka, 79 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR watakila dalilin haka ne ya sa ka ke bayyana a guri ka ce ba kai ba ne...' Da sauri ya katse ta da fadin. "Ko kuma ku ke ruda kanku ko?" Yadda ya yi maganar kamar ya shaka, sai ya ba ta dariya, ta kuwa dara tukunna ta ce. "Kwantar da hankalinka Abidu, ba fa ni na kar zomon ba, rataya aka ba ni... Koda yake ka ce min kana son sanin gidanmu ko?" Shi ma sai ya dan washe fuska cikin nuna komai ba komai ba ne, ya ce. "Kwarai kuwa". Ta yi far da idanu, ta ce. "Ko za ka iya fada min dalilinka na son sanin gidanmu?" Ya yi jim na wani lokaci kafin daga bisani ya се. "Shi zumunci ai ba a tuhumar dalilin yin sa ko?" 80 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Ta ce, "Lallai kam... To amma gidanmu ba a barina fita, saboda tuni an fitar min da miji, shi kuma marikin nawa yana da akidar idan ya tsayar da magana a kan yarinya babu mai sake tsayawa da ita" ni..." Abidu ya jinjina kai yana fadin. "Amma tsarin gidan naku ya burge Ta tare shi da fadin. "Kamar yadda tsarin gidan su Rukayyah ya ke?" Ya yi mata kallon tuhuma, ya ce. "Kin ce ba ki santa ba...?" "Yanzu kuma sanadinka na nemo gidansu ba". Ta fada. ם "Kenan kun gaisa da ita?" Ya ce. Ta girgiza kai, ta ce. "Wasa na ke, ta ya zan gano gidansu bayan ba ka fada min unguwar da ta ke ba?" Ya yi dariya, ya cc. 8210 SINYA MU DAYA u UYDOR 162 udKwasa d kuipisabgasvabibpts fado rayuwarsa, yandubi bocuin kamanninsu daya? Mene saihi dm xa ngsdaska KA 00 Y Yana shiga gidaninsisb sfamarin d:5 T karda al'ajabi. Mahaifinsa ya tarahsbisdgi 7月 200 a fako kowanne fuskarsa babu a "Yirisdas пітало а в за на amsa sannan ya rusuna yana gaishe ia kokarin wucewa dakin st Alhaji Nasir ya kira suy dalA" swulu a ind master a lio A Al ENARIEYANI Babaska minste ad owed thidam ashoes ab ana mun buwa Pab anbeeagide sy пNиBA 83 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Kirjin Abidu ya buga da karfi, ya dago kai da sauri ya dubi mahaifin nasa ba tare da ya yi magana ba, sai dai bakinsa na motsi alamar yana son tofawa jijiyoyin bayar da damar maganar sun Ki tallafa masa, illa tsananin firgici da fuskarsa ke nunawa. Alhaji Nasir ya ja tsaki, ya ce. "Wallahi ka bata wayonka, tunda ka zamo asharari mai ci da addini. Duk kamewar da ka kc nunawa kana da ita, ashe GORAN DUMA ne sai an fafe za a san abin da ke ciki? To ka kyauta, sai dai ka sani ba ni ka batawa ba, Mahaliccinka ka batawa, kuma mutumcinka ka zubar ba na..." Saboda kuwwar da maganganun ke yi wa Abidu a dodon kunne ya kasa jure saurare, sai da ya samu mazantakar tsinkawa. 84 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Abba don Allah ka yi hakuri, wallahi ban san laifin da na yi ba..." Alhaji Sani Kafinta ya cabe da cewa. "Iyc Abidu! Da ma dai ka tabbata mara kunya ko? In ganka jiya da daddare ka dawo a buge kana tangadi, na yi maka magana har kana cewa ka je ka yi, shi ne yanzu za ka karyata ni? Ba mamaki, watakila buduwar da ka yi ce jiyan ya sa ba ka shaida mun hadu ba". Abidu zai yi magana, Alhaji Nasir ya riga shi da cewa. "Rabu da mutumin banza, idan bai ganka ba zai ce ya ganka ne? Ko ka manta yanayin da ka dawo jiya ka ce wai kanka ne kc ciwo? Ashe da ma abin da ka shawo ne ya sauya ka?" Abid ya yi wuri-wuri da shi, ya tuna jiya bayan sallar isha'i yana Tudun Matawalle, bai baro unguwar ba sai gima 85 SUNAN MUDAYA-1 NAJNOOR da rabi. Ya dawo kansa na masa ciwo sosai, don har idanunsa sun kada sun yi ja, shi ya sa ko da suka hadu da Abban nasa bai samu đamar tsayawa sun zanta ba, ya sanar masa kansa ke ciwo ya shige Gangarensa... Alhaji Nasir ya katse masa tunani da cewa. "Rayuwa ce, idan haka ka zabar wa kanka bismillah". Abidu ya buda baki a karo na biyu zai yi magana, mahaifin nasa ya katse shi ta hanyar daga masa hannu. "Tashi ka ba ni guri, ja'iri kawai!" Ba shi da zabin da ya wuce bin umarninsa, don haka ya mike jiki a sabule ya shiga dakin Ummansa. Ya tarar da ita a zaune tana amsa waya, ya nemi guri yа zauna, sai da ta gama amsa wayar sannan ta dago ta dube shi, ta ce. 86 SUNAN MU DAYA- NAJNOOR "Lafiya dai na ga ka shigo da damuwa a fuskarka?" Duk da jar zuciyar da yake da ita, sai da ya ji kwalla na shirin zubo masa, muryarsa a raunane ya ce. "Umma ina cikin damuwa da firgici..." Da sauri ta katse shi. "Wace irin damuwa Abidu?" Ya ce, "Jiya da daddare na je gidan Goggo, na dawo da tsananin ciwon kai, shi ya sa ba mu zauna da Abba ba na shiga sashena. To yanzu na dawo na tarar da Alhaji Sani Kafinta da Abba yana sanar da shi, wai ya ganni jiya na shawo barasa... Wallahi Umma na rantse miki da, girman Allah ba ni ba ne ya gani". Ya karashe maganar lokacin da hawayen suka samu damar zubo masa. 87 SUNAN MUDAYA-I NAJNOOR Umma ta yi shiru tana al'ajabin wannan bakon al'amari. Ta ci gaba da tsura masa idanu don nazartarsa. Tunda har ta ga Abidu na zubar da hawayc a kan wannan maganar, to lallai bai aikata abin da ake zarginsa da shi ba. Amma haka kawai Alhaji Sani Kafinta zai ce ya ganshi a make? Ko dai sun hadu da Abidun ne lokacin da yake cikin halin ciwon kai, sai ya yi tsammanin barasar ya shawo? Cikin kwantar da murya ta ce masa. "na ji, daina zubar da hawayen. Bari za mu tattauna da Alhajin". Muryarsa a raunane ya сe. "Wallahi Umma rabon da na ga ma Alhaji Sani har na manta". Та се, "Кar ka damu... Ya maganar dinki?" Ya ce, "Bai karasa ba, wai sai gobe". Ta ce, "Shi kenan". 88 SUNAN MU 1DAYA-1 NAJNOOR Haka ya fito daga dakin nata har lokacin Alhaji Sani Kafinta bai tafi ba. Ya wuce su zuwa sashensa abin na ci gaba da daure masa kai. Lallai lamarin Takwara ya ta'azzara, domin ya tabbata shi ne Alhaji Sani Kafinta ya gani a buge ya ce Abidun ne. Abidu ya kasance cikin rashin sukuni saboda fushin da mahaifinsa ke yi da shi a kan abin da bai aikata ba, sam ko gaisuwarsa yadaina amsawa, ballantana ya yi masa duban mutumci. Duk yadda Umma ta so fahimtar da Alhaji nasir gaskiya ya ki saurarenta, sai ma fada da ya kan rufe ta da shi, wai ita ke daurewa yaran gindi suna abin da suka ga dama. Wannan ya sa ta zare hannunta a ba shi hakuri, don sarai ta san halinsa, mutum ne mai wuyar sha'ani. 89 SUNAN MUDAYA-1 NAJNOOR A cikin kwanakin babu abin da Abidu ya ke fata da buri irin haduwa da Takwara don ya ji shin me ya yi sama ya kc bibiyarsa da sharri, to amma kamar an yi ruwa an dauke, ko inwar Abid bai kuma gani ba! *** *** *** Abidu yana zaunė a karkashin wata bishiyar durumi da ke can bayan layinsu, shi da wani abokinsa Tukur, suna hirar duniya game da yadda ake murdiyya da babakere a lokacin zabe. Daga nesa da su wani dattijo ne ya taso 'yarsa a gaba, da alama su duka cikin tsananin firgici suke. Har sun kusa gota inda su Abidu suke macen ta dora idanunta a kan Abidu, da sauri ta ja ta tsaya. Dattijon ya се. 90 StNAN ME DAYA-I VAJNOOR "Ya ki ka tsaya a nan mutuniyar banza? Ta nuna masa inda su Abidu ke zaune, ta ce.. ya ce. "Ga shi can gurin". Kai tsayc suka karasa gurin, Dattijon "Kai nc Abid Nasir Barhim?" Abid ya tsura wa Dattijon idanu yana gyada kаi. "Eh ni ne". Dattijon ya kalle shi cike da takaici, ya cc. "Da ma game da maganar wannan yarinyar ne 'yar wajena ta ce kai ka yi mata ciki, shi ne muka zo jin baʼasi". A firigice ya fiddə idanu wajc, yana duban budurwar, ya се. "Ke kin san ni? Kin taba ganina tunda ki kc rayuwarki?" 91 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Ta daga gira ba tarc da ta yi magana ba, idanunta har lokacin hawaye suke zubarwa. Yayin da shi kuma ya ci gaba da cewa. "Wallahi ban taba ganinta ba sai yanzu, ba ni ne na yi mata cikin ba". Dattijon ya kara harzuka ya ce. "To idan ba kai ba ne waye? Kar ka manta na tambaye ka sunanka ka fada min, kuma yarinya ta tabbatar da kai ne". Hankali a tashe, duk ya rikice ya ce. "Na rantse da wanda ya busa min numfashi ba ni ba ne, SUNANMU DAYA da wanda ya aikata mata wannan aikaaikar, ya dade yana aikata munanan ayyuka ana cewa ni nc. An gan shi gidan giya yana sha, an zo an cc ni nc. Yanzu kuma kun zo da wannan fatawar! Wayyo Allah, ni Abidu na ga ta kaina, daga SUNANMU DAYA da mutum sai komai 92 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR namu na halitta su zo daya, har ya aikata abu acc ni ne?" Dattijon ya kada kai, ya ce. "Babu abin da zan ce da kai sai Allah ya isar mana cutar da ka yi mana, na bata mata tarbiyyar 'ya da muka dauki lokaci mai tsawo muna tattali. Da ma cikin ya zube sanadin dukan da ta sha a hannun yayanta, mun zo ne don mu tabbatar da mugun da ya cutar da mu, to ba za mu hada ka da hukuma ba, saboda tonon asirinmu ne. Kuma tunda cikin ya zube fahadas! Allah ya yi mana sakayya!" Dattijon ya maida kallonsa ga Tukur yana fadin. "Idan abokinka ne sai ka yi hattara kada ya lalata maka tarbiyya, ko da yakc sai hali ya zo daya akc abota". Da sauri Tukur ya girgiza kai, ya сe. "Kada ka yi mana kudin goro Baba, shi ya aikata laifi ni ko sani ban yi ba". 93 SUNAN MU DAY INAJNOOR Dattijon ya dubi budurwartare da daka mata tsawa. "Kin wuce mun tafi ko sai na karya ki, munafuka, ai duk ke ce sanadi da ba ki ba shi kanki ba ya zo ya bata miki rayuwa, ina ce har gida an zo mana da maganar mayaudari nc, ya yaudaro wata yarinyar a Borno ya gudo nan, amma da yake kunnen kashi ne da ke sai da kika janyo mana abin kunya..." Ya karashe maganar yana kokarin kai mata duka, ita kuma ta daka tsalle ta yi gaba, ya bi ta a baya. Tukur ya cika da tsananin mamakin wannan al'amari, wai Abodu mutumin da kowa yake ganinsa da kima, mai kuma riko da addini, amma ya yi wa 'yar mutane ciki! Lallai mugun mutum ba shi da kama. Ya dinga kallon Abidu bayan bacewar dattijon mutumin kenan da 'yarsa, 94 SUNAN M DAYA-I NAJNOOR yana jin kyamar Abidun na shiga zuciyarsa. Abidu ya cire tagumin da ya rafka, idanunsa sun fada sun yi jawur, ya се. "Wallahi Tukur ban taba ganin yarinyar nan ba sai yau, amma ka ji kazafin da suka yi min?" Tukur ya girgiza kai, ya ce. "Haba Abidu, kazafi ko gaskiya? Ba su sanka ba saboda Allah a wane dalili za su ce kai ka yi mata cikin? Ai ka ma godc wa Allah da ya sa suka salwantar da cikin ba tare da ta haife maka shegen da zai buwayi rayuwarka! Sannan kana da damar tuba ga Allah a kan kuskuren da ka aikata, ka kuma yi tuba ta gaske ba tuban muzuru ba!" Cikin yanayin damuwa Abidu ya се. "Tukur kai ma yanzu ka yarda da wannan kazafin da aka yi min?" Tukur ya cс. 95 SUNAN MI DAYA-1 NAJNOOR "Ka daina wahalar da kanka, ni ba zan tona maka asiri ba, yadda Allah ya rufa maka zan ci gaba da rufa maka". Bai san lokacin da kwalla suka zubo masa ba, takaici goma da ashirin ya hana shi magana. Tabbas ya gode wa Allah da ya sa ba a gidansu aka yi case din nan ba, saboda har yanzu mahaifinsa na fushi da shi, to ina kuma ga an ce wai ya yi wa wata ciki? "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un". Ya samu kansa da ambato a cikin zuciyarsa. Tukur ya girgiza kai, ya ce. "Wallahi Abidu yanzu ba lokacin da idanu za su koka ba ne, yanzu ba lokacin damuwa ba ne a gare ka. Lokaci ne da ya kamata ka yi gaggawar tuba tun kafin lokaci ya kurc maka, ka girbi abin da ka shuka". 96 St NAN MU DAYA-1 NAJNOOR Har yanzu ya kasa cewa wani abu, ba don ma kar ya tashi afujajan ya bar gurin ba, Tukur ya fasa rufa masa asirin da ya alkawarta zai rufa masa mugunyan kwai ya fashi ba, ai da tuni ya bace wa gurin. Tukur ya yunkura yana fadin. "Bari na shiga gida, amma ka kwantar da hankalinka, ba zan taba tona maka abin da ka binne ba. Sai dai ina tunasar da kai, muddin ba ka tuba da tsarkakkiyar zuciya ba, Allah zai iya jaraftarka ta wasu hanyoyin da ba ka taba tsammani ba, ka girbi abin da ka shuka tun a duniya!". Yana Karashe fadar haka bai jira cewarsa ba, ya bar gurin don ya san ba cewar zai yi ba. Sam Abidu ya kasa motsi, yana zaunc a gurin cikin tsananin firgici da kaicon rayuwa! 97 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR a Kalmar da Tukur ya yi amfani da ita ta karshe, 'ka girbi abin da ka shuka tun duniya! ta tsaya masa a rai matuka, ta dinga amsa amo a zuciyarsa tana yi kamar za ta faso kirjinsa ta fito waje. Yana zaune a gurin wayarsa ta yi kara, yana dubawa ya ga lambar Nazeer cc. Ya dauka tare da sallama, Nazeer ya се. "Kana ina?" Abidu ya amsa masa da cewa. "Ina cikin unguwarmu". Nazeer ya се. "To ka zo ka same ni a Katsina Motel ina son yin muhimmiyar tattaunawa da kai". Gaban Abidu ya fadi, kada a ce dattijon mutumin nan ya kai shi ga hukuma a kan ya yi wa diyarsa ciki? To amma idan haka ne me zai sa Nazeer din ya zabi kadaicewa da shi a 98 SUNAN MU DAYA-| NAINOOR Katsina Motel maimakon ya zo gida ya kama shi? Zumbur ya mike tsaye ya shiga motarsa ya nufi Katsina Motc/don kada ya bata wa kansa lokaci har Nazeer ya hasala ya zo ya kama shi cikin tozarci. Mashin din Inspecter Abdulmalik ya soma gani, su din ma suna tsaye su biyu Nazeer da Abdulmalik, kowanne fuskarsa babu annuri. Ya yi parking din motar, sannan ya iso gare su. Nazeer ya сe. "Mu je daga ciki". Bai musa ba ya bi su a baya har zuwa dakin da suka kama. Nazeer da Abdulmalik suka zauna a gado, yayin da shi kuma Abidu ya zauna a kan stool yana zuba musu idanu de sauraren abin da za su fada. Abdulmalik ne ya soma cewa. 99 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR "Abidu muna tuhumarka ne da laifin kashe wasu mutanc guda biyu a kan bangar siyasa!" Zumbur kuma cikin kaduwa Abidu ya mike tsayc, yana motsa la66ansa amma ya kasa magana. Abdulmalik ya ce. "Eh mana, an tabbatar da kai ka yi kisan nasu, saboda kun yi hatsaniya da su a ofis dinka sun cc idan ba ka sanya hannu an yi magudi yayin gudanar da zae ba, za su yi sanadin sauke ka aiki, shi ne ka bi daren jiya ka kashe su!" Idanun Abidu a waje ya ce. "Wallahi ba ni ba nc, sam ba mu yi wata rigima da wasu mutane ba a wajen aikina ko a gida". Abdulmalik ya yi takaitaccen murmushi, ya ce. "Hmm, idan ba kai ba ne, to wane ne?" 100 SUNAN MUDAYA-I се. NAJNOOR Da sauri cikin rawar baki Abidu ya "Ta...kwara... ne!!!" Suka dubi juna Nazeer Abdulmalik, Abidu ya ci gaba da cewa. da "Ban taba sanin haka Takwara yake ba sai yau, shi ya sa na ke mamaki, wai shi ya kashe mutanen nan kuma a ce ni daga kawai SUNANMU DAYA? Haba sai ka ce a mafarki ko garin marasa hankali?" Nazeer ya ce cikin kakkausar murya. "Ba a garin marasa hankalin ba ne, a garin masu hankali ne fiye da hankalin da kifi yake da shi yayin da yake cikin ruwa..." Bai tsaya ba ya ci gaba da cewa. "Na yarda da hujjojin da aka kawo cewar kai ka yi kisan nan, saboda haka ina shawartarka kada ka wahalar da kanka da shari'a, ka ba wa hukuma damar samun 101 SUNAN MUDAYA-1 NAJNOOR saukin yanke maka hukunci daidai da laifinka". Abidu ya marairaice, ya се. "Wallahi ba zan amsa laifin da ko a mafarki ban gaskata faruwarsa ba, sai dai idan za a yanke min hukunci bisa zalunci, wannan na yarda, ai ba yau aka fara zalunci a Najeriya ba". Abdulmalik ya girgiza kai, ya cc. "Idan ka ce ba kai ka aikata wannan ta'adin ba, shin ya aka samu I.D card dinka a gurin gawarwakin yayin gudanar da bincike?" Cike da tsananin mamaki da rudani Abidu ya laluba aljihunsa, sai ya ji wayam ba I.D card ba alamarsa, cikin takaitaccen lokaci ya tuna tun jiya juma'a da ya dawo aiki ya dora I.D card din a saman talabijin dinsa bai sake bi ta kansa ba. Murya a raunanc ya се, 102 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "I.D card dina kuma? To ai ni tun jiya na dora shi a kan talabijin din dakina, yanzu haka yana can gida idan aka je za a ganshi". Cikin tsananin bacin rai Abdulmalik ya fiddo I.D card ya wulla masa yana fadin. "Yanzu sai ka musa idan ka isa! Ko don ka ga mun yi maka gata mun keбe ka a keba66en guri don mu kare ka tozarcin jama'a?" A matukar razana Abidu ya dauki I.D card din yana warc ido a kansa! Tabbas hotonsa ne radau a kai! Maimakon suffar wanda yakc hasashen shi ne Takwara da

Chapter 3 of 4