Reading JUYIN KWAƊO BOOK 1 Chapter 2 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

/>


babu



wanda



ya



kai



mahaifinsa



kuɗi.



Dan



mahaifinsa



babban



ɗan



kasuwa



ne,



wanda



yake



da



kamfanunuwa

masa masu



zaman



kansu.

Shi



Adam photographer ne,



yana



aiki



tare



da



wani

kanfanin magazine,



ita kuma



Ivana



musician ce,



tana



koyar



da



kiɗan



guitar



a

Repton school Dubai.

Sannan



tana



aikin



kiɗa



a



waƙoƙi



idan



har



an



buƙata, duk



cikinsu



shi



Arman



ɗin



ne



ba



shi



da



aikin



yi,



ba



wai



dan



ba'a



naima



masa



a



gidansu



ba.



Sai



dan



shi



a



rayuwarsa



ya



tsani



duk



wata



harka



da



ta



shafi



kasuwanci.

Duk



da



ya



taso



a



gidan



da



ake



kasuwanci, kuma



hakan



ya



samu



asali



ne



daga

nakasar



gani



da



yake



fama



da



ita



tun



lokacin



yarinta.



Tun



a



tasowarsa

kawunsa,



yayan



mahaifinsa



ya



saka



masa ƙin



harkar



kasuwanci,



dan



a



ko



da



yaushe



abin



da



yake



faɗa



masashi



ne.

“Harkar



jagorancin



babban



kamfani kamar

Alhadi Group of Companies

ba na



makafi



ba



ne”

Ya



sha



faɗa

masa hakan



tun



ba



shi



da



wayo



har

ya taso



ya



yi



wayo,



tun



ba



ya



gane abin



da



kalaman



ke



nufi



har



ya



zo



ya



gane



abin



da



kalaman



ke



nufi.



Sannan



tsangwamar da



ake



yi



wa



mahaifiyarsa



a



halinsu



ya



ƙara



cusa



masa



ƙiyayyar



kasancewa



ɗaya



daga cikin



ahalin

Alhadi a ransa.

Kuma



suna

nunawa



mahaifiyarsu



wariyar



launin



fata



saboda



ita



'yar



Pakistan



ce,



su



kuma



ahalin



mahaifinsa



larabawan



Qatar



ne.



Shi



da



ƙanwarsa



Gulzar



kaɗai



iyayensu



suka



haifa,



kuma



bayan



shi



babu



wani



wanda



zai



iya



gadon



kasuwancin



mahaifinsa



sai



Faisal!.



Ɗan



yayan



mahaifinsa



da



shi



ma



ya



bada



tasa



gudummawar



wurin



cusa



ƙiyayyar



son



karɓar



jagorancin

Majmu'at Shirkat Alhadi (Alhadi Group of Companies).

Zama



shugaban Alhadi Group of Companies

shi



ne



babban



burin



Iƙbal,



wato



mahaifin



Arman.



Kuma



saboda



yana



yawan



takura



masa



a



kan



batun



kasuwancin



yasa



suka



fara



raba



gari.



Dan



a



yanzu



Arman



ba



ya



jin



yana



da



maƙiyi



sama



da



kujerar



jagorancin



gammayar



kamfanunuwan Alhadi.

Alaƙarsu



da



su



Adam ta



samo



asali



ne



tun



daga



makaranta,

abin



da



ya sa



tafiyarsa



da



su



ta



yi



nisa



shi

ne



su



ba



su



tsangwamarsa



dan



yana



da



ƙarancin lafiyar



ido.



Kuma



sam



ba



sa

ɗaukan cewa

bai kai



ba,



dan



yana



saka



glasses



ɗin



da



za



su



taimaka



masa



wajen



gani,



saɓanin



yanda



ya



taso



ana



nuna



masa



cewar tun



da



ba



ya



gani



shi



makaho



ne.

“Na



ga



kamar



sauran

awa



ɗaya



a



fara



wansa



fa!”

Adam



da



ya



ci



gaba



da



karanta takardar sanarwar

ya



faɗa,



sai



duk



su



ukun



suka

dabi

juna,

kamar wanda



suka



haɗa



baki,



haka



kowa



ya



finciki



jakarsa



suka



ruga



da



gudu



zuwa



waje,



Ivana



na



faɗin.

“Gara



mu



yi



sauri kafin

tikitin



ya



ƙare!”

Ai



a



ɗari



suka



shige



motar



Armaan



ƙirar

Ferrari venon, Adam



ya



figi



motar



zuwa



Coca-cola



Arena, kamar



yanda suka



yi



zato



ticket ɗin



ya



kusa



ƙarewa.



Dan



duk



da



haka



sai



da



suka

bi

layin siyan

tikitin.



Yayin



da



suke



bin



layin



siyan



tikitin,



Adam ya



shiga



bawa



Adam

labarin film



ɗib



da



ya



kala



jiya.



Shi



kuma



Arman



sai



kwasar



dariya



yake,



kamar



daga



sama



ya



ji



an kira



shi



da



sunan



da



ya



fi



masa



na



mutuwa



ɗaci



a



kunne.

“Marhaba



makaho!



(Hello



makaho)”

Idonsa



ya



rintse,



dan



ko



ba'a



faɗa



ba

ya



san



wa



ya



mallaki



muryar, dan



haka



ya



buɗe



idonsa



yana



gyara



glasses ɗinsa, wanna



ita



ce



ɗabi'ar da



ya



fi



yawan



yi,



ba



ya

haura minti



goma



ba



tare



da



ya



gyara



zamansa



glasses ɗinsa



ba,



ko



da



ko bai



zame



ba.

Ya juyo

yana



kallon



Faisal



tare



da



wata



budurwa



tsaye, dariyar



da



ya



ga



Faisal



ɗin



na



yi



ita



ta



fi



baƙanta



masa



rai.

“Ashe

kuma



makafi



ana



ganinku



a



wurare



irin



wannan?...



Na



ɗauka



makafi ba



sa



zuwa



kallon



live



performance!”

Ya



ƙarashe



yana



sheƙewa



da



dariya,



budurwa



dake



tare



da



shi



tana



taya



shi.



“Ka



ga



malam!



Babu



wada



ya



buƙaci



jin



ra'ayinka



a



nan, dan



haka



bama son



tada

zaune tsaye.”

Ivana



ta



dakatar



da



shi,

dan ko



kaɗan



Arman



ba



ya



iya



tanka



masa



ko



ƙanwarsa



Sakina



idan



suna



aibanta



shi,



idan



suka



taɓa



Gulzar



ko



mahaifiyarsu



ne



dai



ba



ya



shiru.

“Yi



haƙuri



malama,



ba



da



ke



muke



ba,



da



wannan



makahon



muke...”

Ya



yi

fasali yana



yin

taku uku

zuwa gaban



Arman,



sannan



ya



yi



kamar



zai



rungume



shi, ya



kai



bakinsa



saitin



kunnensa



yana



murmushi,



sannan



ya



furta.

“Jin



daɗi



da



sharholiya



irin



wannan



ba



ta



kamaceka



ba,



ka



fi



dacewa



da



yin



bara



a



gefen



hanya!”

Ya



ja



baya



yana



dariya,



Ivana ta



riƙi



kwalar



rigarsa



a



fusace



za



ta



mayar



masa



da



martani,



Armaan



ya



jata



baya



yana



girgiza



mata



kai.



Haka



Faisal



da



budurwasa



suka



wuce



suka



barsu



a



wurin



suna



dariya.

“Da



ka



bari



na



mayar



masa



da



martanin da



zai



hana

shi ba



ci



daren



yau.



Amma



ka hana”

Arman



ya



girgiza



mata



kai.

“Maganganu



irin



wannan



na



saba



jinsu



tun tasowata, ba



shi



ne

mutum



na



farko



da



ya fara



faɗin



hakan



ba,



dan



haka



ki



share



kawai”

Ya



ƙarshe yana



ɗauke



kai, cike



da



damuwa



Ivana



ta



kalli



Adam

da



bai



ce



komai



ba,



dan



ba



zai



ce



ɗin



ba,



tsoro



ba



zai



bari



yace



komai



ba,



ko



shi



ya



je



ya



takalo



faɗa



Ivana



da



Arman



ne



ke



tare



masa,



amma



ba



ya



iya



taɓuka



komai.

*House No 27, Street 45, Mirdif, Dubai.*

Motar Armaan ta faka a gaban ƙaramin gidan da bai cika girma ba, amma duk da haka ko daga waje ma yana da kyau. Ivana dake gidan baya na motar ta buɗe ta fita, sannan ta goya jakar guitar ɗinta a baya, ta rufe motar tana kalon Adam da Arman dake gidan gaba.

“Me kuka shirya mana zuwa gobe?”

Arman da Adam suka dubi juna, sannan Adam ya sake subanta yana girgiza kai.

“Babu wani abu, sai dai idan mun haɗu zuwa goben”

Ta ɗaga hannunta suka yi



fits



bump

, s

annan ta ɗaga musu hannu ta nufi gidansu. Ƙofar shiga gidan ta buɗe, ta shiga, sannan ta rufe ƙofar tana cire takalman dake ƙafarta, ta saka wasu dake aje a bakin ƙofar, sannan ta nufi falon gidan dake a farkon gidan.

“Assalamu alaiki ya Yumma!”

Ta yi wa mahaifiyarta dake zaune a falo tanq cin fruit sallama, fuskarta ɗauke da murmushi, ita ma tsohuwar matar na ganinta ta fara murmushi, Ivana ta risina ta sumbaci kan mahaifiyarta, sannan ta zauna kusa da ita tana cire jakar guitar ɗin dake bayanta, tare da ajeta a gefe, ta gyara gashin kanta tana faɗin.

“Shu yalli ɗabaktil yaum ya Yumma”

(Yumma yau me kika dafa?)

Mahaifiyar Ivana me suna Khadija, wadda Ivana da yayarta Hala ke kiranta da Yumma tace.

“Shish taouk”

“Ba na jin yunwa sosai, dan mun tsaya a Al Fayrooz lounge mun ci abinci tare da su Arman, dan haka ki zuba min kaɗan”

“To”

Cewar Yumma, sannan ta miƙe ta nufi kitchen ɗinsu dake haɗe da falon, dan wata gajerar katanga ce kawai ta raba kitchen ɗin da falon, komai dake cikin falon ba shi da tsada, kuma kayane irin na da, dan a cikin gidan aka haifi Ivana da yayarta Hala, wadda a halin yazu ta yi aure, har da yaronta guda ɗaya.

Mahaifinsu ya rasu tun da ƙarancin shekarunsu, hakan ya sa suka taso ba su san shi ba sai Yumma, suna da rufin asiri dai-dai gwargwado, kuma ba su ɗauki rayuwa da zafi ba.

Ivana ta miƙa hannu ta ɗauki apple ɗin dake cikin wani bowl a kan center table, tana shirin fara cin apple ɗin idonta ya kai kan wata magazine dake aje a kan center table ɗin. Sai ta aje apple ɗin ta ɗauki magazine ɗin da hannunta na dama, yayin da take saƙala gashinta a bayan kunnenta da hanunta na hagu.

Ba komai ya ja hankalinta zuwa kan magazine ɗin ba face hoton dake jikin bangon magazine ɗin. Gani take kamar ta san mutumin cikin hoton, shiru ta ɗan yi tana son tuno inda ta taɓa ganin mutumin. Fuskarsa a yammacin yau ta da ta ganshi ta haska a cikin kanta. Ƙwarai kuwa, shi ne mutumin da ta haɗu da shi a Cavo Espresso Bar, sai ta shiga karanta bangon magazine ɗin. 'Business week' shi ne babban maudu'in abin da magazine ɗin ta ƙunsa.

Sai ta zarce zuwa kan sunansa dake gefe guda, Sayyid UWAIS FAZIL... Ta sake kallon fuskarsa tana furta sunan a kan leɓenta.

“UWAIS!”

Ta furta sunan ba tare da ta ji komai a ranta ba, saboda ɗan adam ba shi da ikon hango abin da ke tunkararsa a gaba, ba shi da masaniyar abubuwan da za su faru da shi, sai na wanda suka riga suka faru da shi.

“Ki ci Shish taouk ɗinki”

Yumma ta faɗa tana aje mata Shish taouk da ta zuba a cikin plate, Ivana ta aje magazine ɗin tana murmushi, sannan ta kalli Yumma tana ɗaukan plate ɗin, ta soma cin abincin tana bata labarin yadda live performance ɗin da suka je suka kalla yau ya kasance.

Bayan ta gama cin abinci ta nufi upstairs, dan gaba ɗaya ta gaji bacci take ji, ƙofar ƙaramin ɗakinta ta buɗe, ta shiga ciki tana kallonsa kamar baƙonta. Ɗakin sam ba shi da girma, amma ya ɗauki duka kayanta da take ajewa a ɗakin, akwai gadonta ɗan siriri na kwanciyar mutum ɗaya.

Wanda ke ɗauke da baby pink duvet, sannan akwai pillows manya da ƙanana, sannan akwai wardrobe da ba ta cika faɗi ba, akwai kuma desk ɗinta, sannan dressing mirror. Mafiya yawan abubuwan dake ɗakin pink cokor ne, hatta da stikern dake jikin bango pink ne.

Miƙa ta yi tana rataya jakar guitar ɗinta a sama, inda ta saba ajeta, sannan ta nufi bathroom, ta ɗauro alwala ta dawo ɗakin, wardrobe ɗinta ta buɗe, ta ɗauki mayafi a ciki, ta yafa a kanta, sannan ta tada sallah a kan center carpet. Sai da ta gabatar da sallahr isha, sannan ta yi wanka ta sauya kaya zuwa night wear.

Tana hamma ta bi lafiyar gado ta kwanta, tana rayawa ranta cewa me ake da rayuwar da babu gadon bacci, ita a duniyarta babu abin da ya fi birgeta sama da lallausan gado, dan ko a kan sofa ba ta iya bacci.

_________________

_

Ehem! Ehem! Ehem!_

_Salmanians! Ga wata sabuwar tafiya! Me ɗauke da abubuwan ban al'ajabi._

_Tafiyar ba me sauƙi ba ce kamar yanda za ku ɗauka!. Dan haka sai ku shirya da kyau._

_JUYIN KWAƊO zai zo a Book 1 and 2. Book 1 shi ne free, book 2 ne zai kasance paid a kan ₦400_



_Kuma za ku iya samunsa a ArewaBooks, domin akwai complete book 1 a can_

_Sai ku shirya, ku gyara zama, domin jin yanda rayuwa za ta yi juyi da waɗannan abokai uku, kuma juyin ma irin na kwaɗo, daga ruwa zuwa ruwan zafi._

#Bahaɗejia

#Candy

#SalmaAhmadIsah

#JuyinKwaɗo

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

.

🪄

...JUYIN



KWAƊO...

🪄

©️Salma Ahmad Isah

SalmaAhmadIsah

@ArewaBooks

SalmaAhmadIsah



@Wattpad

Page-2

*House No. 106, Street 14, Jumeirah Bay Island, Abu Dabhi, Dubai.*

Gidan na



ɗaya

daga



cikin



manya



manyan



gidajen dake



hamshaƙiyar



unguwar ta Jumeirah.



Dan



ko



a



yanayin gininsa



za

ka san



an

kashe



kuɗi,

ballantana ace ka samu

damar



kutsa



kai



ciki.



Motar



Armaan



da



ta



ɗauko



hanya



tun



daga



unguwarsu

Adam da

ya



aje a gida

ta



faka



a



gaban

gidan.

Ya



kashe



motar,



sanna



ya



cire



seat



belt



ya



fito



yana



jan



jakarsa



dake a wurin me



zaman



banza, ya



goya



jakar



a



bayansa,



sannan ya



juya



ya



fuskanci



hamshaƙin



gidan.



Glasses



ɗinsa



ya



gyarawa zama ta hanyar saka ɗan yatsansa manuniya ya tura bridge ɗin glasses ɗin,



sannan



ya



nufi



kyakkyawar



ƙaramar



ƙofar



shiga



gidan.



Dan



gidan



ba



shi



da



wani compound, wanna



ƙofar



ita



ce



da



ka



buɗeta



za



ta



sadaka



da



gidan, hatta



da



garejin



aje



motocinsu



na



daga



gefen



ƙofar



shiga



gidan.

Hannunsa



ya



kai



kan



inda



madannan



sirrin



buɗe



ƙofar



gidan suke



manne



a



jikin



ƙofar, daga



gefe



kuma



door bell ne,



wanda



aka



yi



shi



domin

baƙi,



dan

idan har



ɗan



gidan



ne



babu



buƙatar

ya



danna



door



bell,



tun



da



duk



sun



san



kalaman



sirrin



da



suke



buɗe



ƙofar.



Lambobin



ya



saka,



nan

take



ƙofar



ta



buɗe,



ya



shiga



yana



kallon



masu



aikin



gidan



dake



kaikawo,



sanye



cikin



uniform iri



ɗaya.

“Haidar!”

Ya



yafito



ɗaya



daga



cikin



masu

aikin, Haidar



ɗin

ya



nufo



shi



yana



amsa



masa



cike



da



ladabi,



Arman



ya



miƙa



masa



mukullin motarsa,



sannan yace.

“Motata



tana



waje,



ka



saka



min ita



a



gareji,

idan ka saka key

Please Login or Register in order to submit comment