Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
Sarki kowane Sarki akwai gawurtaccen Sadauki ashirin a cikin ashirin kuma aka zabi goma wanda suka fi kwarewa ya zamana sun kai su talatin kowannensu ba sai an fada ba da gani kasan maye zai ci mutum. Lokacin da aka fito da da Wadannan samudawan Dakarun kowa dakc gurin sai da gabansa ya yanke ya fadi da ganinsu domin kuwa mamaki ne ya kama su suka rasa ta ina aka fito da wadannan samudawan abinda jama'a basu sani ba shi ne kebantattu ne da aka boye su ake kuma kula da lafiyarsu ake saboda kada ciwo ya kama su su mutu, irin mutuwar cuta ba a filin daga ba. Domin a ganinsu wannan ba Karamar asara bace. Acan kuma sansanin Sarki Abu zaiyan lokacin da dan aiki ya baro sansanin sai Sarki ya tara manyan kasar da dukkanin jama'ar da ake tafe dasu. Koda kowa ya nutsu sai Sarki ya numfasa ya ce, "Ya ku jama'ata ku yi sani cewa wannan shiri ne abokan gabarmu suka zo mana da shi, domin sun san cewar idan har muka yi yakin mamaya da su 25 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI suna ganin za mu samu nasara a kan su, sai suka yi dabara suka bukaci da mu yi yakin daidaiku za su iya samun nasara a kanmu, shi ne dalilin da ya sa suka bukaci da ayi wannan yakin. Sarki ya ja numfashi yana kallon jama'arsa sannan ya ci gaba da cewa. "Hakikanin gaskiya suna da manyan sadaukai masu kumari, da za su iya samun nasara a irin wannan yakin, amma ni zan nuna musu cewar ba ma dogara da wani a cikin gogaiya da juna, zan nuna musu da Allah muke takama dan haka na hutar da kowa a cikin mayakana, ni da Sarkin yaki Safwan da kuma Yarima Zaiyan mu kadai ne zamu dinga karawa da wadannan dakaru har sai mun ga karshensu, in har kuma sun sauya mana yarjejeniyar da muka Kulla a tsakani to babu shakka za mu tarc su mu yi yaki da su babu ji babu gani" Koda Sadauki Zaiyan da Sarkin yaki 26 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI Safwan suka ji wannnan Sanarwa sai kawai murna ta kama su, ka ji maza, maimakon su ji tsoron wannan gumu da za su yi amma su farin cikin suke. Lokacin da wasu daga cikin manyan mayakan kasar Birnin Baitul haural suka ji wannan sanarwa sai bakin ciki ya kama su, domin kuwa ba haka suka so ba tuni sun fara wasa makamansu saboda kawai suna ganin lokacin da za su wasa jininsu ya yi, amma jin wannan sanarwa sai yasa wasunsu har zubar da kwalla su kai. A cikin masu kuka kuwa har da Gimbiya Lushmaira hankalinta ya yi mutukar dugunzuma ainun da kyar ta iya cin abincin da aka rarraba musu, ita kuwa Shadilat sai ta danne duk da ta so a ce ta yi wani a bu a cikin wannan yaki. A wannan lokaci da Sarki Abu Zaiyan da Yarima Zaiyan da kuma Sarkin yaki Safwan suna tsakar filin gurin da 27 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI suka yada sansani su uku suna tattaunawa, fuskar Yarima Zaiyan da ka gani kasan cewar yana cikin tsananin bakin ciki. Aikuwa suna nan tsaye sai ga Kora ta tokare sararin samaniya lokaci guda kuma hargowar kafurai ta cika kunnawansu ta batse. Koda Sarki Abu zaiyan ya ga wannan sai ya yi murmushi ya cе. "Matsoratan sun fito ya kamata ace دو mu shirya dan a fara gwagwarmaya. Koda jin wannan batu sai Yarima Zaiyan ya ce, "ai kuwa in haka ne bari na isa gare su na sanar da su cewar su shirya." Sarki Abu Zaiyan ya ce "Ka zama cikin shiri kawai ai sun fi ka gaggawa domin suna ganin cewar akwai nasara. Aikuwa Sarki bai yi aune ba ya ga alamun sun fara kewaye filin gurin har ya zamana an ajiyewa shugabanninsu kujerun alfarma da za su zauna. nan take shi ma 28 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI Sarki ya fara sa jama'arsa da su kewaye filin nan da nan ya zama ankewaye filin gurin baki daya. Sarki da Yarima da' Sarkin yaki kuwa sai suka kara kebancewa da fara shiri. Daya daga cikin Manyan Adawan Su Sarki Madham sai ya fito tsakar fili da wani garjejiyar gudma a hannunsa wanda tsaye da kauri Gudumar zata iya yin girman garjejen kato, sannan hannunsa na dama kuma rike yake da wata karkuwa, katon sai faman ihu yake yana dokan jikinsa yana huce yana aibata addinin musulunci. A wannan lokacin su Sarki Abu Zaiyan ba su ma fitar da wanda zai fara karo na farko ba. Koda ganin wannan kato yana ta ihu da wadai ga musulunci sai ran Yarima Zaiyan ya baci ya dane dokinsa da alamar 29 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI zai hau ya tunkari wannan sadauki. Sarki abu Zaiyan sai ya yi tsawa a gare shi ya dakatar da shi, ya ce, "Bana bukatar ka tunkari wannan wannn aikina ne, kafin wani ya yi yunkuri sai Sarki ya zaburi doki ya nufi filin cikin kuwa da kabbara. Daukacin abokan gaba ganin Sarki a cikin wannan fili sai suka cika da mamaki Sarki Tarmas da sauran sakaran sai suka fara murna suna masu kara yiwa Wannan kara sadaukin karfin gwiwa. Saboda ya yiwa Sarki farad daya wanda yin hakan tamkar samun gawurtacciyar nasąrarsu ce. Shi kuwa Sarki sai ya yake ji kamar shi suke kara karfin gwiwa ya kara yiwa dokinsa kaimisabin da ya kara basu mamaki lokacin da Sarki ya isu kusa sosai su suka lura a she babu makami ko garkuwa a hannunsa. Wannan abu ya kara sawa suka saka 30 TURBAR GASKIYA--4 rai na samun nasara. MADAKIN GINI Lokcin da Sarki Abu Zaiyan ya isa ga wannan Sadauki batare da wani makami ba, sai doka tsalle tun saura baifi taku goma a tsakaninsu ba ya dira a gabansa. Taron 'yan kallo suka mai da kansu sama suna ganin yanda Sarki abu Zaiyan ya wulwula a sararin samaniya. Shi kansa Sadaukin dake ta faman jijjiga jikinsa yana kurari ganin irin shillon da Sarkiya yi sai abin ya ba shi mamaki amma kuma da yaga Sarki Abu Zaiyan a gabansa kamar giwa da 'yar karamar 'yarta sai ya 6ace da wata shu'umar dariya. Yana dariyar yana nuna Sarki da hannunsa yana kara kyakyacewa, wannan dariya da wannan Sadauki ke yi sai ta fusata ran Sarki Abu Zaiyan ya dunkule hannunsa da niyar ya dankarawa wanna 31 TURBAR GASKIYA--4 MADAKIN GINI basamuden Sadauki duka, sai aka daka masa tsawa daga bayansa, wannan dalili ne yasa ya fasa aniyarsa ya juya don ganin mai aikata wannan sako a gareshi. nekan sKoda ya waiga sai yaga Sarki madhan Sarki Husaka, tare da Sarki Tarman suna nufowa inda yake tsaye. iB Koda ganinsu sai Sarki Abu Zaiyan ya yi murmushiya kuma dubesu Pa wufakance ya yi kaki ya tofa a tsakaninsu. nollinyin wannan kaki a garesu yasa sauran dakarun suka fashi dawani hargitsantsan ihu na kai Bara suna masu gyara makamansu suna kokarin yin kan Sarki abu Zaiyan a fusace, sai Sarki Tarmas ya daka musu tsawa suka tsaitsaya. OUN RORY avish S asA can ma gefe sansanin su Sarki kuwa sai Yarima Zaiyan da Sarkin yaki Safwan suka nufo su a fusace. Sarki Abu Zaiyan ya yi saurin dakatar da s ed 132 TURBAR GASKIYA-4 MADAKIN GINI Koda akaa samu nustuwa na dan lokaci kuwaa na yi dan uwansa kallon banza, sai Sarki Abu Zaiyan ya dubi dukkan Sarakan uku a wulakance ya ce, "Ina mai bukatar ku bamu fili domin fara gugaiya da abokan gaba a sanina daku banda Karfin baki da surutun cece kuce babu wani abu da kuka fi kwarewa akai nan fili ba gurinku bane dan haka ku koma mazauninku ku kalli yanda jini zai tsiyaya a kan kasa, yanda harshe zai karci kasa, lallai ba zan gusheba ina gidadddaba wadannan Samudawa face na ga bayansu dan haka ku koma ku yi saurare ku kuma zuba idanuwan." Koda Sarki Tarmas da kuma sauran sarakan suka ji wannan umarni daga Sarki Abu Zaiyan sai suka hada baki suka bushe da wata shu'umar dariya keta. Wannan dariya ce ta fusata ran Sarki ya daddage ya doka musu tsawa wacce ta 33 TURBAR GASKIYA--4 MASAU MADAKIN GINI yi sanadin tsayar da dariyar ta su, sannan ya nuna su daya bayan daya ya cе. Dukkanin wanda ya kara yin sakaci a cikinku yanzu take zan tsaida numfashinsa ya zamana na yi masa bakin ciki da ganin gagarumar bajinta da za a yi a wannan filin daga." Saboda iirin kakkarfar lafazi gami da budaddiyar muryar da da Sarki Abu zaıyan yayi amfani da ita sai dukkaninsu jikinsu ya yi sanyi suna ganin zai iya aikata abinda ya fada sai suka yi gum. Da kyar Sarki Madhman ya maso kusa da Sarki ya ce, "Ya kai abokin gabarmu muna so mu san yawan Dakaru da za a yi wannan kwafsawar da su domin sanin adadin zai amfanar da mu da ku, mu gane dawa-dawa za a kara.?" Koda jin wannan ba tu sai Sarki Abu Zaiyan ya ji wannan ba tu sai ya yi murmushi ya ce, Bana bukatar sanin 34 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI Π yawan dakarunku daga gareku domin na riga na 'yarga yawansu su kimanin talatin ne, wadanda aka tace daga manyan Zakarun a cikin kasashenku, kamar yanda dukkanin giman wadannan adawa naku suke kuma rike da manyan manyana makamai masu tsananin girma da bantsro to ina mai sanar da ku cewa yawa Dakarun da zasu fito filin da mutum uku ne kacal, NI Sarkin yaki sai kuma Yarima Zaiyan kuma a dukkaninsu babu wanda zai fito filin daga da makami ko garkuwar kare kai, sai a ciki a filin ne zai kwace na Makami kare kai da na barautar rayuwa mu yi gutsi-gutsi da sassan jikin Sadaukanku sannan a kowanenmu zai kara da mutum goma daga cikin talatin din da kuka tanada duk wuya duk rintsi wannan ba zata canza ba, da yardar Sarki Allah mai iko mai yin yanda ya so daga garcshi nasara take kuma daga gareshi muke nema 35 CADA TURBAR GASKIVA --4 MADARKIN GINTUT cikin natunsasdi yartarsa suka Kaure аa kab8aLoaein aa sarakan uky daskuma m mamayes(fbaomina gaiin nasara sun gani da naka lm sa SwSXOREaka natsa da iha da kabafaina kbwane Sansaf? liSadhu TSAMukane jikinsa yand dagamanfib sgsb nilil otil Nan SarkiTamagrda BSdki ipusinh inеM madhman suka kölha KelHan zauna suna RanoH Wan ekh2 da rath cikr ikdmidisuh san Hasara tasdm nanngh kuwa SavAbulZa!Sgush!skKk dubi gabas ya i sújfada ga A ad ya mikë va daga hkrfiry yiadugraKaiean ya shafa ya dubi Sadaukst glgegU TURBARUNGRAVA --4 A-MADAKIN GINUT S MAoiqaskiya ibanda Sarki Abu Zasi daesbrovkumalbai san tsovo ba daswobu sthaeksisay ydlijis tsoron Makanu ddhnskuskunburejilimsSadauki makamu abussaisdaduwat ugaba neшрasкyanda desAsengokeanawa16u26alakaisikacels wata bijimar Mesa demakelkwamto raka nuvfdrfasi, obwarwans kardaid Adolesyasa Babnugighdakisal sladowaryid igabaşb müsammansrii makami näakaresdangi sdav yaale bulimumsay sanithal list Amma shi Sarki AbuZaiyan kó ldra2 dakh dayilba fataasa kawal stbja daga aikyw adiTadaninoVkaton uyadsshamamnales Sa Zalyint yadwdbulmasaukatuwar garkwarsaundalshiyanutaiy GallawalAbud Zalyan bayangut BY TaVin sb slisri ses Koda SarkiAbplaiyasyauba gahowaak wannan garkowa uamkaMansbakaubwari an habotavsaboda isananin gudon dahake ares waki ithskinakara nakeniammas kafini kuw2 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI ya ankara tuniSarki Abu Zaiyan ya tafi ga garkuwar nan sai da ya kusa isa gareta sannan ya daka tsalle ya takata ta kowa kara masa karfin ta shi sama koda ya tafi cikin iska tamkar an har ba shi bai sauka ako ina ba da kafafuwansa biyu ya doki kirjin Sadauki Makanu. Sarki Abu zaiyan ya fado kasa baya da taku biyar saboda tsananin bugun da ya yiwa Makanu shi kuma Makanu ya yi amfani da karfin kirijinsa ya yi cille da Sarki Abu Zaiyan. Koda Sarki ya gansa a kasa ga kuma Sadauki Makanu a tsaye tamkar ba shi ya yiwa wannan dukan ba, sai ran Sarki ya 6aci, kafin ya yi aune Makanu ya ta so masa haikan da niyar ya rugaza shi da katuwar gudumar dake hannunsa. Gudun da Makanu yake shi ya tsorotar da zuciyar su Yarima Zaiyan da sauran jama'a domin tun kafin Sarki ya 38 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI farga ga shi kuma ya fargar amma bai yi wani yunkuri ba duk da cewar saura kiris Makanu ya isa gare shi abinda basu sani ba kofar ragowa ya yi masa sai da Makanu ya gama bada karfinsa guri guda sannanne Sarki Abu zaiya ya yi katantanwa ya fille kafafuwansa. Aikuwa sai ga Makanu ya tashi sama tamkar wanda aka saka kugiya ta shilla sama da shi, kana ga gudumarsa ita ta yi sama. Ganin haka Sarki ya yi sufa ya dauki Gudumar kafin Su iso kasa, sai ya saita tsakiyar kan Makanu ya buga masa ita ai kuwa ID DCsai jini aka gani ya yi tsartuwa a filin gurin, gawar Makanu ta silalo kasa sai ga shi jini sai zuba yake ta ko'ina yana shuri-shiru mutuwa. Nan take Hangaren Sarki Abu Zaiyan aka hau tafi da shewa ana kabbara da kiran sunan Allah, shi kuwa Sarki Abu Zaiyan sai ya shiga zarya yana jiran wani mai 39 TURBAR GASKIYA--4 karar kwanan a tsakiyar fili MADAKIN GINI Wannan al'amari ba karami mamaki ya bawa kowa ba a cikin sahun sahun kafurai da manyan adawan da aka tanada dan maganance musulunci da kautar da TURBAR GASKIYA. Amma sai suka sauri suka turo wani Narkeken kato wanda ake masa lakabi da suna Jaura, shi dai wannan Sadauki an haife shi a na lokacin da ake muku-mukun sanyi wanda kuma saboda tsabar haihuwarsa da a ka yi da abubuwan al'ajabi a wannan lokaci haka ya kasance har sai da Lokaci ya wuce sannan aka saka masa riga da wando kai sannan ne ma aka fara gasa masa cibiya, wannan dalili ne aka saka masa suna Jaura, kuma a duk lokacin da wannan Sadauki ya fi saukaka al'amuran al'umma shi ne lokacin Jaura, baya fada ko mai ka yi masa. Dan haka Sai Jaura ya fito a cikin 40 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI hargitsantsan gudu da niyar ta take Sarki ya yi tamole da shi. Kowa dake filin sai da ya ji faduwar gaba da fitowar Jaura domin girmansa ya yi Makanu sai biyu sannan kumarinsa ya ninka na Makanu ga shi baki wuluk ko dan haske rahma babu a fuskarsa uwa uba ga irin makamin da yake rike da shi, wani dogon mashi ne amma bakinsa mai tsini ne da shi wani fataitane mai baki shi da wanda idan aka su ke ka da shi babu mamaki sai ya zaftaro duk wani abu da yake cikin cikinka. Koda ya nufo Sarki Abu Zaiyan da wannan makami cikin tsananin gudu wanda yasa kasa girgiza, koda ya rufo Sarki sai Sarki abu Zaiyan ya juya da baya ya fita da gudu kamar ya ji tsoro wannan al'amari ya saka su Sarki Tarmas dariya suna ganin Sarki tsorata ya yi, koda Suka zuba tsare tsakanin Sarki Abu Zaiyan da Jaura sai suka ci gaba da falfalawa Sarki 41 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI yana zagayawa da Jaura a fili har kusan rabin sa'a a wannan lokaci kuwa sai Jaura ya tsaya yana haki, shi kuwa Sarki Abu zaiyan sai ya tsaya a gabansa ya ce. "Yanzu ne ya kamata mu yaki juna ni da kai." Kafin Jaura ya yi wata magana tuni Sarki ya yi kansa nan take suka kauri da hargitsantsan yaki suna kai sara da suka babu ji babu gani, dukka wani sara da jaura ya ke kaiwa Sarki sai Sarki Abu zaiyan ya kauce, a haka nan ma Sarki ya Kara wahalar da Jaura har ya zamana jaura ya fara yin laushi da kai sara da suka, amma saboda tsananin taurin rai da karfin hali bai fasa ba, shi kuwa Sarki Abu Zaiyan sai ya tikirkire ya dunkule hannu ya shammace Jaura ya dokan masa mukamuki da hannun nasa. Sadauki jaura ya shamye dukan tamkar sauro ne ya cije shi ya kawowa 42 TURBAR GASKIYA -4 MADAKIN GINI Sarki cafka da niyar ya daga shi sama ya jefar da shi sannan ya bi shi da suka, aikuwa sai Sarki ya kauce jaura ya kara kai hannu nan take ya yi sa'ar damkar Sarki Abu Zaiyan ya daga shi sama sai ya daga shi ya dankara Sarki da kasa, maimakon Sarki Abu zaiyan ya fadi kasa ya ji ciwo ko ya karkarye sai kawai aka ga Sarki ya dirga akan kafafuwansa daram, ganin haka Jaura ya kawo suka, Sarki ya rike mashi da hannunsa tamau. Jaura ya ja mashi da iyaka karfinsa mma sai ya ji ya kasa kwace, dan haka sai ya kawo mangari da Garkuwarsa, shi kuwa Sarki Abu zaiyan sai ya yi matattakala da Garukuwa ya tafi a sama ya doke Jaura a fuska, wannan dalili ne yasa Jaura sakin Mashin ya tafi taga taga zai fadi nan take Sarki Abu zaiyan ya loma masa wannan mashin a ciki, ya kuma zaro Mashi lokaci guda, Sai ga Jaura yana ihu,'ya'yan 43 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI hancinsa hanta kuda da sauran kayan ciki sun yi fitar burgo Koda faruwar Wannan al'amari sai kuwa da ihu ya cika gurin baki daya aka kama Kabbara, mamaki irin Sadaukantakar Sarki Abu Zaiyan ta cika zuciyar Yarima Zaiyan da Sarkin yaki Safwan da Kuma Lushmaira da kuma Shadilat da sauran jama'ar da suka taho dan yi jahadi. Su Sarki Tarmas kuwa sai suka ji kamar su fashe da matsanancin kuka saboda ganin 6arnar da Sarki ya yi musu a dan kankanin lokaci ya karar musu da sadaukan da idan da fadan Yamutse akai da tuni sun kashe ya kai Dubu goma amma sun salwanta batare da sun ji gabata Sarki ba, nan take Sarki tarmas ya dubi Sarki Madham ya ce, "Ai kuwa ba wuka muka dauka muka dabawa kanmu ba ya ya kuke ganin zamu samu nasara alhalin a cikin 44 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI majiya karfin talatin da muke ji da su, biyu sun tafi, ta hanyar Sarkinsu kadai. Kada ku manta a kwai Sarkin yaki Safwan mun san kwazonshi ba tun yau ba, ga kuma Yarima Zaiyan wanda labari ya zo mana cewar shima tsakwakurine." Koda ya kawo nan a cikin batunsa sai Sarki Husaka ya ce, "Haba ya kai Sarki Tarmas kada ka manta, da waye Sarki abu Zaiyan ai ku da za a samu lagonsa ba yanzu ba, kai da ka zuba ido akwai ribar a nan gaba. Kafin su ankara sai suka ji ihu wani Barden ya fito ganin wannan katon da ake Kira Rislalu sai hankalinsu ya kwanta domin kuwa shi kuma bai da wani lokaci da aka taba nasara akansa, duk irin yaki da ya yi a duniya wanda a kalla ya yi yakukuwa dari biyar, ba'a taba samun lokacin da aka lakuci koda yatsansa ba, saboda tsananin masifarsa a filin daga ko 45 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI jinin makiya bai taba wanke masa fuska, saboda zafin namansa kuwa sai ya kashe mutum biyar a sa'ili daya Dan haka ko da ya fito sai suka kara mai da hankali a fili, bai Kai Jaura tsaho ba amma dai ya fi Jaura kauri shi a cure yake guri gudu, ya kware wajen raba hanta da jini, sannan ya kware wajen sarrafa masana iya yaki, takobi ce guda biyu a hannunsa dukkaninsu basu fi kamu uku uku ba, yana tafiya yana jijjiga kwanjinsa yana motsa ga66ansa dan karamin bante ne a jikinsa kawai dan haka surorin jikinsa duka a waje. Sarki Abu Zaiyan ya na rike da mashin da Ya hallakar da Jaura, sai ya wullar da shi gefe, a wannan karon sai ya tsaya yana murmushi, shi kuwa Risalu sai ya tsaya yana hararar Sarki. Wannan al'amarin ne ya fusata Sarki Abu Zaiyan ya kukan kura ya yi kan Risalu, aikuwa 46 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI yana isa gare shi sai Risalu ya daga kafarsa cikin a zaba ya doki Sarki a kirji, Sarki ya tafi da baya ya fadi kasa. Cikin fushi Sarki ya mike tsaye ya fursa da yawu, ya kara yin kan Risalu da gudun koda ya isa kan Risalu sai Risalu ya soke Takobin ta shi guda biyu a jikin bantansa ya kama Sarki ya daga shi yasa ya wujijjiga shi ya cilla shi can gefe daya. Abin da Sarki ya fara lura da shi ga wannan Sadauki ba a yi masa shigar burgo domin a kasa yake, yana iya fahintar duk da irin yunkurin da ka zo masa da shi, dan haka sai ya daina binsa, shi kuwa sokon sai yake tsammanin Sarki tsoro ya ji dan haka sai ya nufo Sarki yana mai kiran Sarki da hannu wato yazo Sai Sarki yake ja da baya har ya zamana Ya takure Sarki Abu Zaiyan ya kai shi karshen inda jama'a su ka yi musu da'ira, Sarki na ja da baya shi kuma na kusanto Sarki, ai kuwa sai ya 47 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI yi sufa ya kamo Sarki da hannu daya ya daga shi sama, koda Ya daga Sarki sama ya kama jijjiga shi yana kokarin ganin ya runtuma shi da kasa, shi kuwa Sarki a she ya dauke takobi daya daga jikin bantai din Risalu aikuwa nan take Sarki ya shammace ya soka masa takobin a cikin hammatarsa. Wani abin mamaki sai Risalu ya yi cilli da Sarki ya kuma kama kotar Takobin ya cirota daga hammatarsa ya kurma wani uban ihu na fusata yabi Sarki da niyar ya danne Sarki ya ja daga ya daina ja da baya lokacin da ya iso gaban Sarki sai Sarki ya kama kai masa duka da hannu da kafa aikuwa sai salon fadan ya sauya nan suka shiga kaiwa junansa duka da hannun da Kafa suna karewa a wannan lokacin ne kowa ya samu naushi a baki har sau uku. A sannane suka ja da baya, kamar wasu Zakaru, wannan al'amarin ba 48 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI karamin yiwa Sarakan uku dadi ya yi ba domin ganin yanda Risalu kawai ke walar da Sarki. Shi kansa Sarki ya yi mamakin yanda Risalu yake fahintar dukka irin abinda ya yi niya, amma sai ya sauya dabara, cikin zafin nama Sarki Abu Zaiyan ya yi kansa, shi kuma Risalu sai ya tsaya yana tunanin ya tare shi, amma me a lokacin da Sarki ya isa gare shi sai ya zabe daga waftar da ya kawo masa ya kuma sace wukar ta daya kubin ya soka masa a dokin wuya. Lokaci guda Su Sarki suka ga Sarki ya wuce salin alan shi kuma Risalu ya yi tsaye, ya kuma daina motsi, suna tunanin wani karfin shifin yake sai kawai suka ga Risalu ya fadi riga ji a kasa ku shurawa bai yi ba sai a sannnne suka ga ashe soka masa wuka Sarki ya yi ta dokin wuya. Wannan al'amarin ne ya jawo 49 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI hankulan Sarakan domin a tsai da fadan haka kowa ya kuma ya kara shirin. Nan da nan suka bukaci haka Sarki ya yi farin ciki da haka domin dama lokacin Sallah ya yi, dan haka kowanenesu sai suka koma nasu sansanin. Lokacin da Sarki Tarmas da kuma Sarki Husaka da Madhman suka kebance sai Sarki Madham ya dubi Sarki Husaka ya ce, "Hakikanin gaskiya akwai gyara a cikin wannan yaki, saboda haka ku saura shawara, ni dai ina da ita in ma baku da ita abin nan dole a samu a bi ta karkashin kasa, ba komai nake nufi ba face, a cikin Sadaukin da zasu kara da Sarki Abu zaiyan akaro na hudu ya kamata a ce, An samu wata guba da za'a yi amfani da ita a shakawa Sarki, idan ya so shi Sadaukin sai ya yi farat daya ya kashc shi, ka ga dai ku dai fili ya hautsine mun samu babbar nasara. 50 TURBAR GASKIYA--4 MADAKIN GINI Koda jin wannan shawara ta Sarki madham Sarki Husaka da Sarki Tarmas sai suka hada baki suka ce, "Kai da kana da wannan dabara amma baka yi sauri zuwan mana da ita ba. Da jin haka sai Sarki Madham ya yi murmushi ya ce, "Hakika a baya bani da wannan dabara amma a yanzu da wahala ta kai wahala (sai ta fado min dan haka yanzu abinda za ayi shi ne mi yi umarni da ahada huda da gumar da zai shaka, ya mutu.ua LHAikuwa nan take su Sarki suka yi umarni da aka hada wannan abu, Sadaukin da Za'a yi wannan fafatawa da shi, aka ba shi aka kumà sanar da shi yanda zai yi aiki da ita, nan take sai suka ci abinci suka samu hutu, sannan suka komafili пто0 wwed Avcan kuwa 6angaren Su Sarki Abu Zaiyan an yi sallah an ci abinci, dan haka Sarki ya karayin bayanit dan Karawa 251 TURBAR GASKIYA --4 WMADAKIN GINI jama'ar imani da tsoron Allah sannan ya Kara yin shirin yaki, aka fito filin daga Koda fitowarsu sai suka ga ashe tuni Sadaukin da za a yi karawar da shi ya fito yana tsaye a filin daga yaña ta dage dagen hannu ana tafa masa.ie aled ni Д ab ing Shi kuwa Sarki sai yayi sallama da jama'arsa ya shiga tsakiyar filin batare da shakka ba, Yarima zaiyan a wannan lokacin suna zaune da Shadilat suna hira mai dadi ita kuma Lushmaira tana can bayansu kishi duk ya hanata sukuni, banda harara babu abinda take aiko musu da ita. Amma lokacin da aka fara kwafsawa sai hankalin. kowaya koma kanfilin fafatawar. busy ide eb tausz sok eks ida sduAna shiga fili sai aka fara fafatawa domin kuwa kowa a huce yake, lokacin da suka fara artabu sai fadan ya fara bawa kowa mamaki domin yanda suka kasance cikin kaiwa juna bara hannu da kafa suna 1252 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI shillo tare da kaucewa dukan juna, tun da aka fara wannan karafkiya babu wanda aka taba Sarki shi kansa wannan fadan yafi burgeshi da yakin da su ka yi a baya domin kuwa a wannan yakin yafi zagin damtse a dirji juna abinda ya fahinta da sabon Sadauki shi ne masani ne wajen iya yaki da hannu ga takubba a hannunsa amma bai damu da ya kai suka da ita ba, a na cikin haka Sarki ya yi sa'ar naushinsa a fuska. Ya tafi daga taga zai fadi sai ta tirje ya gyara rikon Banjo din da aka ba shi a hannunsa ya kusanto Sarki Sarki ya yi alkafira ya doke shi a kirji sadauki ya kara yin baya, amma saboda naci ya kara dawowa nan suka kara kaurewa da sabon yaki, domin ya sanja salon fadan ganin Sarki ya fahinci inda ya dosa anan ne ya samu lagun Sarki har ya naushi a fuska sau biyu kuma a cikin naushin ne ya yi sa'ar 53 TURBAR GASKIYA --4 shaka masa wannan Banjo din. MADAKIN GINI Aka ci gaba da yakin kamar Sarki bai ji komai ba, suna cikin yaki Sarki ya shammace Sadauki ya karya masa wuya 6aras. Ai kuwa kafin ya sake shi wani Sadauki da ake kira Hirnanu ya fusato ya fito da karfi ya taka Sarki, Sarki Abu Zaiyan ya mirgina kasa ya mike cikin dauriya, kafin ya kara yin wani yunkuri Hirnanu ya kara yin dirango a bayan Sarki ya kirbawa Sarki naushi a mukamuke ya kuma zare takobi da niyar ya sare masa kai amma sai Sarki ya baje a kasa ya kuma kwashe kafafuwan Hirnanu. Nan take Hirnanu ya zube kasa, Sarki ya ya kama kansa ya danna a cikin kasa, aduk girman Hirananu sai ga shi ya kasa kwacewa ga shi kuma sai tirjjiya yake saboda tsananin walaha babu damar shakkar numfashi sai dai kasa da yake 54 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI shaka Sarki Bai daga shi ba sai da ya ga ya daina motsi. Nan ma Sarki bai daga Mataccen ba wani sadauki ya kara yo sufa ya dake shi ta baya Sarki Abu zaiyan sai ya fadi kasa kuma ya kasa ta shi. A wannan yakin da (aka yi su Sarki tarmas suna ganin cewar gubar bata samu shiga Sarki ba amma ganin ya kasa ta shi sai suka kama murna domin sun san aikinta ne. Koda Wannan Sadauki ya kara yo tsalle sai ya kama Sarki da niyar ya jashi a kasa, amma sai Sarki

Chapter 2 of 3