Reading JUYIN KWAƊO BOOK 1 Chapter 4 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

/>


turowa.

“Aki



waɗannan



fa?



Ko



tsofi ne?”

Ta



tambaya



da



ɗan

ƙarfi,

dan ta



ji



ya



kunna



ruwa,



alamun



wanka



zai



yi.

“Satin



da



ya



wuce



aka



aiko



da



su!”

Shi



ma



ya



bata



amsa



daga



cikin



bayin, Gulzar



ta



buɗe



ɗaya



daga



ciki,



sannan ta



fara



karantawa a



bayya



ne.

“Zuwa



ga



kyakkyawan



tauraron



wasan



fencing da



babu



kamarsa



a



MK



fencing



acadamy.



Haƙiƙa



ka



iya



sarrafa



takobi



cikin ƙwarewa, kana



bawa



takobi



umarni



cikin



iko



da burgewa,



ka



haɗu



sosai



Arman!...”

Gulzar



ta



zaro



ido



tana

rufe



bakinta.

“Aki



ai



wanna



'yar



makarantarku



ce”

Tana



jiyowa



dariyarsa



a



cikin



bayin,



kafin



taji



ya

bata



amsa



da.

“Ba



ɗaliba



ba



ce,



malama



ce!”

Ita



ma



Gulzar



ɗin



kwashewa



ta



yi



da



dariya,



sannan ta



aje



wadda



ke



hannunta



ta



ɗauko



wata



ta



shiga



karantawa,



har



Armaan



ya



fito



daga



bathroom ɗin



sanye



cikin



blue



polo



shirt



da



baƙin



cargo



trouser.



Ya



tsaya



a



jikin



dressing



mirror



yana



busar



da



sumarsa



da



ya



jiƙa



yayin



wankan



da



ya



yi.

“Ke



dan



Allah



ki



aje



wannan



wasiƙun



da



ba



ƙarewa



suke



ba”

Gulzar



ta



kalle



shi



ta



cikin



madubin



da



yake



tsaye



a



gabansa, sannan



ta



aje



wasiƙun



agefe,



ta



saka



hannunta a



cikin



jakar,



ta



fito



da



tikitin Coca-cola



Arena



da



suka



siya



ɗazu.



Ta



karanta



tikitin,



sannan ta



kalli



Arman



tana



faɗin.

“Wai



yau Chris Brown ya



yi



live



performance



kuma



ka



je



amma ba



ka



faɗa



min



ba?”

Ta



tambaya

tana sauƙa



daga



kan



gadonsa,

Arman



ya



aje



dryer dake



hannunsa,



sannan



ya



juyo



ya



kalleta.

“To



ai



abin



ne



ya



zo



a



ƙurace!”

Gulzar



ta



iyo

kansa da



gudu



tana



faɗin.

“Ai



ka



iya



ɗaukan



abokanka



zuwa



wurin!



Ni



kuma



ka



barni



a



nan”

Shi

ma

gudun



ya



saka



ya



fice



daga



ɗakin,

tana biye



da



shi



har



zuwa



saman



gidan,



dake



ɗauke



da



sitting areas,



daku ma



runfunan



shaƙatawa.



Masu



aikin



gidan



kuma

ma



aikin



tsaftace



wurin,

Arman



ya



zauna



a



kan



kujera



yana



kallonta.

“Ki



yi



hakuri



mana



me



gashi”

Gulzar



da



take



a



fusace,



ta



sa



hannu



ta



mayar



da



gashinta



da ya



suƙo



mata kan



fuska



zuwa



baya



tana



huci, sannan



ta



zauna



kusa



da



shi



tana



ture



shi.

“Ni



dai

ka cuceni”

Ta



faɗa



tana



sake



ture



shi, hakan



ya



sa



glasses



ɗin



dake



idonsa



ya



faɗi



ƙasa,



duhu



ya



mamaye



sashin



ganinsa,



dan



daga



zarar



ya



rabu



da



glasses



ɗin



babu



abin



da



yake



gani



face



duhu.



Cak



ya



tsaya



yana



motsa



idonsa



da



babu



abin



da



yake



gani



da



shi,



hannunsa



ya



miƙa



kan



inda



yake zaune,



yana



laluben



glasses



ɗin



nasa,



dan



ko



tafin



hannunsa



ba



ya iya



gani, ita

ma Gulzar



ɗin



sai



a



lokacin



ta



lura



da



shi.

“Ya



Ilahi



ana



asfe



aki”



(Wayyo



Allahana



ka



yi



haƙuri



Yayana)

Ta



faɗa



tana



ɗaukan



glasses



ɗin



nasa



da



ya



faɗi



ƙasa,



ta



goge



shi



a



jikin



rigarta,



sannan ta



saka



masa



shi.



Glasses



ɗin



na



hawa



kan



fuskarsa



ya

fara gani,



sai



ya



raintse



idonsa,



sannan ya



buɗe.

“Mein



bahut



off-sori



hoon



bhradaar,



mein



iss



ka



matlab



nahin



tha...”

(Ka



yi



haƙuri



Yayana,



ba



da



niyya



na



maka



hakan



ba)

Ta



faɗi



cikin



harshen



Urdu



tana



dafa



kafaɗunsa,



sai



ya



riƙe



hannunta yana



girgiza



mata



kai.

“Ma



fi



shi, insi



halla



(Ba



komai



fa, ki



manta



kawai)”

Gulzar



ta



jinjina



kanta,



sannan ta



miƙa



hannu



ta



ɗauki

Hummus

daga



cikin



kayan



maƙulashen



dake



kan



teburin



kusa



da



su,



ta



miƙa



masa.

“Za



ka



ci?”

Ya



ɗan



yi



murmushi



yana



gyara



zaman



glasses



ɗinsa,



sannan



ya



karɓa



daga



hannunta, ita

ma



ta



ɗauki



wani



bowl



ɗin



suka



fara



ci



tare.

“Yau



mun



haɗu



da



Faisal



a



Coca-cola



Arena”

Arman



ya



faɗa



yana



kallonta, ita

ma sai



ta



kalle



shi



tana



gyara



zama.

“Ya



faɗa



maka



wani



abin



ko?...



Kuma



me ka



masa?”

Ta



jero



masa



tambayoyin, sai



ya

yi dariya



yana



shafa



sumarsa



dake



cikin



askin



curly



top,



dan



har



sauƙowa



take



kan



goshinsa.

“Ban



masa



komai



ba,



kuma



ban



ce

masa komai



ba,



Ivana



ma



da



ta



yi



ƙoƙarin



ce

masa wani



abin



hanata



na



yi”

Gulzar



ta



harare



shi.

“Shi



ya sa



gaba



ɗaya



ya



bi

ya rainaka,



ba



finka



ya



yi



a



haife



ba



amma



kullum



gainka



yake



kamar



ƙaninsa.



Ni



ba



za



ka



burgeni ba



sai



ka



yarda



ka karɓi



shugabancin

Alhadi.



Ba



ma



ni



kaɗai



ba



daga



lokacin



za



ka



bawa



kowa



na



ahalin



nan



mamaki”

Arman



ya



ɗaga



kansa



sama



yana



kallon



taurarin



dake



ko



ina



a



sararin



samaniya.

“Shugabancin



babban



kamfani



kamar

Alhadi Group of Companies ya



fi



ƙarfin



makaho



kamar



Arman,



bara



a



gefen



hanya



ita



ce



tafi



dacewa



da



shi!”

Gul

ta



ja



tsaki



tana



aje



bowl



ɗin



hannunta.

“Wannan ra'yin wasu mutane ne da ban, kuma idan har ka ci gaba da faɗin haka kana



nufin shugabancin ya



fi



dacewa



da



shashashan

mutum



kamar



Faisal?”

Armaan



ya



kalleta



yana



ɗage



kafaɗunsa.

“Ban



sani



ba!”

Gulzar ta

ɗauke



ka

tana



juya



idonta, kuma



idon



nata



bai



sauƙa



a



ko



ina



ba



sai



a



kan



saman



gidan



su



Faisal



dake ɗan



gaba



da



nasu.



Daga



nan



inda



suke



tana



iya



hango



Faisal



da



ƙanwarsa Sakina



zaune



a



saman



nasu



gidan,



masu



aikin



gidan



zaune



a



wurinsu



suna



musu



hidima.

“Kalli



can”

Arman



ya



kalli inda



take



kallo.

“Yanda



Sakina



take



ji



da



kanta



kai

kace ita



matar



sarkin



Dubai



ce.



Ko



a



makaranta



ba



ta



da



ƙawaye



sai



'ya'yan



masu



kuɗi.



Kullum



jin



kanta



take



kamar



wata



sarauniya,



tana



kashe



kuɗi



ta



yi



yanda



ranta



yake



so.



Shi



kuma



Faisal,

lalataccen



ɗan

da

babu



uban

da



zai yi



alfahari

da



shi,



a



ƙalla



'yan



matansa



sun



kai



sha



bakwai,



babu



hotel



ɗin



da bai

taɓa



zuwa



ba



a



Dubhai,



har



ɗaki



yake da



shi



a



Burj Khalifa,



yanda yake



wadaƙa



da



kuɗi



za



ka



ɗauka



cewa



babansa

ne



a



kan

kujerar



shugabancin Majmu'at Shirkat Alhadi, daga



an

taɓasu



za



su



ce



su



ne



Faisak (FAISAL AND SAKINA)!



Humm!



Abin



haushi”



Ta



ƙarashe



tana



mayar



da



gashinta



dake



kan



kafaɗunta



zuwa



bayanta,

Arman



ya



yi



dariya.

“Komai



lokaci



ne



Gul, ki



ƙara



haƙuri”

Ta



masa



wani



irin



kallo,



sannan



ta



ɗauke



kai.

“Lokacin



ba



zai

ƙare



ba



har

sai

ka karɓi



shugabancin Alhadi.”

“Wannan



lokacin



ba



zai



taɓa



zuwa



ba”

Arman



ya



bata



amsa



zuciyarsa



ɗaya.



Da



Gulzar



ta



ga



takaicin



ɗan



uwan



nata



na



neman



kasheta



sai

ta



miƙe



ta



bar



shi



a



wurin.

“Gobe



laraba,



ka



shirya



zan



rakaka



wurin Doctor



Ƙuraishi”

Ta



faɗa



tana



barin



wurin,



Armaan



ya



yi



dariya,

Dr

Kuraishi



shi



ne



likitan



idon



da



yake



duba



shi



tun



yana



ƙarami.

*House



No.



34,



Street



12,



Al



Mankhool,



Bur,



Abu



Dabhi,



Dubai.*

ADAM POV.

A razane ya kalli tvn da Maama ta ƙure Volume ɗinta, razannaniyyar ƙarar da ta fito daga cikin tvn ce take naiman sawa ya saki fitsari yana zane.

“Maama dan Allah ki rage Volume ɗin nan”

Ya faɗa yana marairaicewa, kuma cikin harshen hausa, dan a gida sam ba ya larabci ko wani yaren da ba hausa ba, sai idan ya shiga cikin abokansa ne yake magana da wani harshen, tun da su larabawa ne, saɓanin shi da ya kasance ɗan bahaushe.

Maama ta yi tsaki, sannan ta kashe kayan kallon gaba ɗaya, ta dawo ta zauna kusa da shi kan sofa, inda yake zaune a tsorace yana cin abinci, Maama ta dungure kansa tana faɗin.

“Kai dai ka ji jiki. Na rasa a ina ka kwaso wannan shegen tsoron, kai ba mace ba, amma tsoro kamar farar kura, na rasa yaushe za ka daina wannan tsoron, ni dai ina jiye maka ranar da tsoron nan naka zai kasheka kana tsaye.”

Ya ƙifƙifta idonsa yana haɗiyar abincin dake bakinsa.

“Ya kamata gobe ka je wurin aiki, tun da yau ba ka je ba”

Ya jinjina kansa, dan har yanzu a dame yake.

“Akwai sauran wani aiki da shugabanmu ya bani. Ina so na ƙarasa kafin gobe”

Maama ta ɗauki wayarta, sannan ta miƙe tana faɗin.

“Ya kamata dai, kuma saura ka sake kallon wani film ɗin ban tsoron, wallahi ko ta kanka ba zan bi ba”

Sai ya ɗan yi murmushi yana kallonta, har ta bar shi nan zane a falon, a ƙalla yanzu kimanin shekaru biyar ke nan da rasuwar mahaifinsa. Kuma tun bayan lokacin ya rage daga shi sai Maama ne kaɗai suke rayuwa a gidansu. Mahaifinsa yana aiki a wata asibiti dake nan Dubai, kuma aikin shi ne abin da ya rabo shi da mahaifarsa wato Zamfara Nigeria. Dan shi kansa Adam ɗin ma a nan Dubai aka haife shi, kuma har bayan rasuwar Mahaifinsa ba su koma Nigeria ba, saboda shi ma yana aiki a nan.

Salma Ahmad Isah ✍️

_Har yanzu somin taɓi ne, domin muna duba da rayuwar jaruman namu ne, kafin mu tsunduma cikin labarin... Ku fai kada ku gajiya, ku biyoni domin jin yanda za ta kaya..._

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

. 🪄

...JUYIN



KWAƊO...

🪄

©️Salma Ahmad Isah

SalmaAhmadIsah



@ArewaBooks

SalmaAhmadIsah



@Wattpad

Page-3

*Moorfields Eye Hospital, 20 street Al Razi Building 64, Block E, floor 3, Dubai.*

ARMAN POV.

“Buɗe idon a hankali”

Dr Ƙuraishi ya bawa Arman umarnin yayin da ya gama duba masa idonsa. Arman ya buɗe idonsa a cikin hasken da Dr Ƙuraishi yake haska idonsa. Amma babu abin da yake gani face duhun da ya saba gani, saboda shi bai san banbancin da yake tsakanin idonsa na a rufe ko a buɗe ba, tun da duka biyun abu ɗaya yake gani.

“Kana iya ganin wannan hasken?”

Dr Ƙuraishi ya tambaya.

“Ba na ganin komai Dr babu komai sai duhu”

Dr Ƙuraishi ya kashe fitilar da ya haska idon nasa, sannan ya ɗauki glasses ɗinsa dake aje a gefe, ya mayar masa shi idonsa yana faɗin.

“Za ka iya sauƙowa”

Arman ya gyara zaman glashin, sannan ya sauƙe ƙafafunsa ƙasa, ya ɗauki canvas ɗinsa dake aje a ƙasa, ya saka a ƙafarsa, sannan ya dawo cikin main office ɗin Dr Ƙuraishi, inda Gulazar ke zaune tana jiransu.

“Babu wani ci gaba!”

Dr Ƙuraishi ya faɗa yana miƙawa Gulzar takardun lafiyar idon Arman ɗin. Gulzar ta karɓa, sannan ta kalli ɗan uwanta da shi ma yake kallonta.

“Za mu iya tafiya?”

Ya tambaya yana murmushi, shi sam bai ga wani abin shiga damuwa ba, dan ya san sam babu ci gaba a lafiyar idon nasa, ba dan Gulzar ɗin ta takura masa ba ma da ba zai zo ba, dan tun daren jiya ta yi booking appointment. Gulzar da gaba ɗaya take a dame ta miƙe, sannan ta ɗauki bag ɗinta ta rataya a kafaɗarta, ta bi bayansa suka bar office ɗin.

Suna tafiya a hanya ya dafa kafaɗarta yana bata haƙuri, kamar ita ce marar lafiyar ba shi ba. Har suka shiga mota suka nufi hanyar gida Gulzar ba ta sauƙo ba. Sai da suka kusa kaiwa unguwarsu kiran PAn Abby ya shigo wayar Gulzar.

“Alo Falak ya kike?”

Ta faɗa bayan ta ɗaga kiran, daga ɗayan ɓangaren Falak ta amsa, sannan ta faɗi dalilin kiran nata.

“Agha (Honorable person) Iƙlab ne yake son ganinki yanzu a kamfani”

Ta tattare girarta tana ɗagawa Arman hannu alamun ya dakata, ya dakatar da motar yana kallonta.

“Lafiya yake naimana?”

“Eh yace yana son ganinki ne”

“Ɗayib jaye! (Okay gani nan zuwa)”

Ta sauƙe wayar tana kallon Arman.

“Abby yana son ganina a kamfani, dan Allah ka kaini can”

Ba tare da yace komai ba ya jinjina kansa yana gyara zaman glashin dake idonsa, sannan ya ja mota ya juya akalar tuƙin nasa zuwa Alhadi Group of Companies. Duk kuwa da ya jima rabon da ya je kamfanin, amma tun da ta buƙata ba zai ƙi kaita ba.

*Majmu'at Shirkat Alhadi, Al Saaha street, Lobby C, Downtown Burj Khalifa, Abu Dhabi, Dubai.*

“Jininka ya hau da yawa Sayid Iƙbal (Mr Iƙbal). Ya kamata ka riƙa sauƙaƙawa kanka”

Faɗin likitan Sayid Iƙbal, yayin da yake tattare blood pressure monitor ɗin da ta yi amfani da shi wurin duba hawan jinin nasa, saboda haka kawai ɗazu ya yanke jiki ya faɗi ba gaira ba dalili. Zaune yake a kan wata boudoir chair, yayin da suit ɗin da ya cire daga jikinsa ke rataye a jikin chair ɗin. Ya lumshe idonsa yana shafa damtsen hannunsa da aka cire abin blood pressure monitor ɗin a jiki. PAnsa na tsaye a gefe, haka ma babban abokinsa Sayid Nusayr (Mr Nusayr), duka sauna cikin karafaren office ɗinsa dake ma'aikatar ne.

“Ni zan wuce”

Cewar Dr, yayin da ya gama haɗa kayan gwajinsa, sai a lokacin Sayid Iƙbal ya buɗe idonsa, sannan da ido ya yi wa Falak alama da ta raka Dr, ta jinjina kanta tana nunawa Dr hanya.

“Mu je na rakaka Dr”

Daga haka suka fice daga office ɗin. Suna fita Sayid Nusayr ya zauna kusa da Abby yana masa sannu.

“Bai

Please Login or Register in order to submit comment