tare Zuciyoyinsu suka buga lokaci d'aya,
Wata tsawar za'ish yasake daka mata kafin tatuna yarda datafito duba jikinta tayi ganin yarda take Kuma gasu duka maza yasa tasaki y'ar k'ara tareda sake kwasawa Aguje tabar parlour
Mtswww"yarinyar Nan batada hankali wallahi"
Murmushi Sulthan yasaki tareda d'an lumshe idanuwanshi,..........
_BASEERATA ITACE ARZIKINAπ_
Whatsapp Number 07064904617 or 07031012948
*SULTHAN π€΄π»ππ€΄π» ANEEM π* _PAID BOOK 300 ONLY_
_Labari maid'auke da darasin Rayuwa, fad'akarwa ilimantarwa, dama Wa'azantarwa, gamida nishad'antarwa dama Soyayya```
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER'S HAUSA NOVEL'S πππ AND DESIGN GRAPHIC'S π_
```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN π ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR β οΈ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE πSTORY....(28) TAWA K'ADDARAR π’ FREE BOOK..., (29)GUBAR MATSAFA!!! HORROR STORY β οΈππΉπ... (30)NUR RAINON D'AN FASHI!!! FREE BOOK. (31) ZUCIYA...Free book... (32) ΖARAR KWANA PAID BOOK β¦300..(33) YARIMA ASHMANπ€΄π» (THE PRINCE) PAID BOOK 300 ONLY.. (34) SILAR GRADUATION PARTY, HORROR β οΈπππΉβ οΈπ FREE BOOK..(35) SULTHAN π€΄π»ππ€΄π» ANEEM π PAID BOOK 300 ONLY..
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π```
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *SULTHAN π€΄π»ππ€΄π»ANEEM π*
_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji β¨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINAπ_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe maikyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM TAKUCEπ₯°π₯°*
................................βββββββββββββββ
........................
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π MRS_MLM)*
```Gamasu buk'atar A tallata musu hajjarsu k'ofa bud'e take zaku iya Aiko tallanku A rubuce nasaka muku cikin shafin littafaina Akan farashi Mai sauk'i, .. Inakuke Y'an kasuwa Kuma kuzo Inayin logo graphics ko wanne iri had'ida cartons Art's design kudai kugarzayo domin mallakar naku cikin sauk'i...... Domin magana dani A WhatsApp 07064904617 OR 07031012948 βοΈ Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar π€± Queen πΈ of Writer's Hausa novels πππ And design graphic'sπ```
_30/12/2024 Monday December_
```LAST FREE PAGE IN SHA ALLAH, 300 KAWAI DOMIN SAMUN K'ARSHEN LABARIN NICE DAI TAKU HAR KULLUM βοΈ MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER'S HAUSA NOVEL'S πππ AND DESIGN GRAPHIC'S π```
*Page 31 to 40*
......."ka kira Small mom mugaisa,"
"Okay bari naduba inaga tanaciki ga Alama bak'i gareta,"
"Tanada bak'i,"?
"Eh Amma bari nakira ta,"
"Noo barta Kawai mukoma Anjima kaga madawo dama yunwa tasomacin k'arfina,"
Ficiewa suka sakeyi sai Alokacin hankalin za'ish yakwanta Dan Allah yagani Sam ko inda inuwar mommy take baison Sulthan yakasance gurin saboda tsaron lafiyarsa,
Bakin gado tazauna tana sauke Ajiyar Zuciya Afili tace"Kai wannan mugun yaganni Ahaka Amma dai yashammaceni Mtswww Koda yakema shiyasani ina ruwana dashi"
Mik'ewa tayi tahau shirinta,
K'awar Small mom kuwa saida ta Anshe k'ud'i masu nauyi daganan tawuce Niger saida takwana 2 kafin ta Anso magani inda wani hatsabibin boka tadawo, saida tahuta takawowa Small mom tareda bayanin yarda Zatayi tasaka Abby yaci maganin to dakansa zai bijiro da Maganar Auran Kuma Maimartaba yana k'aunarsa domin shine kawai jininsa daya rage take zai Amince,
Hakan kuwa takasance Abba yajewa da Maimartaba da Maganar tareda cewa baison kowa yasani saboda gudun faruwar matsala yafison sai And'aura kowa yaji hardasu yaran,
Maimartaba bai Musaba domin Hakan yamasa dad'i sosai koba komai Aganinsa Ansamu k'arin kafin zumuncinsu kuma Abba yasauka daga fushinda yake dashi Kenan,
D'ayan b'angaren ma su gimbiya Zulaiha ba hak'ura sukayi ba sunanan suna shirya nasu tuggun tacikin k'asa,.
Dawowarsa daga office Kenan duk yagaji domin wani Aiki sukayi Wanda saida sukabar Abuja domin kamo wani Mailaifi dataimakonsa Akaganoshi, har fad'a saida sukayi da mutumin Domin mugune Kuma yayi Alk'awarin Ramuwar gayya gamida ganin bayansa, faruwan Hakan yasa duk ransa yake b'ace tunda motarsa ta cillo hancin harabar gidan idansa yafad'a kansu zaune suke cikin wani k'aramin bukka na hutawa itadashi dagani kasan sunajin dad'in firanda suke Domin kuwa sai dariya suke k'yalk'yala dukansu, sanye take cikin wani Marron d'in yadi yasha D'inkin doguwar Riga Wadda tazauna jikinta d'ass kanta yane da mayafi K'arami gashinta kuwa Yasha gyara kakan iya hango jelarsa Abayanta bawani make-up tayiba Amma tayi kyau sosai, shikuma sanye yake cikin farin yadi yayi kyau Shima balaifi, tinda yagansu yaji ransa yak'ara b'aci Wanda baisan dalilin faruwan hakan haka Kawai yaji bala'in Haushin guy cikin takaici yanufesu da motar kamar zaishiga bukkar yatakasu Kuma saiya taka birki da k'arfi Wanda basuda suke gurin zaune ba harya sauran barorin Gidan dake nasu b'angaren suna Aiki saida suka tsorata gamida zubamasa ido,
Sosai taji tsoron Abun domin dukta sadak'ar kanyagama takasu da motar, jinshuru Yasa tad'ago kanta still baifito daga motar ba danma k'arin walak'aci sai kawai yadanna musu Hong Kuma babuji Babu gani
Hannuwa tasa dukabiyu tatoshe kunnuwanta Zuciyarta kamar tayi bindiga tsabar bak'inci domin talura koma waye domin yaci zarafinsu ne Yasa yamusu hakan,
"My dear waye Hakan yake Muna wannan walak'acin,"?
Mik'ewa tayi batareda tayi Magana ba tanufi inda motar take domin ganin waye,
Saidai Bazata iyaganinsa ba tinda tintak ne saidai shiyaganta, ganin bata ganinsa yasa da d'an k'arfi tadake Glass d'in motar tsuramata Ido kawai yayi daga cikin motar Amma bai bud'eba, ganin Abunsa k'arin walak'acine yasa tajuya sai lokacin idanta yafad'a kan number motarsa Anrubuta *SULTHAN ANEEM .1.*
Hakan yatabbar matadashi ciki, iskan takaici tafiyar Domin tasan halin walak'acin da yasaba matane yamotsa Hakan yasa takoma tacemasa sumatsa daga ciki kawai,
Mik'ewa yayi sukajera batareda sunsake waiwayarsaba suka nufi Gardiner
Cikin wani sabonjin Haushin yabud'e motar da k'arfi ko rufeta baiyi ba yafito cikin isa yace"keee"
Tanajinsa Kuma tatabbatar da ita yake Amma tasawa ranta Dakewa da cire tsoronsa domin bazaiyu kullum yayita mata Abunda yaga dama cikin Gidan ba tagaji dole ta k'watarwa kanta Y'anci, Hakan yasa suka cigaba da tafiya batateda sunjiyo ba,
Hakan kuwa ba k'aramin k'ara k'ona ransa yayi ba shi yarinyarnan zata yarfa cikin mutane, hakan yasa yashiga gabansu fuska D'aure yace "ke bakida kunya ko ina Magana shine zaki shareni,"?
Itama tokar Tasha tace"Auncle banaso kadaina"
"Keee ni" d'aga Hannu yayi yawanketa da Mari saida tasunkuya
"Haba bawan Allah meta maka zaka daketa,"?
"Nadaketa kozaka rama mata ne,"
"To ai Dan kana d'an uwanta bashi zaibaka damar cin zarafin taba,"
"Eh lalle ba laifinka bane yaro laifintane domin itace da bak'in kwashe kwashe harzaki kwasamuna mara kunya Agida Kuma yayi k'ok'arin fad'amin Magana wllah idan baka bar gidannanba yanzu zansa Amaka walak'aci mafi Muni domin bakasan ni waye ba zansa Amun maganinka Kuma kada kasake dawowa Kai ko Kiranta kasake saina saka Anyimin maganinka Wllh,"
Sai Alokacin tad'ago fuska jawuri idanuwanta na zubda hawaye cikin dakiya tace"Eyeee sannu Ubana nace sannu Uba dahar zaka saka order Akaina Kuma wllh Auncle nagayamaka kadaina koramun samarina ni karabu dani nayi Rayuwata mana Nishi kad'ainakeso kuma Babu Wanda zai rabamu dashi domin dukanmu Munason junanmu shi zan Aura Kuma....." Wani gigitaccen Mari dataji Wanda yafi nada zafi yasayin Shuru tareda kallonsa idanuwansa sun kad'a sunyi mugun ja tamkar barkono itakanta saida ta tsorata ganin yanayinsa hanyar shiga part d'insu yanuna mata da Hannu ganin yanayinsa yasa tawuce dagudu tana kuka, Maida kallonsa yayi ga guy Wanda Shima yasha jinin jikinsa domin tsantsan kishi da Soyayyar da yahango cikin idan Sulthan sune suka k'ara kashemasa jiki bugu da k'ari ganin yanayinsa,
"Kafice daga gidannan yanzu Kuma idan kabari nasake ganinka tareda k'anwata wallahi sainayi mugun sab'amaka kamanni idan bakasan wayeniba ka tanbaya waye *SULTHAN ANEEM*," yanakaiwa Nan yajuya yabarshi tsaye cikin mamakin irin kishinda yahanga cikin idansa kan Amrash
Wani security yazo yace "mlm kashiga motarka kawuce Kuma y'allab'ai yace kada yasake ganin k'eyarka gidannan Maza kafita kamun mufitar dakai da k'arfin tsiya,"
Baice musu komai ba yashiga motarsa cikin takaici yabar gidan,
Tana shiga parlour tafad'a kan Mommy tasaka kuka
"Wai meke faruwane ina bak'on naki yatafi ne,"
"To umma yakoreshi waini menaka Auncle ne kullum nayi bak'o saiya koreshi Ada kunce saboda nayi k'aramane saboda gyaramin tarbirya yasa yake Hakan to yanzu fa ai na mallake hankalin kaina Mom kisaka baki kan Lamarin yabarni nahuta nasamu Wanda nakeso ni wllh nagaji," k'arasa maganar tayi cikin kuka
"Ya isa Hakan Amma ai yayankine dole kimasa biyayya tayu yaron bashida kirki shiyasa yakoreshi,"
Mik'ewa tayi zaune tareda zubawa Mommy Ido tace"wai Mommy ko yanzu Hakan zakice kullum shine keda gaskiya nibani ba to shikenan tunda Hakan kukeso sainayi tazama ba Wanda zaizo inda nake," tana gama maganar tabar parlour cikin fushi
Murmushi Kawai Mom tareda godewa Allah kan hak'anta Yana dafda cinma ruma dama tuni tana zargin Sulthan Yana d'auke da son Amrash Amma sai yanzu tak'ara tabbatar da hakan,
Yana shiga d'akinsa yawatsarda kayan hannunsa yashiga toilet ko kayan jikinsa baicireba yasakarwa kansa ruwa, shidai yasan basonta yakeba Amma Kuma baison ganinta tareda ko wanne Namiji Watak'il saboda tana k'anwarka ne shiyasa , da wannan dalilin yafake..
Bikin saidad'a matsowa yake inda Ammy tadawoda ita gurinta sai gyaranta take tako ina itadai da Ido kawai takebinsu domin batasan meke faruwa Kuma tayi fushi da Mommy gashi tanajin kunyar Ammy balantana tatanbayeta Kuma su yashina ma talura basusan komai ba dole tazubawa ikon Allah ido,
Zaune take parlourn duk tagaji da zaman Gidan Kuma tana kallosu Yashina suka fita Amma ita dole tazauna duk k'ad'aici yadameta Yanzu idan kowa kanta yake tarasa dalilin hakan, wayarta tad'auka tana d'an dannawa tunkan ya iso k'amshin turarensa ya iso parlourn da sallamarsa cikin K'asaita yashigo parlourn bata d'agoba Kuma bata Ansaba kamar batasan da halittar mutum Hakan tayi Kawai tacigaba da danna wayarta
Shikuwa Ido yazuba mata tunsanda yakore saurayinta baisake ganinta ba sai yanzu saiyaga kamar ba itaba tayi kyau sosai tacanza
D'aure fuska yayi yace "ke waike bakijin Magana ko? Baki iya Ansa Sallama da gaida manya ba,"?
Tamkar Yana Magana da icce domin ko d'ago kanta batayi ba balantana yasaka ran Samun Ansa,
Wayarta tasoma ringing tad'aga cikin shagwab'a tace "Haba my dear wllh Gidan kamar kurkuku nikaina bansan meke faruwa ba nayi missing d'inka sosai Dan Allah kazo naganka,"
Wani irin bak'inci yaji Yana tasomasa tindaga cikin mak'oshinsa harzuwa bakinsa kanta yanufa cikin masifa yace"Badai ke bakida kunya ba ko? Bazaki daina mu'amala da wannan d'an iskan ba zanyi maganin kine,
Ganin yayo kanta yasa takashe wayar tamik'e tareda fasa ihu ta tuma kan kujeran itana Kiran "Wayyo Ammy zai kasheni wayyo,"
Tsaye yayi cak yana kallonta ganin yarda take wani dira kamar k'aramar yarinya komai najikinta sai motsawa yake bakin gaskiyarta Kuma sai birgima take tana kuka tamkar yadaketa d'in,
Tanajin Alamun saukowar Ammy daga benan tafad'i k'asa takuwa sake fashewa da wani sabon kuka harda matso hawaye,
Da Sauri Ammy tazo gareta tareda kamata tace"Kai maikamata ne? Wai Bana hanaka sakawa duka yarana Hannu ba indai bawani babban dalilin ba,"
"Wllh Ammy nidai nabar garin Nan nagaji kullum cinzalina yake yanzuma dashigowarsa komai bance dashiba shine yamareni"
"Mari Kuma Sulthan yaushe zaka daina dukantane wai, nagaya maka banaso idan kasake d'aga Hannu kadokarmin y'a wallahi ranka zaiyi mummunan b'aci, Kinga muje ciki Yi hak'uri barshi dani yake zancen,"
Tsaye kawai yake sororo yana binta da kallon mamaki,
Saida sukayi nisa Asaman step d'in tad'an juyo tareda Masa gwalo gamida nunashi tanuna kanta Alamar zaka sanine takashe Masa Ido d'aya tasake Masa gwalo tashige ciki da Sauri,
Murmushi Kawai yasaki tareda girgiza kansa,
Dukansu sun hallara parlourn domin komai yakankama na Auran
Papi ne yayi gyaran murya yace"Dalilin taraku duka Anan shine saboda Kusani mungama yanke hukunci Kuma munshirya komai Sannan ba shawaran ko neman Amincewar wani muke buk'ataba kawai zamu Fad'a mukune Domin kunada hakke Kuma Kuma kushirya tareda yin naku shagali Nanda sati d'aya Za'a d'aura Auren *SULTHAN ANEEM* DA *AMRASH*"
Tamkar Saukar Aradu haka taji Maganar shikanshi saida yagirgiza Domin maganar tazomasa A bazata
Amrash kuwa jitake kamar cikin mafalki take runtse idanuwata tayi tasake bud'ewa bafa mafalki bane zahirine tabbas ita papi yace za'a Auran wannan mugun mik'ewa tayi tsaye cikin tashin hankali gamida ficewar hayyaci Tace..........................
```KASH GASHI DAI LABARIN YAKORO SAIDAI KUMA LOKACI YAMANA HALIN NASA DOMIN KUWA LOKACIN KARANTA FREE PAGE YAK'ARE YANZU ZAMU SHIGA LOKACIN KARANTA NA K'UD'IN NE 300 KAWAI ZAKI BIYA DOMIN K'ARASA TAFIYAR DAKE, AMMA FA KUSANI AKWAI RIGIMA GAMIDA CHAKWAKIYYA AKWAI TASHIN HANKALI GABA HUNMMM TSAYAWA FAD'A B'ATA LOKACI DAMA CIKA GURI KAWAI MUHAD'U A NEXT PAGE KUMA TAREDA 300 KAWAI DOMIN SANIN YAYA ZATA KAYA.......
SABUWAR SHEKARANDA ZAMU SHIGA JIBI INA ROK'ON ALLAH YASA MUSHIGA A SA'A ALLAH YASA TAZO DA SAUYI ALLAH KABAMU ZAMAN LAFIYA DA ARZKI MAI AMFANI., AMEEN....... TAKU HARKO YAUSHE MAISON GANIN FARINCIKINKU βοΈ MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER'S HAUSA NOVEL'S πππ AND DESIGN GRAPHIC'S π```
_BASEERATA ITACE ARZIKINA π_
Whatsapp Number 07064904617 or 07031012948
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels