Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
famnin Sadaukantaka sai ya zamana Aufan shima aduk cikar birnin da batsewarsa babu wanda yake iya koda wasa jini dashi saboda gudun kada ya wahalar da kai face Ansaru ibin Tamkar, Ansaru Abokine ga Aufan wanda su dukan Suka koya horarwa daga wajen Sarki Muhaddud tun suna yara suka taso ta babu wani abu day a taba'shiga tsakaninsu koda wasa wanda zai sosa zuciyar dayansu da yake shi Ansaru ya taso ne daga cikin gidan maraya ne bashi da iyaye tun yana karami iyayensa suka rasa rayuwarsu, dan haka 27 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 komai Sarki idan zaiwa Arfan tare yake musu yana kaunar Ansaru kamar yanda yake Kaunar Arfan, Shi idan ubangiji idan ya kawo gyara babu ta inda baya bayyanar da hanyarsa dan daidaita tsakanin al’umma da shuwagabaninsa, Lokacin da Ansaru ya zama babban Sadauki acikin wannan masarauta ya zamana ceva shi da Arfan sun zama man yan zakuna aduk nahiyar wannan fasa baki daya, Sai yazamana Ansaru ya kasance cikin bakin cikin irn yanda sarki yake tafiyar da mulkinsa a duk ilimin day a koya daga gurarin malamai da yawa bai taba cin karo da inda Allah (S.W.T.) ya bawa wani bawansa dammar yin hukunci irin wanda wannan Sarki yake, Dan haka sai ya taff izuwa ga Sarki har cikin turakarsa ya sameshia zaune ya gaisheshi samaan ya dubi shi cikin ladabi da biyaya cikin murya atausashi ya ce “Ya abbana wata 28 Abdul’Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 muhimmiyar Magana ce na zo da ita gareka kuma ina son ka farbeta kuma kayi aiki da ita domin kaucewa fushin ubangiji da samun nutsuwa ga wannan addini namu na musulunci wanda shugabammu Annabi mohd yake jagoranta,” Koda jin wannan batu daga bakin Ansaru sai ran Sarki ya fara ăaci domin ya san cewar karshen zancen domin shi kansa yasan cewar tunda yaron ya fara neman illmi sai watarana yazo ma sa da zance makamancin haka, don haka cikin nuna ăacin rai ya dubi Ansaru yace “zan saurareka idan har maganarka baza ta zo daya da manyan malamai suka sha sanar da niba sai dai kuma zan gargadeka akan cewar idan har kasan wannan Magana tayi kamancece niya da im kalamansu to kayi gaggawar barin wannan guri ko kaiĢın takobina ta ratsa jini da tsokar ka alokacin da ba ka zaci haka ba” Tun tasuwar Anwaru ya kasance mutun mai tsananin taurin kai da nuna isa awajen da 29 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 aka ce wani ya sabawa mahaliccinsa ko waye sai ya gaya masa Magana koda zai rasa ransa dan haka sai yayi murmushi ya fara duban Sarki akaro na biyu, ya ce "yakai mahalfna umarnin Allah zan sanar da kai ba umarni ba kuma idan zan fadi umarnin Allah bana bufatar ace sai na tsira da rayuwata, tabbas koda zaka kasheni sai na sanar da kai" koda yazo nan azancensa bai yi aune ba sai jin hucin takobi yayi ta nufo kanshi da niyar za asare kanshi, cikin tsananin zafin nama ya rike kalfin takobin batare day a ko daga kai ya kale Sarki ba ya ci gaba da cewa "kabi turbar da ubangijimnu ya umarcemu da shuwagabannin su ladaftar da al'umarsu kana izaya da wuta face babu wanda yake wannan face Allah mahaliccimnu kana kasha rai aka aikin da ubangiji bai bamu umarnin kisa ba kana yanke hukunci akan musulmai wanda hakan zai sa dayawan kafurai su ji tsoron shiga cikin wannan addiniumuidan har ka sake ka mutu a 30 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 haka to na tabbata ba kai ba rahamar ubangiji ka daina ganin wannan yawan ibadun da kake yi zasu fisheka idan har akwai hakkin wani akanka dan haka ka tsayar da wannan dokokina naka dan ba na Allah bane,” cikin tsananin fusata Sarki ya kwarara wani uban iho ya sake takobin wanda jinin jikin Ansaru ya mai da ta ja ta rine da sauran gurin da jininsa yake kwarara. Ya nufi jikin bangon dakinsa ya dauko wata falleliyar takobi guda ya ja daga ya ce “Ganin isa yasa kake wannan dagiya agareni yau zan tabbatar maka da cewa toofana bai tafi da juramtata ba don haka ka rike takobin hamunka yanzu ni da kai gawar dayanmu ce zata fifa daga cikin wannan turaka idan kuwa ba haka sai na sa an kama an azabtar da kai mafi munin azaba waninka bai tafa gani ba” Koda Ansaru yaji wannan batu sai hawaye suka zubu daga idanuwansa jikinsa yayi sanyi ya sunkuyar da kansa kasa yana mai 31 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 sheshshekar yin kuka, Sarki na tsaye yana jiran yaga ya dauki wannan takobi sai yaga shi cikin wannan hali koda faruwar hakan sai shima sarki jikinsa yayi sanyi kuma ya kamu da tsananin mamaki ya dubi Ansaru cikin sanyin murya, y ace dashi “tun kana karamin ka taurin kai yake dawaniya da kai ya kai wannan da nawa banda abinka ina kai ina kawo min wamma bataccen zace ina so kayi sani shi ilimi ilimine a wani lokacin mutane suna fassara alkur ani a wata fassarar daban dan haka ka kiyaye na yafe ka ka tafi” Koda jin wannan zance na Sarki sai Ansaru ya yi taku bakwai acikin falon sarki wanda shi ne ya kaishi har izuwa bakin Kofar fita said a ya je wannan gurin saman ya juo ya duol sarki ya’ce “hakika kayi nisa da yin kira agareka zai zama bata lokaci dan haka ina son kasani daga wannan ran azan bar maka wannan gida naka na tafi can wani gurin inda zanci gaba da rayuwata cikin rainen muluncin da 32 Abdul'Aziz Sani Mifini TURBAR GASKIYA -2 yanda manzon shugabammu ya koyar. Amma ina mai sanar da kai daga bari na wannan kasa zuwa kwanaki ashirin masifa zata sauka acikin birininka wanda za a rasa hanya maganceta zai zamana idan baka aminta ta dadī rai ba zaka aminta ta wahala, sannan ina mai rukonka akan kada ka sanar da Aufan cewar munyi Magana da kai maka manciyar irin wanda mukayı yanzu da kai domin ni kaina da badan hurumin Allah da ka taĢa babu dalilin da zaisa nayi maka gardama har takai ranka ya Ģaci saboda bani da wani uba face kai kuma bani da wata uwa face kar. Koda yazo nan azancensa sai ya sa kai ya face idanuwansa na masu zubar hawaye Sarki Muhadud ya tsaya ya bishi da kallo cikin takaci nan take kunna sai wani tunanim ya fado masa koda yin wannan tunanim sai ya kira wani hadimansa yayi masa umanni da yake gidan sarkın yaki Asbasya sanar dashi cewa yana mai TURBAR GASKIYA - 2 S- AYDÎEAD ZABAU kirah gaggaya. SV umraðogufa nokinsm ibnay Nan take wannan hadimi ya tafi yaje ya sanar da. Sarkin yaki Asbaz kafın ma hadiman ya komangida tuni. Sarkin yakın ya iso cikin bin umarının Sarki koda zuyan sai saarki .vaja shizuwa cikin turakarsa suka kebance nan take ya shada, masa cevrar yana son duk yanda zasu kada su bar. Ansari ya bar wannan garin su je su kamashi su kaishib kurkuku .domin yana kyaptata zaton ya sanu matsala. Aikuwa kafın vanı vunkuri na sarkin yaki tuni Ansaru ya baci daga cikin birinin an rasa kuma ta inda yabi domin masu tesaron sofar birinin sunce basu sanshi yazo ya wuc ba koda faruwar wannan abu sai aka shiga cikin mamaki. Aulan ya shiga neman abokinsa Ansaru bar ya gali bal sanshi ba kuma da ya sanar da mahalfinsa sai ya ce ‘aishim memansa yake kuma ya shiga, yani hali na rashinsa dan haka sai aka koma nemansli 34 TURBAR GASKIYA -2 asirrance batare da an gano inda yake ba da wannan hali har akwa kwashe kwanaki goma sha takwas daga nan kuma sai Sarki ya zuba idanu ya sa aka zuba dakarun tsaron ako ina cikin wannan birnin ana mai tabbatar da tsaro amma kuwa dake cikin wannan birnin bai san dalllin da yasa aka sa wannan tsaro ba, dan Sarki ku Sarki yaki bai sanar dashi wannan dallli ba, Da dansa Arfan ya tambayeshi dallli sai yace akwai dalllin yin hakan idan abun ya bayyana zaka gani” da wannan koya ya samu kansa cikin shakkar zamansa ko ina acikin kasar. A haka kwanaki ashirin day a Ansaru ya furta cewa masifa zata fara kankama acikin wannan fasa, dan haka sai tsaron yafi na koyaushi kuma hankalin Sarki ya gaza kwanciya gaba daya rana har akayi sallar magriba babu abinda ya faru a wannan lokacin sarki ya fara ganin cewa kawai Ansaru ya fadi wannan maganane dan ya tsaoratar da ni dan 35 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 haka sai hankalinsa ya fara kwanciya. Misalin karfe goma na dare labari ya isarwa Sarki cewa anzo cikin garinsa duk masu gadin kofar shigowa an yafesu an fatattake wasu wasu kuma sun sha da kyar. Koda jin wannan batu sai hankalin sarki ya tashi zumbur ya mike daga kan gadonsa na mulki ya fito waje ya tsaya ya kuma umaree da akavo masa dakarun da suka sha kyar? Nan da nan aka gabato dasu gaban Sarki ya zuba musu idanu daga bisani sai ya dubi daya daga cikinsu yace “yakai wannan badakaren ko zaka iya sanar dani abinda ya faru daku a halin kuna zaune abakin kofar wannan bimi namu”? Badakaren ya daga kai garni da numfasawa yace “ranka ya dade kwarezan iya sanar da kai iya abinda ya faru danu a halinmu na shiga cikin wannan hali, muna zaune kamar yanda muka saba idan dare yayi mukan kuma wuta dan mu ji dimi haka kuma mura hiramu 36 Abdul’Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 tarc da kula da aiyukammu muna cikin hakan kwatsam sai muka ga wani mahayi bisa dokiya fito daga cikin gari fuskarsa arufe da wani jan mayafi hannunsa rife da wata sharbebiyar takobi koda yazu inda muke cikin manakimmu mu azatonmu ko wani dan aikine daga cikin gari kawai sai ya sauka daga kan dokinsa ya kuma rataye takobinsa ajikin dokinsa ya nufo mu cikin wata iriyar guguwar bala’I domin a yanda ya nufo mu mu a zatonmu bashi bane iska c eta biyo ta bayansa ta kawo mana hari sai kawai muka ji duka babu faukautawa cikin tsananin zafin nama saboda tsananin razana babu iya daukar makamanmu ba sai muka shiga kare kannu wasumnu kuma suka ruga suka tsallake katangu suka haure duk kuwa da cewar katangar wannan birnin tafi gaban mutun ya haureta amma sai gamu muna tsare kama Katanga wanda sukayi fokarin kare kansu kowa suna can sun samu raunika saboda azabar da suka sha awajen wannan mahayin 37 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 dokin daga karshe kuma ya gargadesu da cewar gobe idan ya dawo yaga dayasu to da takobi zai yakemu kuma sai ya kasha dukkaninmu, sun ce yana gama fadin hakan ya koma yah aye kan dokinsa ya dawo cikin wannan gari. Koda Sarki yaji wannan al’amari sai ya shiga cikin wani im hali na damuwa yayi shiru na dan tsawan lokaci daga bisa ni sai ya dago kai ya ce ya dubi Sarkin yakin Asbaz yace “gobe ka je ka zauna abakin wannan kofar birnin kaida jama’arka sannan kayi dabarar da zaka kamamin wannan mahayin dokin araye ba a mace ba.kazo dashi izuwa cikin wannan turakatawa da kaina zan hukantashi. Koda Sarkin yaki Asbaz yaji wannan sai yai gaisu ga Sarki ya kuma nufi kofar fita daga cikin gidan. Washe gari kowa alokacin da jama’a suka kasance cikin cin kasuwancinsu anata hada-hada kwatsam ba sai ganin wasu dawakai 38 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 akai içında hudu başım sıhigo çıktıp kasısına acıkın masi faffan gudul hannayensu dauke da takobil tsisrarakası tsaye şaisuk aşıtılm rup fuya Sarkın garin suka fara sarı da kıyap shağıya warda dama hayli içuda ne duk asısa Mahaddad mezamdaman şuka fashibla yin ısıklı dam kankanlı lokacı kasıvar ise rude haakulan mutang sya adıgun zuma vakalı ırılfa ıgı ile güle ganlı da iface iface, safin kacer kıyabon bu tip koninko varındake akaguvar şain sya damın nahayan guda hudu disa davakala apa sıklı vanı tanırabunersa rağ wasu Dakarı yaş sama dasvur arba in hisa davakal olumu fin sıklı kasıwar asuk vaned mile eşeb eosd suluz iso Koda wadaman mahayene sıkısına wadaman Dakarı sais uldu kasıka saya kuma suka gyararı ıtkony takobban su sunar içine wadaman dakaru koda isuvyav dakarın sai suka mufo su idavi diyarı su vs Kçası ve ikisi tsananın fusata dayal de gasetkin Mabaşını yıl fitar bürgü cikini su cikin matşapanesi etkin 39 İnteminde İnsanlık Adı: Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 tamkar guguwa ya fara ragargazassu, idan kaga yanda yake fada dasu kai kace basu hororwa yake domin baya bari ya samu su kalfin takobinsa sai dai kotar takobinsa baya bugunsu a makasa sai dai dai duk fuskokinsu sun wulakanta domin yayi musu munanan rauninka duk yawansu sai suka zama na banza domin dukkaninsu sai sukai wanwar a kasa daga mai dafe kunci sai mai dafe kogu sai mai dafe kai ko rife hannu, koda gama yi musu wannan aika aika sai ya zaburi dokinsa saura suka rufa masa baya cikin tashin fora suka bar gurin dukkaninsu fukokinsu arufe suke da jan mayafi bat suka face daga cikin birnin aka nemesu sama ko kasa aka rasa Alokacin da Sarki yazo ya ga barnar da akayi masa sai hankalinsa ya dugunzuma ainun har wata kwalla ta fito masa daga cikinidanuwansa, a wannan lokaci sai ga dansa Arfan tare da hadimasa a baya suma sun shigo cikin kasuwar, cike da bakin cikin faruwar 40 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 wannan al’amari, Arfan yana zuwa gaba mahaifinsa sai yaga wannan kwalla da take duga daga idanun mahaifinsa nan da nan hankalinsa ya tashi ya dubi mahaifinsa yace “ya abbana ya kake zargi da yin wannan mummunan aiki ga dukiyarka wa kake zargi da barnatar da wasu daga cikin dakarun ka, lallai nayi imani da Allah day a halicceni idan kayi mini izinin neman wannan la’antaccen makiyan naka sai na kamo maka shi har gabanka aduk irin yanayin da kake muradi ya mhaifina kayi mini lamuni daga wannan sa’ili na tafi izuwa neman wannan faskantaccen bawanka ko amace ko araye, Sarki Muhadda ya daga da kai ya dubi dan nasa kana ya sunkuyar da kansa fasa, tabbas yasan cewa yarima Arfan zai iya duk yanda zai yi ya gano wanda yake yin wannan aika aikar amma sai dai da ranar da yaga cewar amininsa ne kuma shakikinsane da yin wannan dan yan aiki to ya tabbata ba zai iya kama su 41 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 ba kuma koda ya gano shi to babu makawa rabuwarsu da dan nasa ya zo domin Ansaru yana da huijujin da zaiyi amfani dasu dan yajenye dansa yabi shi su hada kai domin sanin cewa shakuwar da ke tsakanin Arfan da Ansaru bata tsakanin sa dashi koda ma akwai haka azcuiyarsa yasan cewar dan nasa ma yana adawa da im mulkin da yake gudanarwa akasarsa na tilastawa da yin dole ga bin addinin musulunci wanda tun shekaru masu yawa malamai masu ilimin suke son ganin sun kure wannan barna daga kasar sa amma sun kasa, dan haka sai ya kara dagowa akaro na biyu ya dubi Arfan yace “Ka kwantar da hankalinka ya kai dana abin muradina ba kada ka damu kanka da wannan aikin kafi karfinsa bazai yiwu na saka acikinsa ba tunda ba yaki bane da zamu tunkari rundunar mayaka miliyan dubu dan haka ka kwantar da hankalinka Sarki yaki ya zuba matakan tsaro dan binki tamana wadanda suke 42 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 mana mummunan ta addanci, Koda Sarki yazo na azancensa sai yarima Arfan ya dago ya dubi sarki cikin alamun gamsuwa kana y ace “ ya abbana ya maganar binkicin da akiyi gami da fata dan uwa Ansaru sanin kankane idan har rayuwa taa ci gaba da tafiya batare da Ansaru akusa dani ba tabbas zan iya rasa rayuwata dan haka ina son ka bar ni nayi tattaki izuwa makobtaka wannan yanki dan gano inda yake, Koda Sarki yaji wannan batu daga bakin dan sa sai yayi tunanim mai zurfi daga bisani ya dago kai ya ce nayi maka izini ka tafi har tsawan kwanaki goma neman Dan uwanka Arsaru kuma ka tafi nan da kwanaki uku masu zuwa, ba wani tunanim sarki yayi bay a bar yarima ya tafi neman Arsaru said an kawai yasan cewa Ansaru yana cikin kasar nan yayi hakane domin yarima yayi nesa dashi dan gudun kada watarana Arfan su hadu da dan uwan nasa tabbas duk alokacin da suka hadu 43 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 sai ya shaidashi musamman idan suka gaba da gaba da fara yin Artabu wanda kuma indai Arfan yana cikin birnin wataraha zai je kai dauki ga gurin da yaji sanarwar Ansaru ya kai farmaki dan haka yayi wannan dabara yasan cewar kafin cikin kwanaki goma sha uku sai an zo ma da Ansaru” Da wannan Sarki ya koma gida tare da zugarsa shi ma Yarima ya tafi gida cikin takaicin wannan mummunan abinda yake faruwa amma sai ya bari azuciyarsa kafin ya bar birninsu sai ya fara dan yin bincike akan wannan lamari. Washe gari tun sassafe labara yaje wa Sarki cewar an sace wani babban limamin garin saman an rushe wani gidan gonarsa gaba daya tare da tafiya da amfanin gidan gonar duka, samman awannan karan ansanar das hi cewar wadanda sukayi wannan barnar suna da yawan gasket dan akalla zasu kai sama da mutun arba’in saman kuma suna rike da tutar 44 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 musulunci a hamunsu basa kisa basa taba kayan kowa face kayan da wannan masarauta ta tanadar. Lokacin da Sarki Muhadud yaji wannan batu sai da yayi shiru na wasu lukuta saman ya dawo daga duniyar tunaninsa ya dubi dakarun da suka kawo masa wannan labara y ace “ku je ku sanar da Sarki yaki Asbaz ina nemanshi yanzu kuma ya sameni anan fada kafin na tafi cikin gida ya kuma waigawa gefensa ya ce da Wazirinsa da galidima koma idan da wanda yake da uzuri yanzu ya kamata ace yaje yayi domin dole zamuyi zama na musamman mu hudu galadima waziri tare da ni Da Sarkin yaki, Koda suka ji wannan sai suka jinjina atare suka ce da sarki babu wani uziri da muke dashi ayanzu face wanda zai tabbata anan dan haka aje akera Sarkin yakin muna nan muna jira. Suna nan zaman jiran Sarkin yaki sai ga 45 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 Badakaren da Sarkin ya aika tare da wasu manyan yara Sarkin yaki sun s shigo cikin fadar hankalinsu tashe, Koda isowarsu sai suka zube suka bada gaisuwa ga Sarki suka kuma mike zaune daya daga cikinsu kamar yayi kuka saboda tsabar takaici ya dubi sarki yace “ya shugabana kayi sani cewa ayanzu haka Sarki yaki kamu san inda yake domin a dasu da safiyar yau munazaune a bakin fofar wannan gari da tabbatar da tsaro fofar shigowa cikin wannan birnin sai ga mahaya dawakai daga cikin garin nan fuskokinsu arufe babu inda kake gani ajikinsu face idanuwansu sun kai kimanin arba ‘in da doriya, koda muka gansu duk sai muka tabbatar da cewar wadannan makiya namu ne wanda suke ta fama barnatar mana da dukiyoyinmu suka kawo mana farmaki. Koda shugabammu sarkin yaki yaga wannan abu sai ya zare takobi shi kadai ya kuma fifo gabammu ya tsaya, bisa mamakinmu 46 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 sai wani daga cikinwadan nan mahaya shima ya fito daga cikinsu ya shiga gabansu ya tsaya kekam, tamkar gunki yana ruke da takobi wannan abu shi ya fusata Sarikin yaki yayi gumaninsa na mazaje yace da wannan mahayin, Kayi gagganci babban da ka baiyana agabana ayanzu domin na tabbata duk burin da kake dauke dashi daga wannan rana yak au domin a yanzu ne zan yafe ka kai da sauran mabyanka kuma na tusa kiyarka izuwa gidan Sarki dan cikin umarninsa” Koda Sarkin Yaki yazo nan azancensa sai wannan mahayin dokin ya tuntsire da dariya, daga bisa kuma ya turbune fuska yace “daga yaune zan cika kaso biyu na daga cikin abinda na sa agaba na maid a baki daya jarumar garin nan su zami suna tare da ni kuma babu gudu babu ja da baya tun da ayanzu nayi nasara mallakar jarumai sama da arba’in acikin wannan tafiya tawa tabbas a yau zan tafi da kai 47 Abdul’Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 bisa kafadata bayan na sagarmaka da duk wata mamaro saman na tafi da kai, Na tabbata daga wannan rana kai ma zaka zama makiyin sarki kamar yadda ‘yan dukkanin wadanan mutane suka zama makiyansa badan kuma basa sanshi ba sai dan kawai rikon na addinin gaskiya da son abi hanya gaskiya a acikin wannan birnin’’. Koda yazo nan azancensa sai Sarki yaki yayi kururuwa yayi kan wannan mahayin cikin tsannanin fusata nan suka hau sara da suka babu kakkautawa nan muka zuba musu idanu muna kallo wannan artabun wanda yasa muka manta da cewar wannan fa makiyane ga sarki wanda kuma ake nema dan ayi masa hukunci sai muka shiga kauyenci ganin irn yanda yake yaki tamkar jarumi da yafi ko wane jarumi jarumta aduniya duk da cewar Sarkin yaki ya tbuka abin azo agani sai ya zamana ya zama rago domin yanda wannan mahayi yake yakarsa kai kace yana yaki ne da dabbar ta 48 Abdul’Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 yakc son yaga ta samu saman ya dauketa ya yanka ta said a ya zamana ya daga Sarkin yaki sau uku yana bugawa da fasa kuma wani abin mamaki tun da aka fara fadan sai ya ajye tabkobinsa, da aka dauke dakika goma ana wannan fadan bayan Sarkin yaki yasha kayi sai uku sai muka yunkura domin mu shiga mu kwace sarkin yaki domin ya galabaita ainun, sai saurn wadannan dakarun suka rufar mana babu ji babu gani suna duka itakaice maka wadannan mahayan basu bar wannan guriba har sai suka ga mun gudu da kafarmu wasu kuma daga cikinmu suka kamasu suka tafi dasu acikinsu hard a Sarkin yaki wanda ya kasance akan kafadar wannan shugaban mahayan mai rufaffiyar fuska. Koda wannan mahayin yazo nan labarinsa sai sarkin Muhaddun yayi wani im iho mai frigitarwa hankalin gaba daya mutanan da suke gurin ya tashi ainun daga nan kuma sai Sarki ya dubi wadanan dakaru yayi musu 49 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 umarni dasu tashi su tafi kuma su sanar da kowa kada wanda ya zo fada a halin yanzu suka tashi dan bin umarninsa suka bar wannan guri koda suka tashi sai ya maida kansa ga Waziri da kuma galadima yace “tashin hankali da gaskie ya tunkaro wannan fasa tamu kuma duk halin da muke cikin a yanzu kun ji dalilinsa ayanzu sai dai ina so na fara muku baya ni akan wanda yake mana wannan mugun ta amacin wanda ba kowa bane face Sadauki Ansaru wanda kafin lokacin sai da ya sanar dari cewar idan har ban janye wannan munanan aiyuka da nake yi acikin kasata ba lallai sai masifa ta rufe mu mun rasa inda zamu tsira daga dukkan alamu haka ta fara bayyana tun gashi ya tafi da sarkin yaki kuma sanin kanku ne a yanzu idan ba Ansaru ba ko dana Arfan ko shi sarkin yaki Azbas kamu da vasu Sadaukai da ake shayinsu acikin wannan fasa domin ni yanzu tsufa yazo mini bani da wani kuzari d azan iya yaki dashi dan na tabbata 50 Abdul'Aziz Sani M/Gini TURBAR GASKIYA -2 Ansaru zai iya bani kunya wanda zai iya yaki dashi shi ne Arfan har ya iya samun nasara kanshi amma kuma bana son suyi gaba da gaba dan na tabbata idan ya jashi shima shi kenan sai dai mu hakura mubishi kamar yanda yake so muyi asara irin makodan dukiyar da kasar Assasumnufur suke bamu na tallafi wato kasar yahudawa wanda da wannan dukiyane kadai muka tara dukiyar da aduk wannan nahiyar babu wanda yake da mallakin koda kaso daya daga cikin kasu

Chapter 2 of 3