Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 4
kyallen atamfar ta mika masa. "Ina jin ba za ta wuce dubu uku ba, don Allah ka bincika sosai". Ya karbi kyallen da kudin yana fadin. "Insha Allah za a samu". Mintoci kadan suka sada shi da babbar kasuwar Katsina (central markct), ya fara shiga shaguna yana nuna kyallen atamfar, amma ko ina ya bincika, ba ya samu. Har ya fara sarewa, yana tunanin komawa gida, a shagon da ya shiga na 31 SUNAN ME DASA- VAJNOOR karshc ya mikawa mai shagon kyallen, yana dubawa ya yi dariya ya cc. "Kash! Abokina ga koshi ga kwanan yunwa! Don kaga atamfar nan guda daya ta rage mana, kuma. ba na tunanin kaf kasuwar nan za a samc ta, saboda wannan shckarar an sakata a anko da yawa, ga shi ba ta yawaita ba. Ita ma dayar da ta rage mana kusan sati daya kenan wata budurwa ta kawo mana kudi idan an samu a ajiye mata". Ya Karashe tare da nuna wa Abidu atamfar. Takaici ya kume shi, lallai ga koshi ga kwanan yunwar, ya gama karade kasuwar bai samu ba, sai yanzu da ya samu kuma a ce wai an karbi kudinta tun tuni? Sai zuciyarsa ta raya masa, wata kila idan ya kara wa mai shagon kudi zai iya sayar masa. Murya a gajiyс уа сс. "Nawa atamfar ta ke?" 32 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Dubu biyu da dari biyar". In ji mai shagon. "To me zai hana na dora maka wani abu ka sallama min, wallahi na sha wahala a kasuwar nan, ko mai shigen atamfar ban samu ba". Mai shagon ya yi dariya, ya ce. "Anya abokina ma yi haka? Ka san alkawari girma ne da shi, ka ga tunda mun yi alkawari bai kamata mu karya ba a bayan ido. Sai dai idan ba sauri ka ke ba, za ka iya dawowa nan da kwana uku, insah Allahu zuwa lokacin atamfar ta wadata". Abidu ya girgiza kai da fadin. "Wallahi sauri ake, don saura kwana shida bikin" Mai shagon ya ce. "To sai dai ka sake bincikawa, wata kila ka samu". Cikin rashin kuzari Abidu ya juya zai bar shagon kenan, wata matashiyar 33 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR budurwa ta danno kai. Tana sanye da laffaya irin ta mutanen Borno. iso". Mai shagon ya yi saurin cewa. "Yauwa ka ga ma 'yar halak din ta Budurwar na murmushi, ta ce. "Me ya faru ne Shehu Bos?" Shehu ya се. "Wannan bawan Allah ne ya zo neman irin atamfar da muka yi alkawarin samar miki". Ta isa ga dan bencin da ke shagon ta zauna. Yayin da Abidu ya yi tsaye cak yana more kallonta ba don wani bakon al'amari ba, sai don sauraren abin da za ta ce, wata kila ta sallama masa atamfar! Zumbur ta mike tsaye lokacin da ta hada idanu da shi tana fadin. "Abid! Da ma kana nan?" Ya cika da tsananin mamakin inda ta san shi, har ta ke tuhumarsa, wai yana nan? 34 SUNAN MU1DAYA-1 NAJNOOR Kafin ya yi magana Shehu Bos ya yi caraf ya се, "Ah! To kai ai kayanka sun tsinke gindin kaba, tunda akwai sanayya a tsakaninku sai daya ya bar wa daya". Budurwar ta dinga kallon Abidu, wanda shi ma ya kasa dauke idanu daga kanta, sai dai shi duban mamaki da tuhuma yake mata. Ta ce, "Lallai Abid yau sai an yi ruwa da kankara, kai ina ma na fito da wayata yau na fesa wa Sumayyah na ganka? Ai wallahi da kafin gari ya waye ta iso garin nan". Mamakinsa ya kasa zama a zuciya da fuskarsa, sai da bakinsa ya tallafa wajen tona asirinsa. Ya се. "Wai a ina kika san ni? Wace ce Sumayyah?" Wani irin kallo budurwar ta bi shi da shi, yayin da ta koma ta zauna tana fadin. 35 SUNAN ME DAY A-1 NAUNOOR "Ban ganc a ina na sanka ba, kuma wace cc Sumayyah, yanzu kana nufin tsayin watanni GOMA da ba mu hadu da kai ba, har ka manta da ni, da kuma masoyiyarka Sumayyah? Ba shakka ka cika kasurgumin mayaudari!" Ya zabi dorewar hirar tasu, saboda rikitarwar da kc ciki, don ya tabbata duk yadda aka saka ta sanshi, ba don haka ba ya za a yi ta ambaci sunansa? Amma abin da bai gaskata ba, a ina ta sanshi barc kuma wata maseyiya wai Sumayyah, wanda shi a kaf tsawon rayuwarsa Rukayyah cc budurwarsa ta farko kuma wadda yakc fatan ta zamo ta karshe! Sai ya nemi dayan karamin bencin da ke fuskantar wanda ta ke zaunc, ya dubi Shchu Bos ya cc. "Don Allah ka yi hakuri za mu mayar maka da shago majalissa". 36 SUNANM DAYA-I NAJNOOR Shchu da shi ma suka saka shi rudani ya zama shahararren dan kallo, da fatan ganin wayc Bos waye kuma Actor a cikinsu don ya samu abin kardar wa ga sauran 'yan kallon da za su bayyana, ya ce. "Ah! Kar ku damu, da ma yau ina bukatar abokan hira don na kwana biyu ban ji labaran hikayoyin magabata ba". Ya ci a ce sun maida kai ga dariya a kan furucin Shchu Bos, amma da yakc kowannensu da abin da yakc son furzarwa, sai suka ki darawar, Abidu ya tsinka da fadin. "Kada ki min bahaguwar fahimta don Allah, ki min gamsasshen bayanin da zai fidda ni duhun rikitarwar da kika saka ni. A ina ki ka san ni, sannan wacc се Sumayyah, ko kina nufin Rukayyah Jamilu Haruna?" Ta hadc rai sosai, murya a cushe ta CC. 37 St NAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Wai ba Abid Nasir Barhim ba nc?" Yana kada kai ya co. "Kwarai shi nc". Ta rausayar da kai, ta ce. "Amma shi ne za ka juya ni baibai?" Ya cc, "Sunana kenan, amma ba na tunanin ni ne wanda kike nufi, don ban taba ganinki ba sai yau". Ta kyabe baki, ta cc. "Oh duniya! Maza na sharafinsu, su ce suna son mace ai soyayya mai zafi ta bugawa a jarida, amma da yake ba a kawO Allah kusa, nan da nan sai reshe ya juyc da mujiya har su manta da sun taba sanin wadda suka so bare kuma 'yan korenta! Abid yanzu da ma amana ta ce haka? Da ma kamewar da ka kc nuna mana kana da ita duk kallon kitse mu kc yi wa rogo?" Yanzu ta gama shayar da shi mamaki, yadda ta hakikance da ya santa, ya co. 38 SUNAN MU DAYA-I XAINOOR "Tsaya ki ji baiwar Allah, na rantse miki da zatin Ubangiji ban sanki ba, 6an taba ganinki ba sai yau. Idan ba haka ba ne kada Allah ya yi min rahama!" Jin yadda ya ke shan rantsuwa sai ta tsura masa idanu, ta се. "Na san kana da masaniya Allah ba ya barin rantsuwa da shi a kan Karya, kc пan НАКKI NA BIBIYA? Na bar ka da Allah idan ka yi min rantsuwa a kan Karya". Abidu ya се. "Don Allah tsaya, kin san dai ni musulmi ne, akalla ko ban je makaranta ba, a halayya ta zamantakewa zan iya samun imin sanin girman rantsuwa. To ma a kan me zan yi rantsuwa a gare ki a kan Karya?" Tana gajeran murmushi, ta cc. "Allah ya huci zuciyarka, wallahi idan har ba kai ba ne Abid to kamar taku ta 39 SUNAN MU DAY1-1 NAJNOOR 6aci! Bayan kamanceceniya ta siffa, kuma kuka yi kamanceceniya a suna! Tabdijan Allah hakim! Tabbas akwai hikima a tarayyarku siffa da suna!" Jin furucinta ya gamsar da shi yanzu ta aminta ba shi nc wanda ta ke zargi ba. Ya cc. "Yauwa, gwara da kika fahimci hakan". Та се, "Abid saurayin kawata ne Sumayyah, soyayyarsu tana da murdiya da daure kai, shi fa dan Katsinan nan ne, yawon bude ido ya kai shi garinmu Borno, da rabon za su hadu. A cikin kwanaki biyar suka yi wata irin shakuwa, idan ya zo gidan su ba su rabuwa sai tsakiyar dare, wato karfe biyu na darc. Kowa na mamakin wannan soyayya tasu..." Shehu Bos da ya samu gabar tofawa ya katse ta da cewa. m 1 ba sa 40 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Karfe biyun dare fa ki ka ce? Ina iyayenta, ko zaman kanta ta ke, ko kuma haka al'adarku ta ke saurayi da budurwa suna kai irin wannan lokacin suna tare a keбабban guri?" Ta maida dubanmta ga Shehu Bos da murmushi a fuskarta, ta ce. "Ko daya, ba zaman kanta ta ke ba, iyayenta na rayc, a gabansu ta ke zaune. Sam ba al'adar Borno ba ce yin zance a irin wannan lokacin, sai dai Abid da Sumayyah suna kai biyun dare kafin su yi sallama ta shiga gida, shi kuma ya nufi masaukinsa..." Shehu Bos ya sake tambayarta. "A'ah kuma iyayenta ba sa yi mata fada? Ba a tsaro ne a Bomo?" Ta ce, "Fada fa ka се? То ai da saninsu ta ke kai wa wannan lokacin. Maganar tsaro kuwa ai kowacce jiha karfe 41 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR sha biyun dare ake fara hana shige da fice ko? Ba dai zan iya cewa ga yadda ya ke karewa da ma'aikatan tsaro ba, ban ma sani ba ko shi ma ma'aikacin tsaron ne. Ina ba ku labari, duk fa a kwana biyar da haduwarsu suka yi wannan shakuwar. Duk wanda zai ba da labarin Sumayyah bayan ni ce, don babu abin da ta ke boye min saboda amincin da ke tsakaninmu. Na san yadda Sumayyah ke kaunar Abid fiye da ranta, don ta sha fada min za ta iya sadaukar da ranta idan dai a kan Abid ne, ba ta ki ta mutu wajen taimako a gare shi don rayuwarsa ta inganta ba. BAKON ALJANI! Haka na ke kiran Abid ko a gabansa, saboda yadda ya kidima min aminiya da soyayyarsa. Ba ya jin haushin kalmar da nake ambata masa, sai dai ya yi dariya, yа се. 1 t t У n A R Π b. Sa a Ri id 422 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Bakon aljani zai sace BAKUWAR SOYAYYAH!" Wai saboda ya san shi ne saurayi na farko da Sumayyah ta fara yi. A ranar da ya cika kwana goma ya ce zai dawo Katsina, ai fa hankali ya tashi saboda tsananin tashin hankalin da aka riski Sumayyah a ciki, kuka wannan idanunta sun fi karfin zubar da hawaye, sai dai suma! A daren da ya zo mata bankwanan ta yi suma ya fi a kirga! An yi niyyar kai ta asibiti, amma Abid ya hana, wai ko an kai ta ba zai hana sumanta ba. Wannan ya sa mu cikin shakkun anya Abid bai tabba BAKON ALJANIN da zai tafi da numfashin Sumayyah ba? Yana gidan har goman dare, lokacin ni ma ina nan, kuean tun hudu ake abu daya, da ta farfado te tambaya wai goben 43 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR zai tafi? Ya ce eh, sai kawai ta sake somewa. Rashin tausayinsa ya sa duk na ji ya fice a raina, a ganina ya kamata ko karya ne ya yi cewar ya fasa tafiyar, inyaso ta shafa ta ji ba ya nan. Saboda haka na dinga harararsa. Karfe goma da kwata na mike zan tafi namu gidan, Sumayyah ta farfado daga sumanta a karo na barkatai. Na dawo na zauna idanunta a kan Abid ta ce. "Da gaske za ka tafi ka bar ni?" Wannan karon maimakon amsar da ya kan ba ta ta ch, sai ya ce. ba". "Na fasa tafiyar, ba zan taba gudunki Kawai sai muka ga Sumayyah ta mike zaune tana murmushi kamar ba ita се ke suma ba, Hirar soyayya sosai suka shiga yi, dole mahaifanta suka bar mana dakin. Ni 44 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR da na gama kulewa na mikc zan bar dakin, ya yi saurin cewa. "Haba aminiyarmu ya za ki gudu?" Ban iya ba shi amsa ba, na cewa Sumayyah. "Sai da safe, Allah ya kara ba ki lafiya". Da budar bakinsa sai cewa ya yi. "Ai ni ne lafiyar Sumayyah, idan ba na tare da ita ba za ta iya rayuwa mai dadi ba, saboda zuciyoyinmu suna hade da na juna, motsi kadan za a yi don yunkurin raba mu, za a salwantar da rayuwa". Na ja gajeran tsaki na fice abina. Wallahi abin kamar a mafarki, Abid sam ya kasa baro Bormo, soyayyarsu ta bunkasa fiye da yadda na ke jin labaran soyayya. Aka share wata biyu sam Abid bai da niyyar komawa Katsina, a takaice sai da ya yi wata biyar cif, rannan na zo wajen k 1 45 KO0XAVMU DAYA47ZDJINAMNOOR Jt Surmayyah navtaran danitàl tareadzCingam (Abid), muka gaisa kadaran kadäliann sannanadastaunas dons loktatin mardan rage tsanarsas Yd dube ni yanatfadinudsЯ" iv noBAdhini swaistkindll rigina Sumy?" "snicaswism in is askasw nim snaila ce Sankarfad, skrab SM Yanders Wai newal ti yilallaana shityagabesha komad Katsingorinyaso na sakesdawowall stual sb sysd and ma uokksMaiidNassam wángahi karobribin da yarfaru a kan, ambatatafiyaotakasklon chaka saiyban yarda basna\dubd tasnaseasmes ts "Wai hakahe Sumayakid innsiaw s do Tana marmushistarts ass swualth mana"ss sYEW B SENumise sas Ya cc, "Shi ya samaidee davaddular Allalvya káwo ki domkj zama shaiði, idan narkorbas Katsifiadbbizdan ddwolbaisastaw nemo ni!" 2πωςλλεμ ης κολαλλπιες Na yi saurin cewa da shi. 46 SUNAN MU DAYA! nan? NAINOOR "Dankari! Kanaıso ka yi kisan kai ke Sümayyah ta karfe batun da cewa "Rabu da shij aisna sani ba zai sake dawowa Borno ba, sai amnemo shiidomyi min wankan kai ni makwancina" Ná dauka shirme ne suke irin na masoyan nan da ke son zolayar juna!! Washegari Abid ya shalle ya bare Barno, barin baya dà Rura, dòn ba wands yaasanminda Abid ya ko a Katsina,.cikakkom sunansa dai kawai mukaasani, ko a Borno kaf zamansa a Hotel ya yit sur tsayin watanni biyaroikin na shidda Bayan tafiyarsa sam Sumayyah ta kasae samunsa a wayar ta shiga damuwa tanaiciwo a tsaitsayc. Wasas farin girki, har aka kwashi watannis uku ba Abid ballantanas labarin soyayyarsa da Sumayyah 47 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Iya damuwa ta shiga, don dai a lokacin Allah ya sako mata dauriya ba ta suma, amma tana rama da yawan tunani kan haifar mata. Kwatsam ana cikin wannan juya halin, sai rannan na raka Sumayyah wajcn wani malamin makarantar sakandire da ta ke sanar da ni, wai dan Katsina ne, kuma har ya san Abid. A lokacin`ma wai wasika ce Abid din ya aiko mata da ita ta hanyar Najib abokin nasa. Na tsura mata ido ina fadin. "Ke ya aka yi kika hadu da Malam Najib din har kika san abokin Abid ne?" Ta cc, "Abid din ne ya hada ni da shi". Na ce, "Yaushe?" Та се, "Kwanaki goma da suka wuce". Na sake zaro idanu cike da mamaki. t S a R ic 48 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR "Kwanaki goma? Da ma ya zo?" Ta girgiza kai, ta ce. "Bai zo ba, amma tabbas shi ya hada ni da abokinsa Malam Najib, ni ko a mafarki ne, ko a bayyane?" Na ja tsaki, cike da tausayinta na ce. "Wallahi Sumayyah ki rufa wa kanki asiri, na lura soyayyar aljanin mutumin nan tana son haukata ki. Yaushe daga kin yi mafarkink ya hada ki da, abokinsa za ki tabbatar har ki sa mu kwashi jiki wai mu je karbo sako". Ta yi dariya, cikin nuna ko a jikinta ta cc. "Ke dai ce ki ke ganin na zautare, amma ina cikin hayyacina. Soyayyar Abid ta wuce duk yadda kike tsammani a tarc da ni, ko a ina yake ina jin sakonsa a jikina..." Na katse ta da cewa. "To na ji, kun taba haduwa da Malam Najib din?" 47 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Iya damuwa ta shiga, don dai a lokacin Allah ya sako mata dauriya ba ta suma, amma tana rama da yawan tunani kan haifar mata. Kwatsam ana cikin wannan juya halin, sai rannan na raka Sumayyah wajen wani malamin makarantar sakandire da ta kc sanar da ni, wai dan Katsina ne, kuma har ya san Abid. A lokacin ma wai wasika ce Abid din ya aiko mata da ita ta hanyar Najib abokin nasa. Na tsura mata ido ina fadin. "Ke ya aka yi kika hadu da Malam Najib din har kika san abokin Abid ne?" Та сс, "Abid din ne ya hada ni da shi". Na ce, "Yaushe?" Та се, "Kwanaki goma da suka wuce". Na sake zaro idanu cike da mamaki. i 4 da yi S 48 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Kwanaki goma? Da ma ya zo?" Ta girgiza kai, ta ce. "Bai zo ba, amma tabbas shi ya hada ni da abokinsa Malam Najib, ni ko a mafarki ne, ko a bayyane?" Na ja tsaki, cike da tausayinta na ce. "Wallahi Sumayyah ki rufa wa kanki asiri, na lura soyayyar aljanin mutumin nan 1 tana son haukata ki. Yaushe daga kin yi mafarkin ya hada ki da abokinsa za ki r tabbatan har ki sa mu kwashi jiki wai mu je karbo sako". t از 1 Ta yi dariya, cikin nuna ko a jikinta ta ce. "Ke dai ce ki ke ganin na zautare, amma ina cikin hayyacina. Soyayyar Abid ta wuce duk yadda kike tsammani a tarc da ni, ko a ina yake ina jin sakonsa a jikina..." Na katse ta da cewa. "To na ji, kun taba haduwa da Malam Najib din?" 51 SLINANMUTAYAI NAJNOOR "Sumayyah ba zan jya rayuwa babu kkchbá! Amma/zan ziyarei kuśhewata, don haka ki yi kokarin biyo ni da gudunmawar da kika sha yi min álkawarin za ki ba ni, ta SADAUKARWA..." Shi kenan fa abin da sakon ya kunsa. Accikihban ga abin zunduma wannan ihun da kuma zubar da hawayen ba. Aka shiga rarrashinta tana fadin. Shikkenan ta tabbata bazzan kuma ganin Abid bba a nan gidan ddunjya! Shi Akenan na rrasa ffarin ccikina! Shi kenan na rasa rayuwata..." Haka aka kwana kanta, duk yadda ku ke/zatonzalamarin ya wuce nan, ita dai ga itabba za a ce aljannu ne ke watandariya a kanta ba, haka kuma ba za a co ta haukacc ba. Amma tabbas tana cikin wani hali na fita hayyaci. Aka kwashi kwanaki hudu sannan aka samu ta dayayc, amma fa koyaushe 1 Π 4 8 a K ic 52 St VDAYA-1 NAJVOOR cikin lullubi ta ke sosai, ba ta ko wanka da sabulu, wai TAKABA ta ke yi! Ana cikin wannan hali sai ga Yayar mahaifina ta zo wai tafiya da ni zuwa birnin Katsina, ashe da ma sun dade da yin maganar da mahaifina, idan na gama sakandire dina zan dawo hannunta. Haka na baro Borno ba cikin dadin rai ba, mukan yi waya da Sumayyah, amma kullum maganarta kenan ta Abid sanyin idaniyarta! Ta yi babban rashin da ba za ta mayar da gurbinsa ba. Ashe da rabon zan ga abin da zai rikitar da ni?" Budurwar ta tuke labarin nata tana duban Abidu. Ya sauke gwauron numfashi, ya ce. "Hakika lamarin nan ya matukar kidima ni, domin ni ban taba zuwa Borno ba, hasalima ko hanyar jihar ban sani ba..." Labiban ta yi saurin cewa. 53 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR "Wallahi na yarda ba kai ba ne, domin kun yi tarayya da Abid a suna da kamanni, muryarka ma na kama da tasa, sai dai idan na koma gida zan kuma nazari... Ka san wani abu? Zan so matuka Sumayyah ta ganka, na tabbata hankalinta zai kwanta..." Da sauri Abidu ya tarc ta. "Ni kuwa ba zan so ganinta ba! Saboda za ta yi tunanin wancan masoyin nata nc, kin ga ni kuma ina da budurwar da na ke so, na kuma yi wa alkawarin aurc..." Ta kawar da maganar da fadin. "Shi kenan, mu dawo batun atamfa. Shehu ya ce uita ka ke nema ko?" Ya cc, "Tabbas don na karade kasuwar nan ban samu ba sai a nan shagon". Та сс, "To. Zan yi maka taimako daya, zan sadaukar maka da atamfar amma 54 SUNAN MUDAYA- AUNOOR tSa sai idan ka tabbatar min Mama za siyawa ba Rukayyah ba". Ya ce, "Ina ki ka san Rukayyah?⑈ Ta yi masa duban tuhuma. "Ah! Ya ka ke abu kamar wan jirkitacce? ba dazun ka ambaci sunanta a matsayin budurwarka ba Sumayyah ba?" Ya ce, "Oh haka ne, na sha'afa" Ta yi dariya, ta ce. "Kai na ke sauraro, Mama budurwa?" Ya ce, "Mama". Ta dubi Shehu Bos ta ce. ko "Ka ba shi atamfar inyaso idan ku dauko wata sai na karba, amma a ba ni wannan material din na fara maneji". Da yake burin Abidu kenan, sallama masa atamfar, sai ya washe bal ya ce. "Kai amma na gode, kin taimaka min samun ladar uwa. Mene ne sunanki?" 55 IC SUNAN MUDAYA-1 NAJNOOR пваТа гausayar da kwayar ido ta cc. 10s4 sa'Kai ni fa sunana bako ne a garinku, wai fa Labiba sunana!" sдлк Ya ce, "It's nice name". во в та сce, "Na gode". arn Shehu Bos ya miko matab matcrial din, ta karba tarc da mikewa. Abidu ya yi saurin cewa. RA "Ah ki bari na kai ki gida". Ta ce, "Wuwww! Rufa ni ka saya ni, kada Rukayyah ta balbala min fetur ta konc ni, ka santa ba dama ce a kishinka пҮa zuba mata idanun cikin salon tuhuma, ya ce. "Da ma kin santa ne? oм" Ta juyo sosai tana fadin.dar "A ina na santa idan ba a bakinka ba, yanzu da ka fada?" Ya ce, "To ya aka yi kika san tana da kishi?" I t S a R ic 56 SUNAN MU DAYA-1 NAINOOR Ta cc, "Ai akwai hasashen da akan yi wa suna, to mi dai duk Rukayyar da na sani tana da zafin kishi!" Ya cc, "To ban da tawa". Та ce, "Uhum "kana son jana da hirarta don ka samy farin ciki, ni kuma ka cinye min nawa lokacin. Saboda haka sai anjimanku". 12 Ya ce, "Ba kiji ba?" Ba tarc da ta tsaya ba, ta cc. "Shchu amana ce tsakaninmu, don haka ka kiyayc L". 1 Ta karasa ficewa, Abidu yana duban Shchu Bos ya ce. "Menc ne kuma L? Shchu Bos ya yi dariya ya ce. "Lambar wayarta ta ke nufi". Abidu ya сс. 入 "To da ma me zai hada ni da lambarta haka kawai daga haduwaa kasuwa? 57 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR Dubu ukun da ya ambata haka ya sayi atamfar maimakon dubu biyu da dari biyar da Shehu ya ce zai bayar. Ya baro kasuwar babu tunanin komai a ransa dangane da Labiba, illa tambayar da ta addabi ruhinsa, wane ne wannan Abid Nasir Barhim da suke kamanni, da kuma SUNAN SU DAYА? Wannan ita ce tsadaddiyar tambayar da yake bukatar amsarta a kagauce, labarin soyayyarsa da Sumayyah akwai rikitarwar da kacokam ya kamata a cire alamar tambayar zamowar Abid mutum, to amma idan har za a kira shi ba mutum ba, lallai Sumayyah ma bai kyautu a ajiye ta a sahun mutane ba, don ta fi Abid din ma abubuwan al'ajabi. Misali daga an ce za a yi tafiya sai suma? Ko kuwa daga an aiko waskir jaddada karfin so a zuciya sai a zunduma 1 1 f 58 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR ihu ana kirawa kai rashi, har da yin al'ada irin ta masu takaba? Ba wannan bangaren ne ya kamata ya sarayar da tunaninsa ba, don haka ya tattara ya watsar a wajen motar kan shataletalen da tayoyin motar tasa ke murza. Ya dawo da tunaninsa tuhumar samuwar Abid a Kauyen nasu Barshim! Ba fa abin mamaki ba ne don an samu mai irin sunan sak! Sai dai al'ajabin da aka ce kamanninsu daya! Da wannan tunanin mai rikitarwa da tsuke kwalwa ya isa gida. *** *** *** Yau a makare Abidu ya iso masallacin ba kamar lokacin da ya saba zuwa ba, saboda bayan ya dawo daga kasuwa, zaunawa ya yi a falonsa yana duba wasu littattafai, bai san ya aka juya 59 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR ba kawai sai wani irin nannauyan bacci ya yi awon gaba da shi, ga shi lokacin karfe uku da mintoci. Bai tashi farkawa ba sai biyar da rabi, ya tashi cikin tsananin tashin hankalin rashin samun jam'in la'asariya. Saboda haka bai tsaya saurarar komai ba, sai da ya gabatar da sallar, a takaice dai, wanka da saka dan wani abu mai nauyi suka shure ragowar mintocin da za su samar da lokacin sallar magriba. Ya iso masallacin dauke da alwalarsa ana ta haramar tayar da kabbara. Ana gama sallar bai tsaya sallatar isha'i ba, saboda yana da burin ganin matashin saurayin nan, duk da ba ya da tabbacin yana cikin masallacin. Kai tsaye ya fito ya tsaya a karkashin dalbejiya. Ai kuwa mutanc hudu suka fito, na biyar din matashin saurayin ne. Da sauri Abidu ya sha gabansa, ya mika masa 60 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR hannu shi ma matashin ya miko nasa hannun suka yi musabiha. Abidu ya dora da cewa. "Don Allah tambaya gare ni, na ga kamar na taba saninka ko?" Matashin cikin yanayin rashin fahimta ya ce. 1 1 "Anya kuwa?" Abidu ya ce da shi. "Ba kai ne Bello Siniyo ba?" Matashin ya girgiza kai, ya ce. "Sunana Abid Nasir Barhim". Abidu ya zabura, fuskarsa na bayyanar da mamaki da kuma tuhuma, ya се. a i "SUNAN MU DAYA?" Abid ya ce. "Kai ma sunanka kenan?" Abidu ya jinjina kai, ya ce. 61 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR "Tabbas sunana kenan... Ok, ko kai ne saurayin Sumayyah mutuniyar Borno kawar Labiba?" Abid ya yamutsa fuska, ya ce. "Anya? Ban san wata Sumayya ba, ban ma taba zuwa Borno ba!" ke?" Abidu ya ce. "Ok, amma don Allah a Barhim ka Abid ya cе. "A'a, ni mutumin jihar Kaduna ne, mahaifina ne dan Barhim amma a Kaduna muke zaune, aiki ne ya kawo ni Katsina". Abidu ya jinjina kai, ya ce. "A shekaran jiya mun hadu da kai bayan sallar isha'i a wajen gidan Amadi Kurfu kai da wani abokinka kuna..." Abid ya tare shi yana girgiza kai. "Ba ni ba ne, don na sallaci sallar magriba a nan masallacin, ina fitowa kuma na tafi Abukur a can ma na kwana". 1 2 i i 62 SUNAN MU DAYA-I NAJNOOR Mamaki ya kama Abidu, ya kuma ji haushin kansa na yi wa Abid tambayoyin da sam ba su dace ba, misali shigo da zancen Sumayya da ya yi, da kuma ganin Abid din a halin shaye-shaye, don haka ya сe. "Ka yi hakuri fa na tsare ka da tambayoyi". Abid ya ce. "Kada ka damu?" Ya karashe yana ci gaba da tafiya. Shirų Abidu ya yi yana binsa da kallo, tabbas yau ya ga mai sunansa, wanda Labiba ta sanar da shi ta sani, to amma ina kamar da ta ce suna yi da juna? Abid fari ne tas, mai matsakaicin tsayi, da bakaken la66a, yayin da shi kuma yake wankan tarwada, dogo ingar man gaske da jajayen labba masu kama da na mai basir! 63 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR Tabbas BA KAMA ko kodan a tsakaninsu, to amma me ya sa Labiba ta kasa gane hakan? Ko da yake za ta iya yiwuwa ba wannan ne Abid din da ta ke nufi ba, wani ne can daban, tunda shi ma wannan din ya nuna bai san masoyiyar tasa Sumayyah ba, hasalima bai taba zuwa Borno ba, kenan akwai yiwuwar shi ma SUNAN SU DAYA ne kawai kamar wancan da Labiba ta yi ikirarin KAMANNIN SU DAYA? Watakila kuma dayan ya bayyana! Karfe bakwai da mintina shidda ya isa Saulawa unguwar su abokinsa Nazeer L. Abdul, wanda suka yi karatun firamare a Ambuttai, bayan sun gama kowa ya tafi makarantar da ya ci. Nazeer abokin Abidu ne, amma sukan jima ba su hadu ba saboda dalilan da suka shiga tsakaninsu, iyayen Nazeer talakawa ne don haka bai son shisshige wa i 64 SUNAN MU DAYA-1 NAJNOOR 'ya'yan masu kudi, don tsira da mutumcinsa. Sannan yana aikin dan sanda ba koyaushc yake samun lokacin kansa ba. Abidu yana matukar son mu'amala da Nazeer saboda nutsuwa da hankalinsa, shi ya sa duk da baya-bayan da Nazeer din yake yi da shi yake nacewa zuwa gurinsa. Ya tsayar da motar tasa a kofar gidan, ya fito yana raba idanu don ganin yaron da zai aika cikin gidan kenan ya hango Inspecter Abdulmalik yana kafe mashin dinsa, wanda abokin aikin Nazeer ne, kuma suna gaisawa da Abidu a duk lokacin da suka hadu. Da sauri Abidu ya isa gurin Inspecter Abdulmalik suka gaisa, Abdulmalik na fara'a ya се. "Kai mutumin da ma kana nan, kwanaki da yawa na bar ganinka?" Abidu ya yi dariya ya се. 65 SUNANMUDAYA-1 NMINOOR "Wallahi kuwa, ku din ma ai ba zama ku kciba, sau nawa ina zuwa ba na tarar da ku?" Abdulmalik ya cc. "Haka ne kam, sha'anin aikinmu ya gaji haka... Kun yi waya da Nazeer din ne, don na san ba ya gida" Abidu ya girgiza kai yana fadin. "Ai ko ba mu yi ba,

Chapter 2 of 4