Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 3
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels TugiarCaakiya ABDUL'AZIZ SANI MADAKIN GINI TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI TURBAR GASKIYA 4 okacin da Gimbiya Lushmaira take duban wadannan Zakuna miji da mata sun yi mata kawanya sai nan take ta shiga cikin tsananin ta shi hankali Cikin 'yar sarsarfa suka dinga matsuwa inda take, tana masu wani hargitsantsan gurnani mai zaranar da zukatan maʼabota saurare. Nan ta tsaya ita ba abin ta zura da gudu ba, ba kuma abin ta yi yaki dasu ba domin ko ba gwadaba linzami ya fi karfin bakin kaza, amma lokacin da ta ga sun yo kanta cikin fushi sai ita ma hankalinta ya dugunzuma domin ta aiyana a ranta cewa, idan ta tsaya tabbas za su sami nasara akanta idan kuma ta ta shi tsaye ta kare kanta, watakila ta samu ta yi nasara akanta. Nan take tunanin irin jarumtakar da mahaifinta ya yi a lokacin da macijiyar Burukul Kursum ta shi go birninsu ya fado mata a lokacin da mahaifiyarta take bata labarin irin namijin kokarin da ya yi har ya soke idon macijiya a yanda aka siffanta mata macijiyar loma guda 4 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI zata yi wa wadannan Zakuna ta gama da su, tabbas idan ta kasa karo da wadannan Zakuna babu shakka ko inda ake yaki da Macijiya ba za ta iya zuwa ba, in kuwa hakane kudirinta ba zai taba cika ba. Wannan tunanin shi ya yi tsananin karawa Gimbiya Lushmaira Karfin ta ji wani sabon karfi ya shigeta bata san lokacin da ta kwarara Kabbara ba. Ta tunkari Zakunan kamar yanda suke tunkarota. A tare suka yi sufa kanta, ita ma sai ta daka tsalle ta yi kansu a ka wata bahagoyar haduwa a cikin sararin iska, su duka suka gauro, wani taimako da Allah ya yi mata, a lokacin da aka ta shi sama da niyar ta yi karo da wadannan Zakuna sai suka fita ta shi sama, dan haka su biyu suka gauro suka zube kasa bisa faduwar rashin tsammanin domin dukkanin su basu fadi akan kafafunsu ba kamar yanda ita ta fadi a kan nata kafafun. Kafin su yi yunkuri mikewa sai ta yi azama ta yi kan Namijin Zakin da yake kokarin mikewa a cikin tsananin fushi. Tun daga inda take ta yi alkafira ta fada 5 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI kan Zakin ta mai da shi, ya kara wani yunkuri zai mike ta saka kafa ta taka wuyansa iyaka Karfinta. Nan take ya kama kakarin mutuwa ita kuwa sai ta kara dagewa tana cikin haka bata ankara ba ta ji an sureta an doka ta da kasa. Cikin rashin bazata ta dubi wannan Zakanyar ce ta kara yunkuruwa cikin ta shin hankali ta kara biyota zata kara turmesheta. A wannan lokacin karfin Gimbiya ya gama karewa amma ta ta kwala wata Kabbara domin ta riga ta san idan wannan Zakanyar ta turme sheta to sai dan Buzunta, ai kuwa yin wannan kabbara sai ta yi sama tamkar wacce aka saka kugiya aka shillata, koda ta ta shi fadowa sai ta sauko a kan Kafafuwanta. Ai kuwa tana faduwa Zakanyar nan ta Kara yin kukan kura ta yo kanta. Irin mahaukacin gudun da take yi yasa Gimbiya Lushmaira ta fahinci idan ta sameta za su yi muguwar ragwabza, ai kuwa sai ta falfala da gudu. Ita ma Zakanyar ta bi bayanta suka kasa tsire cikin tsananin gudu, wata dabara ta fadowa Gimbiya Lushmaira lokacin da ta ga Zakanyar ta kara 6 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI tsananta, wajen ne man ranta, dabarar da ta fado mata ita ce wata dogowar bishiya ta take gabanta, suna cikin gudun sai kawai Gimbiya Lushmaira ta kara azama dan ta nufi jikin bishiya tana kuwa isa sai ta kama tattaka bishiyar tamkar wata 'yar biri, sai da ta yi nisa a saman bishiya a lokacin da Zakanyar ta dako tsalle da niyar ta cafkota sai kawai Gimbiyar Lushmaira ta wultsila da baya, Zakanyar ta dake bishiyar. Saboda karfin da Zakanyar ta yi wajen dokan bishiyar sai da Bishiyar ta karya biyu rabi ya zubi kasan jijjigen bishiyar ya kuma ya tumboko amma bai gama tumbukcwa ba, amma rabin bishiyar ya cire sun yi tafiyar ruwa da zakanyar, Zakanyar ta fadi kasa ko shuruwa bata yi ba. Aikuwa ganin wannan nasara da Gimbiya Lushmaira ta yi sai ta yi sauri zuwa inda jaririn Zakin nan yake ta dauke shi ta kara falfalawa da gudu domin kuwa duk Zakunan ta lura basu mutu ba, domin kuwa sai motsi suke. Koda ta yi nisa sai ta fara tafiya a hankali domin wata shu'umar gajiya ta sarketa haka nan bata san lokacin da ta zube kasa ba amma saboda 7 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI tsananin naci irin na gimbiya Lushmaira bata saki wannan jaririyar Zakin ba. Al'amarin su Yarima Zaiyan da sauran tawagar su Sarki kuwa lokacin da suka kara nisa a cikin tafiyarsu, har ya zamana sun shigo cikin dajin da 'yan sumamen daga 6angaren Su Sarki Madham suka boye cikin ciyayi sukc. Koda Suka shi go wannan gurin sai tafiyarsu ta koma sassarfa kuma da yawa daga cikin mayakan da suke kan gaba sun zare makamansu. Ba komai ya sa haka face, kawai sun lura cèwar akwai alamar wasu halitton a gun, ba dan komai suka gane haka sai ganin da yawan Tsunsayen dajin sun ta shi sama, sannan kananun namun dawa sun komo wajen dajin idanuwansu na kallon cikin korayen ganyayyarki Lokacin da suka isa tsakiyar dajin basu gushe ba suna kara falfalawa da gudu suna kabbara tare da daga makamansu sama. Haka nan suka wuce wannan dajin batare da maboyan Dakarun sun yi illar komai a gare su ba. Lokacin da Ayarin Dakarun suka gama wucewa sahu-sahu, su ka yi nisa sai Dakarun 8 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI suka firfito suka tsaya su ka yi cirko cirko suna numfarfashi. Domin wani irin tsuro ne ya cika musu zuciya har ya haifar musu da kasa aiwatar da komai. Su ka fito daga cikin maboyar Sadauki Aksar ya tsaki gami da doka kafarsa a kasa, ya cе. "Tir da wannan jarumtakarmu da har kwarjinin wasu zai hanamu mu aiwatar da abinda shugabanmu ya umarcemu, yanzu mai kuke zaton za mu je mu sanar da Sarki. Wani mai bi masa da ake wa lakabi da Kuffuru, ya numfasa ya cc, "Ya shugaba ni kaina abinda yake raina ke nan, kuma na tabbata idan har muka komawa Sarki da labarin wannan ragwanta da mu kai ba mu da hukunci da ya wuce harshensu ya karce kasa, ma'ana kaifin takobinsu ta datsa wuyanmu, sai dai ba za mu taba barin haka ta faru kuma aikata hakan ba ya na nufin mun gama asarar aikinmu bane, yanzu ma akwai dama tunda a yanzu muna bayan wadannan Dakaru abu na farko da za mu yi saurin yi yanzu shi ne mu bi bayansu tun kafin su Isa Sansanin da za a yi wannan gumürzun mu TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI bi su da tsananin harbin kibiyoyi yanda za mu rage yawansu idan ya so kafin su ankara damu sai mu juya da baya mu gudo" Koda Sadauki Askam ya ji wannan shawara daga yaronsa Kuffura sai ya yi aminci da wannan shawara nan take ya yi umarni da a ci gaba da bin bayansu, sannan ya yi umarni kowa ya fitar da masunsa. Nan take dakarun suka bi umarninsa suka aikata abinda ya umarce su da su yi. Koda suka dunguma zasu fara tafiya sai suka ga mutum a bayansu, su duka suka waiga. Suna waigawa sai su ka yi ido biyu da gimbiya Shadilat, suna ganinta suka ganeta kamar yanda ita ma ta ganc su, ba komai yasa suka shaidata sai ganin kamanin da su ka yi da Sarki Abu Zaiyan, nan take sai Askam ya kyalkyale da dariyar mugunta. Sakamakon dariyar da yake yasa daukacin jama'arsa su ma suka kaurc da wannan shu'aumar dariya. Gimbiya Lushmaira tana tsaye da jaririn Zakinta a hannunta tana binsu da kallo cikin tsananin mamakinsu Nan suka kuma daina dariya da kansa 10 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI Sadauki Askam ya yi kanta da niyar ya kamata, amma kafin ya isa gareta sai kawai ya ji wani irin ihu yana ta shi daga bayansa, kukan fitar rai ko da ya waiga sai yaga ai tuni an ci karfin sama da mutum duba a cikin dakarunsu. Yana duban Dakarun nasa suna sulalewa kasa suna faduwa, amma ya kasa ganin wanda yakc musu wannan 6arnar saboda tsananin zafin namar mai aikata kisan, bai ankara ba ya ga gaba daya dakarun duk an karkashesu, ya zama dan kauye sai waige yakc yana son ganin wani mala'ikan daukar rai ne ya zo yake girbar masa Dakaru. Ba shi ba hatta Gimbiya Lushmaira kallon mamaki take, cikin tsananin faduwar gaba Yarima Zaiyan ya bayyana a daf da shi, wanda saboda tsananin firgici Sadauki Askam sai da ya saki fitsari a wandonsa. Gimbiya Lushmaira tsananin mamaki ya hana bakinta rufawa saboda irin jarumtakar da Yarima zaiyan ya yi amfani da ita wacce bata taba ganin ya yi irinta ba. Sadauki Askam ya dubi Yarima yana kirma ya zuba giwowinsa a kas, yana neman 11 TURBAR GASKIYA --4 yafewa. MADAKIN GINI Koda Yarima ya dube shi sai ya tsar ta masa yawo a fuskarsa. "Ahir dinka da a ke kiranka da gwarzon Sadauki kuma har yake jagoranta wadansu Dakaru dan aiwatar da wani shiri na karkashin kasa, ina son ka sani duk kan shirin ku mun fara saninsa daga fara shigowa cikin wannan dajin haka zalika ko da aka fita daga cikin dajin nan ni ban fita ba ina nan ina son na ga sabon shirin da zaku kulla. Dajin wannan batu sai jikin Sadauki Askam ya Rara rawa, yana makyakkyata, shi kuwa sai Yarima Zaiyan ya dube shi cikin fushi ya ce, ka dauki daya bayan daya ka dora dukkan dakarun da na salwantar akan dokinsa ina nan ina jiranka. Aikuwa nan da nan Sadauki Askam ya fara aikin cikin sauri-sauri gudu-gudu, kafin wani lokaci har ya kwashe su duka, ya na gama dora su a bisa dawakan kowannensu sai Yarima Zaiyan ya dube shi ya ce.. Ya kai wannan sakaran jarumi kasan abinda ya sa na sa ka aikata haka,?" 12 TURBAR GASKİYA --4 MADAKIN GINI Cikin rawar jiki Sadauki Askam ya ce, "ya shugabana ban da masaniya akan hakan.?" Da jin haka sai Yarima Zaiyad ya yi murmushi ya cc, "Abinda hakan ke nufi shi ne za ka jagoranci gawarwakin izuwa sansaninku ka labartawa sakaran Sarakanku yanda aka yi aka salwantar da rayuwakan wadannan dakaru, ka basu labari ni ne Yarima Zaiyan daya daga cikin dakarun cikin birnin Baitul Haural ina so ka sanar dasu cewa guguwar bala'i tana daf da isarsu kuma duk irin shirin da suke tunanin za su yi a kanmu mun riga mun gama da ku, fatanmu mu hadu a fili daga mu gidaddabaku in har ba zaku bi TURBAR GASKIYA BA. Koda Yarima Zaiyan ya gaba sanar da Sadauki Askam wannan sako sai ya juya da niyar ya yi gaba ya barsu a nan da Gimbiya Lushmaira. Nan take gimbiya Lushmaira ita ma ta yi gaba batare da damuwa da shi ba. Yana tafiya kawai ya ga ta zo ta wuce shi ranta kuma a басе bata ko kallonsa, ga jaririn Zakinta a hannu. Koda Yarima Zaiyan ya dubeta sai ya yi sauri ya ya sha kanta, ita ma ta tsaya su ka yi 13 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI cirko cirko suna kallon juna na tsawan lokaci a farko kallon kurillar da sukewa junansu, basu san a irin matsayin da suke ba, domin kuwa kowannensu wani tunanin ya tafi na daban. Yarima Zaiyan ya dawo haiyacinsa ya yi saurin dubanta kamar bai shiga wani hali na tsawon lokacin da ya yi yana dubanta ba, ya се cikin kakkarfar murya kamar yana doka mata tsawa. Take ita ma ta dawo haiyacinta ta dube shi da shakka, tana saurarensa. "Yake wannan karamar yarinyar mai shirin zama jaruma, hakika a yanzu na tabbatar da cewar kin yi kokarin da idanuwanki za su iya jure ganin irin gagarumin gumurzun da zamu kwafsa tsakaninmu da makiyanmu, tabbas, bana da haufi ba zaki tsorota ba a yayin da idanuwanki suke kallon wannan gumurzu, sakamakon wannan bajintar da kike na dauko jariririyar dabba." Yana zuwa nan a cikin zancensa sai ya juya da niyar ya wuce gaba, da ganin haka sai Gimbiya Lushmaira ta dakatar da shi da cewa. "Kai kuma a yau ne na fara tunanin dinbin 14 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI shckaru da ka dauka kana kowan yaki, duka ka yi su nc a banza, domin kuwa ka bani mamaki da har kake fada na shammata, duk wani jarumi mai ji da tumbatsarsa jarumtarsa, baya yaki da wanda bai shirya ba, dan haka akwai saura rina a gabanka." Tana zuwa nan a jawabinta sai ta cilla masa jaririn Zakin ta yi gaba cikin gudu kafin ya dawo daga mamaki kalamanta tuni ta yi nisa. Cikin sanyi jiki ya baro cikin dajin Shi kuwa Askam tuni ya dauke hanya yabi wata siririyar hanya wacce ta zagaya ce ya tura dawakan da matattun dakarun da suke kai Koda Gimbiya Lushmaira ta isa cikin tawagarsu ta yi sauri karasa inda sahunsu yake ta tarar da Shadilat a cikin sahu tana tafiya, koda Shadilat ta ganta sai mamaki ya rufeta har ta kasa yin hakuri ta kamo hannun gimbiya Lushmaira ta ce. "Ya ke 'yar uwata shin yaya a ka yi kika kamo a cikin wannan tafiya, da tuni na cire rai dake.?" Da jin haka sai Gimbiya Lushmaira ta yi murmushi tun daga lokacin da tafi kawo irin 15 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI gwaggwarmayar da ta yi da Zakunan zuwa lokacin da Yarima Zaiyan ya iso ya yi yaki da Dakaru sama da dubu goma da irin bajintar da ya yi, ta kuma dora irin yanda Yariman ya gwasalcta a cikin tafiyarta da kwazonta sannan ta karc da ita ma irin gwasale shin da ta yi, duk ta sanar da ita. Da jin wannan bayani sai Shadilat ta ce, "A gaskiya kin yi kokari kuma na yaba da irin kwazonki domin kuwa ban yi tsammanin samun nasararki ba, ni kuwa yanzu a hali da nake ciki na fara tsanar jarumtakata, kai in takai ce miki na saduda da duk wani kudiri nawa. Cikin tsananin mamaki Lushmaira ta dubi Shadilat ta ce. "Ke kuwa akan me yasa.?" Gimbiya Shadilat ta yi wani kayataccen murmushi ta dubi Gimbiya Lushmaira ta ce. "Kc kuwa mai kike tunanin zai saka ni a cikin irin wannan hali in ba soyayya ba, ya ke aminiyata ina so ki sani a cikin 'yar gajcriyar tafiyar da muke, sakamakon rashinki a tare da ni, sai Yarima ya ke zuwan min lokaci lokaci yana taya ni hira, a wannan lokaci ban yi aunc ba 16 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI tsananin soyayyarsa ta shiga cikin raina." Kafin Shadilat ta gama zuwa karshen maganarta gaban Gimbiya Lushmaira ya yanke ya fadı wani irin kishi ya turnukcta, da kyar ta iya kawar da damuwarta ta dubi Shadilat cikin nuna rashin damuwa ta ce. "Amma dai kc kuwa kin yi asara a kan soyayya ki zubar da irin burukanki tabbas na yi dana sanin kulla kawance dakc, domin kuwa a tafiyata bana son sakarci ni kuwa ban dauki soyayyar komai face sakarci in har zaki yi soyayya to babu shakka ke sakaryacс." Wannan magana ba Karami bakantawa Shadilat rai ya yi amma sai ta yi murmushi ta cс, "Ko da zaki rabu dani, ba zan ji takaici ba tun da dai ina tare da gwarzon namijin duniya kuma shugaba ga wannan tafiya ina so kuma ki yi sani, Yarima Zaiyan nc kadai zai iya yin nasara akan dukkanin kudirinki domin kuwa a yanzu a kaf cikin wannan nahiyar babu sadauki mai karfinsa da kwarjinsa dan haka kada ki taba tunanin kcсе zaki iya sokc daya idaniyar Maciyar Burukul Kursum, kuma shi ne zai zama gwarzon karni a cikin wannan gagarumin yaki da za a kwafsa, TURBAR GASKIYA--4 MADAKIN GINI tabbas idan ya zamo abin gabarki a yanzu zai zamo abin son ki a nan da wani dan lokaci mai zuwa, ina mai shawartarki da ki yi biyayya a garc shi domin ki samu saukin bakin cikin rugaza miki kudiri da zai yi. Koda gimbiya Lushmaira ta ji wannan ba tu sai ta fusata ta cire hannu daga rikon da Shadila ta yi mata ta bar gun cikin tsananin fushi, tana barin gun kuwa ta shiga wani sahu a na ci gaba da tafiya. A dai-dai wannan lokacin kuwa aka tsaya yin sallar Azahar, wannan damar ce ta sa Gimbiya Lushamaira ta samu guri ta zauna dukkanin abubuwan da Shadilat take sanar da ita nan take ya dinga dawo mata, wani tsananin kishinta ta ji, tabbas a yanayin jarumtakar da Yarima yake nunawa zai iya zamowa gwarzon karninmu dan haka abinda ya kamata ta yi shi ne ta ta yi kokarin da zata zamo itama-za a yabeta tana da masaniya ko da bata kai kokarinsa in har ta zamo masa na biyu to bai isa ya yi mata wani kuri ba, da wannan tunanin Gimbiya Lushmaira ta ta shi ta tafi ta yi alwala, sai dai lokacin da ta dawo daga yin tsarki sai ta 18 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI hango Shadilat da yarima Zaiyan suna hira har da kyalkyalewa da dariya, wannan abu ba karamin yi mata ciwo ya yi nan take wani tukokin kishi ya rufeta. Koda aka idar da sallah za'a ci abinci bata bari ta je inda Shadilat take ba saboda yanzu haushinta ma take ji, a haka aka ci gaba da tafiya. **** A can kuma san sanin su Sarki Madhan lokacin da suka iso bakin filin da za yi wannan yaki sai suka tsaya da tafiya nan take kuma aka kama kafa tantun domin a samu huccwa kafin su samu sako daga jama'ar Sarki Abu Zaiyan. Koda aka kammala da kafatuntunan su Sarki sai Sarki Madham Sarki Tarma da kuma Sarki Husaka suka kadaice a cikin nasu tantin da dubu da irin abubuwan da yake gabansu. Koda yin shiru na dan wani lokaci kowannensu yana tunanin abin da zai faru, sai Sarki madhan ya yi ajiyar zuciya ya dubi Sarakan gudu biyu ya се. "Ya ku Sarakai 'yan uwana yanzu ya kuke tunanin jama'armu da muka turo don yin 19 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI kwantan 6auna don su hallakar da wasu daga cikin jaruman Sarki Abu Zaiyan ta hanyar yi musu ruwan kibiyo. Da jin wannan ba tu sai Sarki Huzuka da Sarki Tarmas su ka ajiye zuciya a tare sannan suka tsai da kallon su ga Sarki Madham Sarki tarmas yа сс. "Lallai kam akwai abin duba a cikin tafiyar tasu dole muna bukatar mu san abin da ya faru ko sun samu nasara ko kuma basu samu ba domin mu yi yunkuri yin wani tunanin tun kafin su Sarki su iso wannan fili a fara yin yaki dasu." Shi kuma Sarki Husuka sai ya ce, "Wannan haka yake, amma kuma ta yaya kuke ganin zamu san samun nasararsu, tun da dai kun sani ba mu tura su dan su je su yi nasara su dawo ba, mun tabbatar da cewar konar bakin wake su kai, domin kuwa babu wanda zai sha a cikinsu, fatanmu dai su yi barma ko yaya take." Sarki Madhan cikin karfin gwiwa ya cc, "Babú ko kokwanto za su samu nasara abin da ya kamata yanzu mu yi shi ne mu kara nemo wata hanyar da zamu yi amfani da ita dan samun biyan bukatarmu." 20 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI e Kafin wani daga cikinsu ya yi wata magana sai Shugaban dakaru na birnin Sarki Husuka ya shigo cikin tanti cikin rissanawa ya cc.BIBWB "Ya shugabana Sadauki Askam ya iso cikin mawuyacin hali tare da gawarwakin duka dakarun da ya tafi da su.M ihs2 sbo isaKoda suka ji wannan ba tu sai dukkaninsu suka cika da firgici ainu, har sai da aka samu dan lokacin sannan suka dawo hayyacinsu, Sarki Husuka ya yi saurin duban Sadaukin Rauwal ya сe, "Ka koma ku duka ku saurari fitowarmu. Sannan ina so kafin nan ka tura Dan leken asiri dan gano mana a halin yanzu a ina abokan gabar mu suke." swogse Koda jin wannan ba tu sai Sadauki Bhan Rauwal ya yi sujjada ga Sarakan sannan ya fice. UR Fitarsa ke da wuya sai Sarki Tarmas ya cc, "Tirkashi lallai sai mun yi da gaske domin kuwa jama'ar nan sun gano mu, kuma ba za su tabа yarda da duk wani shirin da za mu zo mu su da shi ba domin kuwa za su cc yaudara cc, kuma sanin kanku ne gaba da gaba da su ba karamin ta'adi za su yi mana domin Kasar Baitul Haural sun kware wajen iya yaki mamaya a duk duniya 21 TURBAR GASKIYA --4 A-AY MADAKIN GIN duk wanda zai yi gaba da gaba da su a fafataa filin daga babu shakka sai sun sha jininsa sai sun samu nasara akan ku, don haka yanzu sauya shir ya zama dole, mai kuke tunani wata shawara za ku zo mana da ita?" Koda Sarki Husaka da Sarki Madhan suka ji wannan jawabai na Sarki Tarmas sai dukkaninsu suka yi shiru na rabin lokaci. Daga R bisani Sarki Madham ya ce "Ai kuwa in haka ne tusa ta Karewa budari domin kuwa ni ban ga ta yanda za a yi mu samu nasara akan Sarki Abu Zaiyan ba in har ya zama dole yin gaba da gaba da su babu nasara. AATey nild s Bisir Da jin haka sai Sarki Husuka ya yi saur dagowa ya cc, "Bai kamata mu dinga sagewa kanmu gwiwa ba, kamata ya yi mu samu hanya mafi dacewa damu domin yin gaba da gaba da su koda za'a samu nakasu. A yanzu a cikin tafiyarmu muna da manyan Dakaru da ko a duniya za a sasu a cikin sahun manyan dakarum duniya, abinda ya kamata da a yi shi ne, a yanzu takc mu jarraba tura dan sako da mun tabbatar da i sowar su mu shailanta musu cewa za'a yi yaki amma ba na mamaya ba, za a yi yaki irin :22 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI yakin na gasa, ma'ana jarumi da jarumi, ni na tabbata idan suka aminta da haka to babu shakka za mu iya yi musu a sarar manyan dakarunsu." Da Sarki Husaka ya zo nan a cikin batunsa sai dukkaninsu suka yi shiru na tsawon lokaci kana suka dubi juna. Sarki Madham "Ai kuwa in har za su amince da wannan ni kaina ina kallon samun nasara amma kuma amincewarsu shi ne badakalar." Da jin haka sai Sarki Husaka ya сc, "Ai sai mun jarraba, kumaishi mai nema ai yana tare da samu." Nan take su ka yi na'am da wannan ba tu suka nemo Sadauki Rauwal ya shigo ya sanar dasu gabatowar rundunonin kasar Baitul Haural har sun kafa tantuna sun fara fito da kayan makamansu. Koda suka gama jin wannan batu sai suka sanar da shi sakon a sanar da dan aiki ya je zuwa ga sansaninsu domin isar da sakon da suka tanadar musu. Nan take ya karbi sakon ya bayar aka kai ba dauki tsawan rabin sa'a ba dan aikin ya dawo. 23 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI Cikin girmamawa ya mikawa Sarki Husaka Sarki Husaka ya mikawa Madham nan take sai Sarki Madhan ya warwareta ya fara karantawa suka kasa kunnc cikin doki sun jin abinda yake kushe a ciki Zuwa ga azzaluman Sarakai marasa son gaskiya ba su bawa Turbawa gaskiya baya, hakika, tabbas ko yanzu mun gano cewa tsoro ne yake bibiyarku har yasa kuke neman sassauci daga irin azabobin da za ku riska, ina son ku sani babu tudun da a ba hawansa ake ba, abinda zai hana kasar Baitul Haural su sassaraku su mai da jininku abin shan Kasa, shi ne karbar addinin mu na gaskiya, wato addininmu, ina son ku yi sani mun yarda da dükkan irin zabin yaki da zaku zo mana da shi, sai dai ina so ku sani duk wanda kuka zaba ba za a daina yinsa har sai an ga wanda ya ci nasara. Daga Sarki Abu Zaiyan dodon kafurai. koda ya zo nan a cikin karatunsa sai su duka suka dubi juna daga bisani kuma sai suka kece da wata shu'umar dariya mai firgita mai saurarc, koda kammala wannan dariya sai suka fito suka sa a ka kira manyan jarumin na kowace 24 TURBAR GASKIYA --4 MADAKIN GINI kasa daga kowanc

Chapter 1 of 3