Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 4
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels D *KAWALINE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Bissimillahirrahmanirrahim* *wannan littafi nawa na kuɗine 500,yazo da salo na musamman acikinsa dagajin sunan kuma kun san zeyi maana,sannan na ɗauko wani ciwo dake damun mu ahalin yanzu na kawalci,so duk meso ya turo kuɗinsa 500,in siya zakiyi kifitarmin karku siya,Sannan suk wanda yasayi wannan littafin AJEE DOWN kyauta zekarantashi* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *1* *Abuja Nigeria* A hankali motar ƙirar lexus 2023 fara rufe da baƙin glass,ke gangarowa harabar gun da aka tanada domin adana motoci,watakan parking space. Ta jima da tsayawa kamin abuɗe ƙofar motar afito da ƙafa ɗaya waje wanda haka yabani tabbacin namijine acikinta duba da takalmin Gucci dake ƙafarsa daya laƙume milyoyin kuɗi. Fitowa yayi,subuhanallah,Tsarki ya tabbata ga sarkin daya kyautata surarsa,dan Allah yayi halitta agurin. Farine sosai,me murɗaɗɗen jiki,fuskarsa nada ɗan faɗi ba sosaiba ɗauke da saje me kyan tsari,gashin kansa nada yawa,sannan yaɗan mummurɗe, Tracksuit ne ajikinsa farare na kamfanin Gucci,rigar armless ce hakanne yaba damatsan hannunsa damar fitowa. Idanunsa masu kama da mejin bacci yana yawan lumshesu,kai takoina fa ya haɗu. A hankali yataka zuwa bakin get ɗin daya baro,ga mamakina yana isa gun tsohon dake gadin gidan durƙusawa yayi har ƙasa ya cire glass ɗin fuskarsa yace a tausashe cikin muryarsa me daɗi"baba barka da warhaka,mun sameku lafiya?" Faraace ta bayyana afuskar tsohon dake nuna jin daɗinsa yace"lafiya lau raihan,ya hanya kadawo lafiya?" "Lafiya lau baba"ya faɗi yana murmushi. "Allah yay maka albarka raihan ya baka mace tagari"cewar baba megadi. Murmushi yayi ya miƙe cike dajin kunya ya nufi cikin gidan nasu. Baba megadi bin bayanshi yayi da kallo,yana yaba kyawawan halayen Raihan ɗin,duk da kasancewarshi megadin gidansu amma yana mutuntashi,tamkar mahaifinsa. Da sallamarsa ya tura ƙofar falon ya shiga,fuska ɗaure tamau bame cewa shine yagama yiwa megadi murmushi yanzu. Mutane uku yasamu afalon,Mahaifiyarsa,ƙanwarta,se kuma ƙanwarsa,sanaya. Can kusa da mahaifiyarsa yaje ya zauna a ƙasa kusa da ƙafarta,yaɗan rusuna yagaishesu. "babana idonka kenan ko,tun yaushe nacema kazo hajiya rabi tazo dan ku gaisa amma kaƙi zuwa seyau"cewar mahaifiyarsa fuskarta ɗauke da faraa. Ɗan gyara zama yayi yace"mummy ayyukane sukai yawa,in na saki na taho ban kammalaba ɓaci zasuyi shiyasa kikaga banzoba wancan satin" "To agogo,nidama zuwa nayi inji ina aka kwana kan zancan auranka da nabeela,inyana nan ayi inbabu kar atakura kowa cikinku"cewar hajiya rabi ƙanwar mahaifiyarshi tana murmushi. Ƙasa yayi dakai alamun kunya,yace yana sosa ƙeya"mummy Ni wlh ba yanzu zanyu aureba kawai abata damar auran wanda takeso" Duka takai masa na wasa tana dariya tace"shaƙiyyi ay dama nasan zaa rina shiyasa kadena shigowa kano dan karma ku haɗu ko"? "Aa mummy aykinane be bi tacan ba"ya faɗi yana murmushi dan yanzu yasaki fuskar dan zatonshi tilastashi auran nabeelar zaayi Sun jima suna ɗan hirar sama sama kamin ya miƙe ya nufi ɗakinshi yana amsa waya. Yana shiga ya kulle ƙofar ɗakin sannan ya wuce cikin bedroom ya zauna gefen gado yana faɗin"jabeer da gaske kakemin Farhana ta diro nigeria?" Dagacan ɓangaren jabeer yace"wallahi raihan gatanan na ɗaukota daga airport zamu masauki." "Look jabeer farhana kadarace me tsada dan Allah karka taɓa kabari indawo,sabida asan sashin da za'a turata ta jawo kaya pls" Dariya jabeer yayi irin ta ƴan bariki yace"banyi alƙawariba malam dan wallahi wannan kadarar daga kallo ma kawai baa hau gadoba zaa yi releasing" Wata ƙara raihan yayi yace"dankutumar ubanka ganinan zan biyo jirgi yanzu wallahi tunda baka da amana" Dariya jabeer yake masa kamar cikinsa zeyi ciwo,ya kashe wayar. Miƙewa Raihan yayi da sauri ya fice yana duba agogo,afalo yasami su mummy suna ganin yadda yake sauri sunsan ba lau ba,tun kan suyi magana yarigasu da cewa"mummy container kayanmune tazo yanzu kuma costom na ƙoƙarin ƙwaceta shine zanyi sauri inje ayi clearance ɗinta" "To Allah yatsare raihan ka dinga kulawa sosai don Allah"cewar hajiya rabi. Mahaifiyarsa ma fatan alkhairi taimasa yafice daga gidan,baba megadi namasa fatan isa lafiya. Koda yaje airport be jimaba jirgin tafiya lagoa yazama ready dan haka ya bada ajiyar motarsa a inda aka tanada domin hakan,ya hau jirgi zuwa lagos wanda yake ganin sam vaya sauri,ya ƙosa ya dira kamin jabeer ya masa illa. *500 kacal zaku biya kusha karatu karku bari abaku labari* Surbajo for life. [1/6, 9:44 PM] +234 706 880 8603: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *KAWALINE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Bissimillahirrahmanirrahim* *wannan littafi nawa na kuɗine 500,yazo da salo na musamman acikinsa dagajin sunan kuma kun san zeyi maana,sannan na ɗauko wani ciwo dake damun mu ahalin yanzu na kawalci,so duk meso ya turo kuɗinsa 500,in siya zakiyi kifitarmin karku siya,Sannan suk wanda yasayi wannan littafin AJEE DOWN kyauta zekarantashi* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *2* Koda ya isa gidan be jira komaiba ta banka cikin falon koda ya shiga ba kowa afalon se kayan jikinsu,inda yana dubawa yaga gatta undies Ɗinsu na zube a ƙasa agurin. Ayko wata ƙara yasaki yana faɗin"no jabeer!!!"ya ruga da gudu zuwa inda yake tsammanin ganinsu. Kwance take kan gado yayin da jabeer ke durƙushe aƙasan gadon yana surcking haq ɗinta tana kukan daɗi. Rayhan besan lokacin daya hankaɗe jabeer ya faɗi ba koda jabeer ya ɗago yaga rayhan ne be wani damuba yayi murmushi yace"kana da matsala wallahi ƙorama iya ƙorama kabarni insha ruwa kazo kanata wani hakin banza akan macen bariki." "Dalla ni karufemin baki,ayna gargaɗeka karka taɓa,ke kuma da ike gindin akuya gareki ji yadda kika wani wangale yana tsotseki mtsuuu"ya ƙarasa faɗan yana nuna farhana. "in kaine zaka fitar min da abinda ke damuna to muci gaba inkuma bakai bane na roƙeka daka matsa kabarshi ya ƙarasa ladanshi"cewar farhana tana tura hannu a haq ɗinta tana sakin wani nishi me rikita ƴan maza. Jabeer yasan ko mutuwa zeyi rayhan baze barshi ya tara da ita ba hakanne yasa ya buɗe ƙofar ɗakin ya fice yana dariya. Duban tsanake yakaiwa haq ɗinta yaga yadda ruwan niima ke ambaliya besan lokacin daya ƙwaɓeba ya isa gareta. Bata buƙatar ay mata wasa dan akame take,dan haka nausa mata kawai yayi,ayko nanfa ta saki wani ihu na daɗi dan abun baa cewa komai,ita kuka shiko ko ajikinshi dan acewarshi va mutunci macen bariki tasashi kuka yayin sex. Tun tanasa ran zebarta cikin sauƙi harsaida takai tana roƙonshi yasauka tagaji,ko sauraronta beyiba saida ya biya buƙatarsa sannan yasaurara mata. Toilet yafaɗa ya sakarwa kansa ruwa,yana wankan yana kallon yadda dick ɗinsa har zuwa lokacin taƙi kwanciya tsabar lafiya. Murmushi yayi ya shafota yace a hankali,"ƴar fara me kan hanta,me tumbuɗin daɗi ƴar magaji" Yajima yana wankan kan yasamu yafito. Falo ya wuce bayan ya shirya,ita kuma tashiga wankan itama. "Kaifa mugune rayhan ina nan ina jiyo ihun ƴar mutane kasan Allah kace aymaka zobe inba haka ba wataran in ka sakarwa wata ita duka Allah zarcewa zatayi"cewar jabeer yana dariya. Dariya yayi ya nemi guri yazauna sannan yace"lafiyace,rabbi yabani,wallahi bazan iya sa wani zobeba kawai suita amsarta a hakan ta."ya faɗi yana dariya. Farhanace ta fito cikin takun ra gwanin burgewa cikin shigar ɗibar albarka,taje ta zauna akan cinyar rayhan ɗin tace tana shafo ɗin ɗin tashi"an mori wutsiya kamar yadda aka mori fuska,namijin duniya kamarka amaza ban tadda ba" Dariya sukayi su duka sannan rayhan yace"to farhana barka da xuwa masanaantata,nayi murna da samunki,kuma kamar yadda najiki ba wata matsala sosai garekiba sede kin ɗan buɗe kaɗan to zanyi magana da wakilin mu na ɓangaren maganin mata ze kawo miki anjima kiyi amfani dashi,zuwa kwana biyu seki wuce kano gurin Alhaji ɗangaske." murmushi tayi tace"badamuwa rayhan seya kawo" Daga haka ya ciro wayarshi ya kira mutumin yamasa bayanin komai. Sannan suka cigaba da hirarsu gameda kuɗin dazaasawa alhajin akan farhanar. *500 kacal zaku biya kusha karatu karku bari abaku labari* Surbajo for life. [1/6, 9:44 PM] +234 706 880 8603: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *KAWALINE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Bissimillahirrahmanirrahim* *wannan littafi nawa na kuɗine 500,yazo da salo na musamman acikinsa dagajin sunan kuma kun san zeyi maana,sannan na ɗauko wani ciwo dake damun mu ahalin yanzu na kawalci,so duk meso ya turo kuɗinsa 500,in siya zakiyi kifitarmin karku siya,Sannan suk wanda yasayi wannan littafin AJEE DOWN kyauta zekarantashi* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *KUSHA LABARI HAUSA NOVELS tashace akan youtube wacce zaku samu complete ɗin littafin KAWALINE akai dama wasu sauran littattafan masu ƙayatarwa da nishaɗantarwa gaku masu sauraro kuhanzarta zuwa dan ɗebe kewarku,KUSHA LABARI HAUSA NOVELS ƊAYA TAMKAR GOMA* https://www.youtube.com/@kushalabarihausatv *3* "Siyama lokaci fa yayi daya kamata ace dik wannan shashancin kin denashi duba da ganin yadda rayuwarmu ketafe cike da ƙalubale,yakamata muji tausayin mahaifiyarmu kinga ba wadatacciyar lafiya gareta ba"cewar wata matashiyar budurwa wacce shekarunta zasukai sha takwas. Wacce aka kira da siyama kyaɓe baki da fuska tayi sannan tace tana tura ɗankwalinta gaba"Rayhana,inaso kisani Allah yayi mu tagwaye,yayi mu talakawa futuk,se kuma ya kyautata surar mu maana yamana kyau fiye da duk inda ake hasashen kyau,yayimana diri irin wanda kowacce mace take fatan mallaka,Rayhana Allah fa be tsaya nan ba seda yasa mana farinjini kowa sonmu yake.da talauci kawai ya ragemu,shine kike so inzo in jubge komai ahijabi bazanje in nemi arziƙin da ƙirar da yay minba,naki wasane rayhana wallahi bariki ni banyi komaiba ma tunda har yanzu ban fara hulɗa da gomnoni da ministociba" Tunda siyama ta fara magana hawaye kebiyo idanun rayhana,har ta kammala sannan rayhana tace"siyama wannan kyau da Allah yay mana shine babban iftilain daya haɗamu dashi,wanda in bamuyi takatsantsan ba zekaimu ga shiga wuta,kuma...." Da sauri siyama takatseta da cewa"kece kika ɗauki kyan daya baki a iftilai,niko nawa a mazaunin jari na ɗaukeshi,tsanin dazan yi amfani dashi inhau sama"ta ƙarasa maganar tana jefa mata harara. Murmushin ƙarfin hali rayhana tayi sannan tace,"amma kinsan halin da ummanmu ke ciki na hawan jini ko?" "Setace miki ni na ɗora mata ko?"cewar siyama afusace dan rayhana tafara kaita bango. "batace ba amma ay kinsan ranta beson wannan abinda kike" "To kibata shawara ta koyawa ranta so"tana kaiwa nan ta miƙe ta gyara tsayuwar matsatstsan siket ɗin dake jikinta tasa kai tai ficewarta tana kaɗa mazaunai. Bin bayanta rayhana tayi tana girgiza kai cike da takaicin halin da ƴar uwarta ke ciki. Fitowar mahaifiyarsu daga ɗakine yasata saurin miƙewa ta ɗauko mata kujera ta zauna tana mata sannu. "yauwa rayhana Allah yay miki albarka nagode,karki gaji kici gaba da faɗa mata insha Allahu wataran zata ɗauka" "To mama zanci gaba amma siyama na buƙatar taki adduar ma Dan wlh tayi nisa mama"cewar rayhana hawaye na biyo idonta. "Allah ze kawo sanadin shiryiwuwarta karki damu"cewar mahaifiyarsu tana shafa kan rayhanar. Haka suka ci gaba da hira akan halayen siyamar gamida miƙa kukansu ga Allah. ********* Siyama,Rayhana Abba takai tagwayene ƴan kimanin shekaru goma shatakwas aduniya. Identical twins ne tayadda ko iyayensu a murya kawai suke banbancesu kasancewar Rayhana bata da harafin R abakinta,da haka kawai ake banbancesu,amma in bata hakaba basu da banbanci. Haifaffun garin takai ne ta jihar kano,mahaifinsu malam Adamu wanda akafi sani da Malam Abba mutumne me ƙaramin ƙarfi wanda beda cin yau bara nagobe seya fita ya nemo. Matarsa inna Rabi tun wajan haihuwar tagwayen nata tasamh matsala amahaifa bata ƙara haihuwaba,mace ce me haƙuri da kawaici da kauda kai akan komai na rayuwa. Rayuwa suke ta rufin asiri ita da mijinta da ƴaƴan nata, Kyawawane ajin farko fiye da duk yadda akw tsammani kyansu ya wuce nan,tun tasowarsu siyama nada ƙiriniya saɓanin rayhana,shiyasa kullum cikin ɗauko magana take. Tunda suka girma suka kai matakin balaga siyama ta fara yawan banza inda intaga dama ma setaƙi kwana agidan takwana ɗakin saurayi. Tun iyayen basu gano halin datake cikiba har suka gano. kullum cikin addua da fatan Allah shiryeta suke sabida sunyi faɗan amma bataji. Rayhana ko yarinyace me kamun kai da natsuwa,uwa uba gata da ilimin addini dan ita siyama tajima da cire kanta amakarantar islamiyyar. Bata da hayaniya ko kaɗan,gata da biyayya,uwa uba girmama duk wanda tasan ya girmeta. Shiyasa jamaar garinsu kowa yabonta yake saɓanin siyama da kowa ke turrr da ita ana tsine mata. Mahaifinsu ya rasu shekaru biyu dasuka wuce shiyasa nauyin komai yadawo kan mahaifiyarsu,wacce ba isasshiyar lafiya gareta ba. Hakanne ya ƙara ba siyama damar cin karanta babu babbaka dan dama shike taka mata burki to yanxu bayanan. *500 kacal zaku biya kusha karatu karku bari abaku labari* Surbajo for life. [1/6, 9:44 PM] +234 706 880 8603: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *KAWALINE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Bissimillahirrahmanirrahim* *wannan littafi nawa na kuɗine 500,yazo da salo na musamman acikinsa dagajin sunan kuma kun san zeyi maana,sannan na ɗauko wani ciwo dake damun mu ahalin yanzu na kawalci,so duk meso ya turo kuɗinsa 500,in siya zakiyi kifitarmin karku siya,Sannan suk wanda yasayi wannan littafin AJEE DOWN kyauta zekarantashi* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *KUSHA LABARI HAUSA NOVELS tashace akan youtube wacce zaku samu complete ɗin littafin KAWALINE akai dama wasu sauran littattafan masu ƙayatarwa da nishaɗantarwa gaku masu sauraro kuhanzarta zuwa dan ɗebe kewarku,KUSHA LABARI HAUSA NOVELS ƊAYA TAMKAR GOMA* https://www.youtube.com/@kushalabarihausatv *4* Kamar yadda rayhan yashirya hakance ta faru ranar asabar ya shirya shida farhana suka hau jirgi zuwa kano,dan Alhaji ɗangaske yace ya kawo mishi ita da kanshi sabida gudun samun matsala. Sun isa kano lafiya bisa alada akowacce jihar yanada motocin hawansa a airport dayake bada ajiya. Tunkan suzo dama sunyi waya da wanda motarsa ke hannunsa yasa anwanketa ta zama ready,suna sauka ya amshi key yasa troley ɗin farhana ta shiga yaja suka nausa cikin gari. Nasarawa GRA ya nufa direct dan yasan inda gudan hutawar na alhajin yake. Da ike ansan da zuwansu suna zuwa aka buɗe musu get suka shiga. A falon gidan suka samu alhajin sanye da riga ƴar shara da wando yana karanta jaridar dailytrust. Da faraa ya amshesu dan yasaba kasuwancin da rayhan be kawo masa kayan banza. ."malam rayhan me kayan daɗi da marmari"cewar alhajin yana dariya. Dariya rayhan yayi ya kama hannun farhana zuwa gaban alhajin ya zaunar da ita akan cinyar alhajin yana faɗin"jin daɗinku da kwanciyar hankalinku chine burinmu kullum Alhaji" Taushin mazaunan na farhana akan cinyar ta alhaji yasashi yarda jaridar dake hannunsa besaniba. Itako se wani juyi take ajikinshi tana shafoshi tace"agajiye nake alhaji kozamu shiga daga ciki inɗan sarara"ta faɗi tana shafo ƙirjinsa. Alhaji jiyayi tana shirin zuƙe masa jinin jikinshi.da sauri ya miƙe riƙe da ita yace yana duban rayhan,"bari muje daga ciki ina zuwa" "A shiga lfy afito lfy alhaji"cewar farhan yana dariya. Yana zaune yake jiyo yadda alhajin ke ihu yana sambatu. Murmushi yayi dan yasan zaay hakan dan haɗi yayiwa farhana bana wasaba. Sun jima aciki sannan alhaji ya fito sanye da jallabiya yana goge gumi,hannunshi riƙe da wata jaka. Yana zuwa ya miƙawa rayhan jakar,yace "10m mukayi dakai ko,to fa 30m nan kabarmin ita zamu dubai tare next week,dan gaskiya wannan bata yadawa bace da wuri"cewar alhajin yana dariya. "badamuwa alhaji to wannan sallamatace koko harda ita aciki?" "Ina ay wannan takace kawai rayhan tata semun dawo dubai karka damu zaa sallameta da kyau fiye da tunaninka." Daga haka yay sallama da alhajin yatafi ransa fess,shiyasa yakeson harƙalla da ɗan gasken dan akwai biya mekyau. Cikin gari ya nufa yana tuƙi cikin kwanciyar hankali,kai tsaye banki yafara zuwa,ya sa kuɗin a acct sannan ya nufi tahir guest palace dan yaɗan huta,kamin ya wuce Abuja. *500 kacal zaku biya kusha karatu karku bari abaku labari* Surbajo for life. [1/6, 9:44 PM] +234 706 880 8603: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *KAWALINE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Bissimillahirrahmanirrahim* *wannan littafi nawa na kuɗine 500,yazo da salo na musamman acikinsa dagajin sunan kuma kun san zeyi maana,sannan na ɗauko wani ciwo dake damun mu ahalin yanzu na kawalci,so duk meso ya turo kuɗinsa 500,in siya zakiyi kifitarmin karku siya,Sannan suk wanda yasayi wannan littafin AJEE DOWN kyauta zekarantashi* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *KUSHA LABARI HAUSA NOVELS tashace akan youtube wacce zaku samu complete ɗin littafin KAWALINE akai dama wasu sauran littattafan masu ƙayatarwa da nishaɗantarwa gaku masu sauraro kuhanzarta zuwa dan ɗebe kewarku,KUSHA LABARI HAUSA NOVELS ƊAYA TAMKAR GOMA* https://www.youtube.com/@kushalabarihausatv *6* Siyama buri yacika yau tahau jirgin sama ayko waya ta ciro tafara hotuna ana posting on my way to lagos🥰. Rayhana riƙe da wayarta,tana chatting a whatsapp,da ƴan makarantarsu kan gasar karatun Qur'an ni da zasuyi,taga sabon status ɗin siyama. Hankalinta inyayi dubu yatashi,jin cewa ta tafi lagos ba tare datayi sallama da gidaba. Shuru tayi hawaye na biyo idonta danbtasan ko meye zekai siyama lagos ɗin. Wayarta takira bata shigaba sakamakon tana cikin jirgi. Shuru tayi kawai tana tunanin abun cewa mamansu in ta nemi sanin ina siyamar. Itako siyama sun isa lagos lafiya,inda tun a airport suka haɗu da habu buƙata rayhan ya miƙa masa ita,ba tare da tsoron komai bata bishi gidanshi. A karon farko da rayhan yayi kawalcin mace yadawo yana kishin bada ita. Da ƙyar ya ƙarasa gida jikinshi duk ya mutu,koya ya runtse ido,siyama da habu buƙata suna sex yake gani. Jabeer har saida ya fahimci yana da damuwa yace cike da kulawa"mutumina how far now naga kamar kana da damuwa." Tsaki yayi yagyara zamansa yace"tausayin siyama nake jabeer sabida kasan habu buƙata harijini kar yaje ya surfafeta dik ya buɗeta" Dariya jabeer yayi sannan yace"to kai awa nata,look rayhan tunda ta shigo bariki ba kalar dick ɗin da bazata haɗu da ita ba wallahi,dan haka kama manta ba karuwa bace kai meye naka na damuwa bayan an biyaka kuma itama biyanta zaayi?" Shuru yayi be bashi amsaba dan beda abun cewar. Ranar rayhan beyi bacciba,yayinda ita ko uwar gayyar tana can gun habu buƙata yana yadda yakeso da ita. Da ike tanason tafiya american haka ra jure harta baya seda yayi amfani da ita. Sati guda da zuwanta gunshi suka ɗaga zuwa america shida ita dan tamishi yadda yakeson mace ga ƙananun shekaru. Rayhana tsawon satin ta kwashe tana kiran siyama bata ɗagawa,sede taganta a status. Ranar dataga status ɗin onmy way to america rayhana kusan suma tayi sabida tsabar kaɗuwa,itako mamansu bata cewa komai saidai addua,dan lamarin siyama abun har tsoro yake bata dan tayi nisan da saidai Allah dan rayhana ta gaji da ɓoye ɓoyen ta faɗa mata gaskiya. *500 kacal zaku biya kusha karatu karku bari abaku labari* Surbajo for life. [1/6, 9:44 PM] +234 706 880 8603: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *KAWALINE* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *Zahra Surbajo* *Bissimillahirrahmanirrahim* *wannan littafi nawa na kuɗine 500,yazo da salo na musamman acikinsa dagajin sunan kuma kun san zeyi maana,sannan na ɗauko wani ciwo dake damun mu ahalin yanzu na kawalci,so duk meso ya turo kuɗinsa 500,in siya zakiyi kifitarmin karku siya,Sannan suk wanda yasayi wannan littafin AJEE DOWN kyauta zekarantashi* *zahra muhammed nasir 2084024749 UBA* *07044600044* *KUSHA LABARI HAUSA NOVELS tashace akan youtube wacce zaku samu complete ɗin littafin KAWALINE akai dama wasu sauran littattafan masu ƙayatarwa da nishaɗantarwa gaku masu sauraro kuhanzarta zuwa dan ɗebe kewarku,KUSHA LABARI HAUSA NOVELS ƊAYA TAMKAR GOMA* https://www.youtube.com/@kushalabarihausatv *7* America tayiwa siyama daɗin dayasa taji ma batason dawowa nigeria gaba ɗaya,dan ta tsani rayuwar gheto duba da cewa yanzu tana new york city. Habu buƙata cillawa yake da ita aƙasar kuɗi yasakar mata bakin jaka tai yadda takeso,sabida shiɗin sanata ne me ci ,kuɗi ba damuwarshi bane. Cikin ƙanƙanin lokaci tai wani irin mahaukacin kyau jikinta ya murje hutu da jin daɗi ya zauna ajikinta, Ko ina update kawai takeyi,ita babbar yariya,ga kyau ta ƙara akan nada. Yau da yammaci ta tafi shan ice cream,sabida tasan gurare sosai a new york,shiyasa habu buƙata ke barinta yawo ita kaɗai,to yau ya tafi gurin taron daya kawoshi ƙasar shine ta fita. Acan ta haɗu da wata matashiya wacce zasuyi saanni me suna jamila amma anfi saninta da jamcy cool. Bayan sun ɗan zanta amatsayinsu na ƴan ƙasa ɗayane,jameela tace,"kema hala sugar daddyn ne yakawoki yaci ƙuruciyarki?" Dariya siyama tayi tace "wallahi shifa yakawoni kefa?" "mtsuuu duk kanwar jace,amma ni nagaji wallahi sonake na gudu dan yamaidani kamar injin sex se ayi so shida bakwai arana"Cewar jamcy cool cike da damuwa. "Wallahi nima hakance ke faruwa danni inde muna guri ɗaya zaa iya yi so sha biyarma sabida harijine sede bansan taya zan iya guje masa ba "Cewar siyama cikin damuwa. "karki damu,kisamo passport ɗinki kizo muje muyi visa zuwa dubai danni fitowar danayi yau kenan can zan tafi daga nan dagacan inyi gida"cewar jamcy cool tana murmushi. "yana jakata yanzu haka sede kuɗin yin visas ne babu wallahi" "Sashi zakiyi yabaki inma haka bataiba kisato ku kawo muyi mu tafi,kemade kamar wata baƙuwa aharkar" Shuru siyama tayi tana nazari,kamin ta sauke ajiyar zuciya tace"muje kiyimin zanyi ƙoƙarin kawo miki gobe insha Allahu " Batare da tunanin komai ba suka rankaya embassy na dubai,sabida jamcy cool ita tasaba zuwa. Duk abinda yadace suka biya akai musu suka baro gurin inda akace jibi suje airport. Se yamma suka rabu bayan sunyi musayar number waya. Koda siyama ta isa gida samun habu buƙata tayi a falo,da wasu irin mahaukatan kuɗaɗe agabansa acikin akwatuna daloli. Gefe guda kuma ga kwalbar giya yana korawa,yana ganinta ya miƙa mata hannu ta isa gareshi,yace cikin maye"baby kinga kuɗin da suka sayi wani kamfanin takalma na,naƙi bari susamin ta acct ne gudun kar can nigeria agano abincikeni" Wani miyau ta haɗiye kwat tace"kayi dabara baby Allah taimaka" Akan kuɗin ya kwantar da ita yarabata da kayanta ya shiga ayka mata dan giyar dayasha ta motsoshi. Haka suka kwana yin abu guda ahuta aci gaba saida gari ya waye,bayan sunyi wanka sunci abincine,habu buƙata yace mata idanunsa na lumshewa"zannkwanta baby banaso atasheni sena tashi da kaina, dan haka miƙomin kwalbar wiskey ɗaya insamu in huta,kuma kuɗaɗen dake falo kishigo dasu nan pls" "To baby,ta faɗi jikinta na ɓari,ta nufi fridge,tana zuwa ta ɗauko ta kawo masa ya ɓalle hancin ya tuttulawa cikinsa wacce tafi ƙarfin kansa. ja masa ƙofar tayi ta koma falo,zuciyarta ke ayyana mata abubuwa da yawa gameda kuɗin,amma seta kira jamcy cool dan ta bata shawara. Video call sukayi lokacin da jamcy taga yawan kuɗin ita kanta ta girgiza dan haka tace"maza ki gyarasu ganinan zuwa a mota mu gudu dasu tunda bacvi yake,ƙarfe huɗun asuba jirginmu zetashi" Siyama batasan ko kuɗin sunkai yawan nawa ba a Nigeria amma de tasan kuɗine masu yawa. Da sauri tayi kamar yadda jamcy cool tasata,ta gama kenan ba jimawa,jamilar ta ƙaraso da taxi suka sa kuɗin aciki siyama tashiga bayan ta ɗauko komai nata suka gudu. Ranar basuyi bacciba asubar fari suna airport inda jirginsu ya ɗaga zuwa dubai ransu fess cike da farinciki. Habu buƙata be tashiba sai asuba,tun jiya giyar

Chapter 1 of 4