Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 2
ina zuwa najefa jakata akan kushin nayi dogon nunfashi dafadawa kan kushin kawai tunani nake ina mafita danna tabbata wannan cikin nawane kuma gashi yace bazaibarta tafitaba harsai taga yame cikin waye balle muyanke shawarar zubarwa nakasa zama namike saitunani nake maganan matatace yadakatar dani daga tunanin danake danajita a uwan daki tana cewa khadija fito waje biyoni falo nai sauri nazauna tana fitowa muka hada ido tace sannu dazuwa yaushe kashigo banji sallamarkaba nace wallahi yanzu nashigo tace amma lafiya kuwa dannaga kamar dadamuwa afiskarka nace mata bakomai namike nashiga ciki dankarta dameni sai tabiyoni swerthert meke faruwane nace maki bakomai banjin dadin jikinane wanka zanyi takuramin ido naje nacire kaya nashiga bafu rum amma nakasa wanka kawai tunani nake meze faru idan samir yasan nine naci amanar sa dawani ido zankalla mutanen unguwa tayaya zangansar dasu sufahinceni balefina bane matata taji shiru babu alamar fitowana abandaki gashi har magariba yayi tazo takwan kwasa dafadin swerthert lafiya nace kalau ganinan fitowa nawatsa ruwa nafito bayan karfe takwas naji ana kwankwasa kofata naje nabude naga samir ne atsaye saida gabata tabuga naji kamar anbugamun hanma akai nayi shiru ina kallonsa yace amir wata magana nakeso muyi nace to nafito muka nufi farfadan gida muka zauna yace amir nayanke shawarar sakar safina ammafa wallahi bazan saketaba har sainasan waye mecikin datake dauke dashi dan taki tagaya mun nace samir tunda kasan wannan cikin banaka bane kuma kayi kayi tagayama nawaye taki kawai kasaketa taje jan takarata tayaudari kanta yace haba amir aisai nasan mai wannan cikin sannan zansaketa nace to idan kasan me wannan cikin mezaka masa yace idan mubiyone zan iya kashesa kafin mutane suzo nimai kudine zan iya anfani dakudina kozasu kari dangannin bayan wanda yamun wannan yaika yaika sainaji gabana yafadi dum dum harso uku nafara gumi kafafuna narawa dabadun zaune nakeba zan iya fadiwa amma haka nayi karfin hali narike kaina dana natsu sai nace samir kasakawa zuciyarka ruwan sanyi kada kazo ka aikata abin dazaizo yana damunka kada kace bana tayaka bakin ciki kokuma abin baidameniba a a wallahi nakasa natsuwa tundazu dakagayamun wannan maganan amma kayi hakuri a sannu gaskiya zata fito yace amir nagode nikuma saifadi nake azuciyata dakasan wanda kakema godiya dako hanya bazakaso kusake hadawaba yace to amir zanshiga daki muka nufi dakunanmu nakasa barci gashi samir yace koda dukiyarsa zata kari saiyaga bayan wanda yayiwa matarsa ciki bayan sati daya matar samir safina tagudu daga gida aka nimeta aka rasa harkwana uku kuma kullun sai anbuga waya gidansu ace batazoba hankalin samir yatashi dan kada taje tazubar dacikin haka muka dunguma nimanta hardani amma kullun yanda mukafita haka muke dawowa nikuma hakan tamun dadi bayan kwana hudu dagudunta wata rana ina zaune akan motata sainaji wayata tana kara naciro naduba naga basuna kamar karna daga saidai nadaga ina dagawa muryar mace naji kamar haka hello amir safinace naji gabana yabuga bansan sanda na duro akan motataba tace amir kana inane yanzu nace nadan fitane tace to muhadu a bakin titin sabon kwatas dasauri nashiga motata najata nanufi inda take na isketa nadauketa muna tafiya tace amir yanzu menene mafita nace kawai azubar safina tace tab akwai matsala wallahi tsoro nakeji karnamutu nace haba safina wani irin mutuwa mata nawa suka zubar daciki kuma basu mutuba tace to yanzu ina zaka kaini nace hotel mana muka nufi hotel naje muka kama daki nace kinga hotel dinga abayan gari yake anan za azubar maki dacikin nakira docter dama yasaba mana aiki ko agida yana zuwa yaganta yace wannan bamatar amininka bane nace masa shiiiiiiiiiiii/ muhadu akashina goma10 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 2 of 2