Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 3
biyu suna kwance, uwarsa tana nesa da su tana sharar barci. Koda gimbiya Lushmaira ta ga wannan al'amari sai farin cikin ya cika mata zuciya ainu nan take ta yi farin ciki ta tabbatar da cewa zata yi abinda Yarima ya umarceta, muddin kuwa ta samu nasara, to zata hada shi da gagarumi aikin da ba zai iya ba. Domin ta haka ne zata nuna duniya cewar ita jaruma ce, kuma ta haka ne karfin da yake takama da shi, zai dusashe a cikin birninsu. Koda yin wannan tunanin sai ta zura hannu ta dauki daya daga cikin jariran zakunan, a cikin sanda. Amma me ta na dago kai ta hango Namjin Zakin nan ya na dawowa da cikin matsanancin gudu. Ganin haka yasa Lushmaira yunkurin mikewa da sauri ta falfala da gudu tana rike da wannan jaririn Zakin. Zakin ya kurma wani uban ihu mai tsananin firgici ya bi bayanta. Ita kanta 60 TURABAR GASKIYA 3 APМАDAKI Gimbiya bata san tana da irin wannan gudun da takeiyi ba, sai dai duk irin gudun da itake Zakinınan ya ninka nata domin sau tari yaná kamota saita zille ta sauya hanyal na нег 16 ms Warnan (alamari yariyin mutu kar tayar da hankalire Lushmairagdomin Zakin namya kuntäta inga i shiogajiyansta farassarkartasta sedudustana ganin ba zatuliya samun hasara ba. ilsy malaiseligist nsasnKoda ta fara layrjuwa na dibarta sai ta dake ta di igabal da gudun tañarrike da jaririn Zakin, a hannuntasy sbug issdol nimob syset smul Av hakahar tlisol indainsukanyada sansaninnaslokaci hankulintasba Rararhinta shìyal yi da ganin yanda gurin yasyi shira ba kowa da alamar sun ji ma da yin gabastana tsaye cikin tsoro da fargaba Zakin yakara so fitinıgurin ayana gurmanins hiskansanyaugaji likes su kø yi gaba da gabasdarita bab halin gup sq kdub avea elim smuk st នigm ainswOimbiyduLushmairaz tarcird dankwdlin kantwdagd sauti faures Rarari jaririn Zakin sannan ta yi zafinohamanpe daurerijshisrda jikin swatatsiririyer sbashlyawol in2 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI Aikuwa kafin ta kara wani Yunkuri Zakin nan ya yi sufa kanta da niyar ya turmusheta, amma sai ta azama ta bar gun ta sauka akan kasa, gurin ya'cika da kura. Da ganin haka sai ta ja daga kamar yanda shima ya dago yana fuskantarta da Kara damara. A wannan lokaci sai ita ta nufeshi cikin fushi zuciya suka kauri da hargitsatsten yaki. Gimbiya Lushmaira ta yi danasan kaiwa wannan Zakin bara a karon farko kai tsaye domin lokaci guda ya yagar mata fatar bayanta gurin ya kwalane ya yi fari ya kuma saka hakuransa akan kafarta yana neman ya cisgeta, da kyar Lushmaira ta iya kwace kanta. Ba tare da ya jira ta samu sukuni ba zakin nan ya kara nufarta da niyar ya turmesheta amma sai ta yi ta 'yan maza ta murgina ta kuma mike tsaye duk da jini na zuba daga jikinsa sai ta dunkule hannuwanta cikin karfin halin ta tsaya kan Kafafuwanta tana jiran isowar Zakin. Shi kuwa sai ya saka kafarsa a kasa 62 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI gami da tona kasa ya/yi kuka mai cikc da amon ya yi kanta koda ya iso gare sai ta daddage ta kai masa naushi a fuska Ta yi kuwa sa'ar samunsa a idonsa nan take sai ya kauri da wani hargitsantsan ihu mara dadin ji. UCAH UM Lokacin da ya kife kasa kafin ya kara samun wani karfin halin ta sauri juya da niyar daukar jaririn zakin nan da ta daure shi. KP Abinda ta gani shi ya yi mutukar razanata ta ji gabanta ya yanke ya fadi ba komai ta gani face, uwar Zakin tana shinshinar jikin dan. Wani hargitsantsan kuka ta ji, a bayan tana waigawa taga daya Zakin ya mike ya yo kanta. WANI IRIN GAGARUMIN YAКІ ZA'A KWAFSA TSAKANIN GUNGIYAR MUSULUNCI DA TA KAFURCI. WANE IRIN GUMURZU SADAUKI ZAIYAN ZA SU KWAFSA TSAKANINSU DA MASU KIBIYO DA SUKA BOYE A CIKIN CIYAYI 63 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI INA LABARIN MACIJIYA BURUKUL KURSUM. YAYA GIMBIYA LUSHMAIRA ZATA KARE DA WADANNAN ZAKUNAN. MU HADU A CIKIN LITTAFI NA HUDU GA MAI SON JIN CI GABAN WANNAN LABARI NAKU HAR KULLUM ADBUL'AZIZ SANI MADAKIN GINI 64 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI KADAN DAGA BA TSIRA A wani zamani can baya lokacin jahiliya kimanin shkaru dubu biyu kafin daukakar birnin Misra an yi wata babbar daula da ta kunshi manya birane guda uku. Birni na farko ana kiransa da suna Darul Husuk, na biyu kuma Baitul Lazima na ku kuwa shi ne Nurul Amsar. Gaba daya wadannan birane uku suna da girman kasa, arzikin noma da kasuwanci amma kuma suna cikin wata babbar masifa ta rashin zaman lafiya saboda ko yaushe acikin yake-yake suke, ga yawan kawo hari na 'yan fashin, an rasa sarki guda daya wanda zai ia kare Kasarsa da jama'arsa daga wannan masifa saboda mutanen kowane birni basu da adalci da tausayi, rayuwa ake yi kawai irin ta dabbobi. Wanda duk yafi karfin wani zai iya kashe shi, ko ya yi masa fin karfi ya 65 TURABAR GASKIYA-3 kwace masa gida, mata da gona. MADAKI Bisa wannan dalili ne mutanen wannan daula suka fara kokarin yin hijira domin su gudu daga nahiyar gaba daya, amma sai gudun nasu ya zamo na banza, tunda basa samun tsira saboda a kokarin guduwa ne kuma suka rinka haduwa da masifu ta ajalinsu. Asararar dukiyoyinsu da kuma iyalansu. Nan fa rayuwa ta yi tsananin mutuka a cikin wannan daula ga shi dare da rana kasashen a cikin yake yake suke, a koyaushe za'a iya kawo har, idan ma mutum a cikin daji yake rayuwarsa kamar ta kiyashi take. Sarkin dake mulkin a birnin Nurul Amsar shi ne mafi adalci a cikin sarakunan ukun amma kuma ya tsufa ainun baya iya yin komai kuma ciwo ya ci karfinsa, yana da matar aure guda daya jal mai suna Lahira sai kuma da guda daya wani matashin saurayi dan shekara goma sha €99 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI takwas ana kiransa da suna Huzainu. Huzainu ya taso da gagarumar jarumtaka ta iya yaki da kuma kwarewa wajen iya farauta a daji, a rayuwar Hizanu babu abin da yake so sama da ganin ya kawo karshen rashin zaman lafiya a wannan daula tasu, amma sai yaga abin yafi karfinsa, domin a haka ake rayuwa a nahiyar tun kafin ma a haife iyayensa. Watarana da yammaci sai ciwo yai itsananin ga Sarki Saiham wato mahaifin Yarima Huzaini har ta kai cewa yana suma a wannan lokaci Huzainu da mahafiyarsa tare da dukkanin fadawan Sarki Saiham na zaune a gabansa suna ta faman shara kuka. Kwatsam sai aka ji Sarki Saiham ya bude baki ya ce, "Kowa ya fita ya barsu shi da 99 iyalinsa." Nan take kuwa fadawa da duk hadimai suka fice daga cikin dakin, aka bar Huzuinu da mahaifiyarsa, su biyu 67 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI kacal, duk da haka sai Sarki ya dubi Huzainu ya ce ya rufe tagogin da kofofin. Cikin sauri Huzainu ya cika umarni sannan ya zo ya zauna daf da Sarkin suka kurawa juna idanu, suna masu zubar da hawaye: Sarki ya bude baki da kyar ya ce, "Ya kai dana ka yi sani cewa gaba dayan kasashen nan uku dake cikin wannan daula zasu rushe nan da cikar kwanaki kadan, zała zubar da jini mai yawan gaske za'a yi asarar miliyoyin rayuka da dukiya mai yawan gaske. Abinda nake so da kai shi ne ka dauki mahaifiyarka da sauran amintattun jama'ata ku sulale ku bar nahiyar nan gaba daya in ba haka ba kuwa gaba dayanku mutuwa za ku yi." Kodaujin wannan batu sai hankalin Yarima Huzainu da na mahaifiyarsa ya dugunzuma ainun Huzainu ya dbi Sarki yace, "Ya kai Abbana ina amfanin mu yi tagudun da babu tsira ka sani cewa 68 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI muna cikin mugun yanayi na gaba tsini baya siyaki, muna gidan bamu tsira ba haka ma muna dawa." Sarki ya yi tari har da aman jini sannan yace, "Ya kai dana na yarda da jarumtakarka da kuma sa'arka, lallai kada ka sare domin ina ji a jikina cewar zaka iya kubotar da kanka da kuma dukkan .masoyana י, DAGA MADAKIN GINI YANA NAN TAFE BA DA JIMAWA BA eZINA MASU YIWA MAKARANTA NA TUNI TA SABON LITTAFINA DA YA FITA MAI SUNA WASIKAR JINI. mTSARARREN LABARI NE DA AKA KWAFSA GAGARUMAR SOYAYY ALS DA HARGITSANTSEN YAKIE? ewind s CIN AMANA MUNAFURCI GAGARUMAR BAJINTA YANA NAN A KASUWA IN BAKA NEMA KA 69 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI NEMI SHI A KASUWA. YANA NAN A KASUWA Kadan daga KARAGAR MULKI A wani zaman can baya mai tsawo da ya shude a kasar Hindu an yi wani gawurtaccen Sarki wanda ya shahara akan karfin mulki da kuma karfin sihirin tsafi wanda masana da masu bincike suka tabbatar da cewa a wannan zamani babu wani matsafi da ya kaishe karfin sihiri a duk fadin duniya komai na jin dadin duniya Allah ya baiwa wannan Sarki wanda ake kira da suna Kanzal, face rashin haihuwa. A wajen mahaifinsu su tara ne kuma gaba dayansu maza ne babu mace ko daya Sarki Kanzal shi ne dan auta a gidan sarautar kuma shi Allah ya baiwa Sarautar. Lokacin da mahaifinsu ya kwanta ciwo sai gaba dayansu su taran kowa ya kwallafa ransa akan sarautar har ya zamana cewa suna ta kaiwa junansu har 70 TURABAR GASKIYA-3 MADAKI domin su hallaka junansu, bisa dole kowannensu ya nemo hayar dakaru na waje, domin tsare lafiyarsa, amma duk da haka sai da kowannensu ya sha bakar wahala ya kusan rasa rayuwarsa saboda mugun tanadin da sukewa juna. Wadannan 'yan uwa guda tara suna yin tsananin gaba, babu wanda yake son yaga wani a raye. Babu wanda yafi shan wahala acikin su sama da Sarki Kanzal domin awannan lokaci shi ne mafi kankanta a cikinsu. Sau uku ana sassarashi ayi masa dukan kawo wuka ana zaton ya mutu, kai akwai lokacin ma da aka daddaure shi tamau da igiya aka sashi a cikin buhu aka kulle buhun kuma aka jefashi a cikin teku amma bayan sati biyu sai ga shi ya dawo fada a raye duk jikinsa yasha dinki na saran takobi. Daga wannan rana ne Kanzal ya hada nasa inasa yabar Rasar ya 71 KATSIRK BOSTNESS ON TURABAR GASKIYA-3 MADAKI bazama a duniya neman sihirin tsafi, ba'a sake jin duriyar Kanzal ba sai bayan wata shida. A fada ya tarar da ana shirin yin gasa kala takawai a tsakanin 'yan uwansa domin a baiwa wanda ya lashe gasar karagar mulki nan take Kanzal ya ce, ai sai a kara gasar ta zama gudu tara tunda ga shi ya dawo. Nan fa mamaki ya turnuke gaba dayan jama'ar dake fadar aka kurawa Kanzala idanu bisa ganin kankambarsa da kuma gangancin da yake shirin yi na shiga wannan gasa. DAGA MADAKIN GINI YANA NAN TAFE. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 3 of 3