Reading ASHE-KISHIYATACE by Baby Afreen Chapter 4 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

daga can shatu ta amsa da toh


"ke dallah ki tsaya ki saurareni..wacece wannan "

"ohh shatu yar aikinace ai"

rangwashinta dija tayi akai

"husna bakida hankaline zaki ajiye budurwa irin wanan gidanki waiyar aiki"

dariya husna tayi

"ke karki damu ai inna samusu ido basa haduwa..dan ranar ma data fita tmbyt yayi
wai wacece ita"


"wallahi kishiga hankalinki inbakida hankali toh wallahi zasu miki hankali"

"dallah sharesu bakomai"


Dik zanceb da suke akan kunen shatu daje tsaye da jug din ruwa..

"Allah sarki husna dama mijinki be boye miki komai ba"
shine abinda shatu tafada a ranta kafin ta isa palon dauke da jug din ta ajiye
agabansu...



_Gidan su Esha_

"Hm kalla karki damu da husna ki riqe mijinki kawai kibishi akan yadda
yakeson gaba shi zeji jiki inbe fada mataba"

"toh kina fadan hk randa ta ganmu tare fa"?
"Toh inna ruwanki?ai a dadinki ne kema kisamu naki masaukin amatsayin gidanki"

"tohni babbar damuwata shine yan uwansa fa basusan da zamana ba"

"mtsw kefa banzace ..shiyasa nace ki jashi ajikinki ahankali ki lallabashi
yakaiki kisansu"

murmushi shatu tayi sukai dariya suka tafe...



_Night_

Kwance husna take sadeeq na zaune tabata yayi yaga tariga tayi barci dan hk
ya sauko ahankali cikin sanda ya bude dakin ya fita dakin shatu ya nufa...
Ahankali ya kwankwasa... daga can tana kwance tayi tsaki

"ynxu mekuma takeso daddarenan hk?"

miqewa tayi ta bude
kofar dakin sadeeq ta gani a tsaye da sauri ta soma kokarin rufe qofar da sauri ya
riqe kofar

"Dan Allah shatu ki tsaya ki saurareni karki min hk mana"

"ai basona kake ba kuma baka damu dani ba dan hk ka tafi kabani wuri"

"dan Allah kiyi hkr mana kar husna ta fitoh ta ganmu hk"

"inna ruwana?ai gwara ta gane gsky dan nagaji da wanan abun"

sake qofar tayi ta juya masa baya ahankali ya shigo dakin tare dasa key a
kofar....kusa ya matso ya rungumota jikinsa..

"Shatu kiyi hkr nasan na bata miki amma insha Allah zan gyara"

Shiru tayi bata iya cewa komai ba sbd irin sa qonin da sadeeq ya soma aika
mata...kiciniyar kwace kanta tayi amma ta kasa.. nikuwa inna ganin hk na fice daga
dakin....


*washe gari*

_11:50am_

Zaune husna take a palo miqewa tayi ta nufi dakin shatu taba fadin

"yau meyasami shatu?bata taba kaiwa hk tana daki ba ko brk yau bata mana ba"

taba shiga dakin ta ga shatu kwance se barci takeyi kokarin tadata ta tasomayi

"ke shatu meyasameki ne?"

"bkm tin jiya daddare jikina ya faramin ciwo shiyasa"

shiru husna tayi daga bisani ta fita segata dauke da cup na ruwa da maganin
ciwon jiki ta bama shatu....


shatu wuni tayi aranar kwance a daki itako husna kanar yadda ta saba komai
bata kauda ba agidan hk gidan ya wuni da datti sedai ta aika wajan umma aka karbo
mata abinci




πŸ‘’πŸ‘’

πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~

_Na_

*Faty Afreen*

.

_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*




*15*

*sadeeq*

shiru sadeeq yake na zuwa gida daidai nan hydar ya shigo fuskarsa dauke da
fara'a

"kaga Ango *husna* miji ga *Asma'u* shirin zuwa gida ake hk?"

"hmm gida zanje wlhi nagaji"
"ok nikuwa damau akwai abinda nakeso na tmbyk"

"kabari se gobe ynxu sauri nake"
"plx tambaya kawai zanmaka"
"ok inna jinka"

murmushi hydar yayi yana fadin

"gani nayi ka canja kwana biyu,inna tinanin akwai abinda kake boyemin"

dagowa yayi ya kallesa aransa yana fadin
"kodai na fadamasa ne?kaiii karna fada masa yasa dole se anfadawa su mama"

sunansa da hydar ya kira ne ya dawo dashi daga tinanin dayakeyi...
girgizakai ya shigayi

"bkm abokina baabinda nake boyema"
"shknan sadeeq intayi wari zamuji dan daga reaction dinkav ynxu ma mutun ze
gane"

shiru sadeeq yayi daga bisani hydar ya fice daga office din..ajiyar zuciya
sadeeq yayi ya tattara takardunsa guri daya ya fice....

Yana isa gida ya tararda husna tana kallo...

dasalamarsa ya shiga ta tarbesa cile da fara'a daga bisani ya zauna ta kawo masa
abincin da aka kawomata.....


Yajima azaune bega shatu ba yanata leqe husna kam hankalinta nakan tv

"husna wai inna mutuniyar taki ne?"

dasauri husna ta gyara zamanta tana fadin
"yauwa ya sadeeq ka shiga ka dubata kozaka bata wasu magungunan batajin dadi dik
yau baymta fitoh ba...."

shirucyayi na yan mintina ya miqe ya nufi dakin itako ta gyara kwanciyarta
tacigaba da chatting
....

Yana shiga yasawa kofar dakin key...ita ko shatu a zatonta husna ce... kamar
daga samata taji mutun kusa da ita ya rungumota....da sauri ta tashi ganin sadeeq
yasa ta bata rai....

"Meya kawoka nan?"
"kiyi hkr nazo dubaki ne..ya jikin"

"kaini lafiyata lau fa ka kyaleni"

"toh husna tace baki fita ba wai baki da lfy...kuma baki gyara ko inna ba ka
palo dik kaca kaca."

Murmushin takaici shatu tayi
"toh na gaji ne....ni ba yar aikin ku bace...gwarama ka kyaleni se nayi niya zan
gyara"

Sake baki yayi yana kallonta aransa yana fadin
"lallai shatu ta goge...yaushe ta iya magana hk"

gyara kwanciyarta tayi shiko ya kwanta gefenta yana shafa mata...kan kace me
barci yayi awun gaba da su....


Cikin barci yaji anna motsi kusa dashi...ahankali ya soma bude idonsa shatu ya
gani kusa dashi da sauri ya miqe kamarwani mahaukaci...yana fita palo ya ga husna
kwance itama se sharbar barcinta takeyi...

ajiyarzuciya y sauke kafin ya wuce dakinsa..




*washe gari*
_saturday_


Cikin shirinta na fita husna ta fitoh daga dakinta...shatu na gyaran palo ta
wuceta ta shige dalin sadeeq


"ya sadeeq na shirya zan tafi"

"toh karfe nawa zaki dawo senaxo na daukeki"

"bayan anyi sallar magrib"

murmushi yayiya bata kudi ta fice abinta tana zuwa palo ta iske shatu

"shatu xanje anguwa seda magrib zandawo ki tmby mijinakome yakeso seki dafa
masa"

"toh" kawaishatu tace ta cigaba da aikinta husna kuwa ta fice...

Shatu shiga kitchen tayi ta somawanke wanke tin najiya da batayi ba takeyi
tanayi tana tsaki....kanar daga sama taji mutun ya rungumota ta baya ihu tasa sbd
ta tsorata...

"ke nine fa"

ganinshine yasa ta kaimasa duka

"kaji yadda katsora tani kuwa?"

dariya yayi sukaita hira harta gama wankewanken yana mata dauraya....


Atakaice dai zancemuku aranar sadeeq da shatu sunsha syyy kamar dama masoyan
ne ko nace kamar dama sun saba...

har bayan isha sadeeq be dauko husna ba...ita ko can husna dataji shiru ta
soma kiran sadeeq yana ganin kiranta ya tina da zeje ya daukota nan ya shiga bata
hkr akan baya gida ne but ze biyo ya dauketa.


Haka rayuwa ta cigaban musu yau watan shatu 2 da zuwa gidan ..tin daga lkcin
dik bayan kwana biyu a dakin shatu yake kwana seda asbah inya fita massalaci inya
dawo seya wuce dakinsa...


*Wata ranar juma'ah*




πŸ‘’πŸ‘’

πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~

_Na_

*Faty Afreen*



_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*




*16*

*wata ranar juma'ah*

Husna ce ta fitoh daga daki da ear-pis akunenta tana jin krtu...

Zama tayi tasa wani indian film *Twist of faith* tacire ear-pies din tare dasa
wayarta a caji..zama tayi tasoma kallo...

Karar door bell sukaji nan danan ta miqe taje tabude kofa dija ce ihu tayi
cike da murna ta rungume dija...zama sukayi sukafara hirar yaushe gamo...

karar door bell suka kumaji..dija ce ta miqe taje ta bude...ummi ce gaishe da
dija tayi ta anasa ciki ciki...hk ma husna...

guri ta samu ta zauna su husna kuwa hira suke tayi abinsu...

ummi kuwa tsaki tayi aranta tana fadin

"mtsw wlhi badan mama ba banga me ze kawoni gidanan ba"


tana kaiwa nana sukaji anfitoh daga kitchen da gudu dikka suka maida hankali
agurin....shatu ce ta fitoh tana qaqarin amai dakinta tayi da gudu suka bita da
kallo....
husna kuwa ko ajikinta sema tabe baki datayi ta juya gun dija....

"yauwa kawata kina bani labari"
"dallah dakata...innace wanan yarinyarce kikacemin sadeeq ya kawota a matsayin
yar aiki?"
"eh itace me ya faru?"
"baki gani ba? cikine da ita fa?"

miqewa ummi tayi ta nufi dakin shatu dija ta rakata da harara

"hhhh lallai dija toh in ciki ne ma da ita daga can kauyen nasu ta kwasoshi
innaga...kinga mubar maganarnan"

hknan dija ta hkr da zancen badan taso ba...


*shatu*

Shatu taba shiga daki amai ta dinga kwarawa kamar zata amayar da komai na
cikinta....

Ummi na shiga ta tai maka ta batavruwavta kuskura bakinta ta dauraye
gurin...zama sukayi saman gadon ummi na mata sannu...sanda taga tadavsamu sauki
kafin ummi ta soma fadin

"sunana ummi kuma ni kanwar me gidan ce..ya akai bansanki ba?"

dasauri shatu ta dago ta kalleta
"ni me aiki ce"

"ok watanki nawa agidanan?"

"zankai wata biyu"

"Allah sarki...dama kin taba aurene yar uwa?"
"a'ah"
shatu ta fada atakaice

murmushi ummi tayi tare da fadin

"oh!!! toh wannan cikin nawaye shi kuma?"

atsorace shatu ta kalli ummi tare da rufe mata baki...

"kinga zo mu fita anan"

miqewa sukayi cikin sa'a da suka fitoh ba kowa a palon..kamar muna fukai
sukaita sanda har suka fice....gidan su esha suka shige mumy ta sanar dasu cewar
esha na daki...


"ahhh shatu sanunku da zuwa ...baquwa kikayi ne?

"eh kanwar sadeeq ce"

"ohhh bari na kawo miki abunsha"

miqewa tayi tafita se gata dauke da juice ahanunta...

nanfa ta zauna ...ummi ce ta fara fadin

"kin kawoni nan baki bani ansata ba"
shiru shatu tayi batace komai ba ...esha ce ta soma fadin

"meke faruwane tsakaninku?"

"kinga alamun ciki na gani a jikinta shinefa nake tmbyrt nawaye taqi fada"
acewar ummi

dasauri esha ta kalli shatu...

"CIKI!!! shatu ciki ne dake?"

dariya esha ta farayi ..kutashi muje asibiti...
miqewa tayi ta zari gyalenta suka fuce...
ummi kuwa asibitinsu sadeeq ta musu kwatance suje batare data fadamusu ba...

suna zuwa aka gwadata daga qarshe dai result ya nuna shatu na dauke da ciki...

kuka shatu ta faryi akan se an zubar da cikin

"Wayyoh esha ku ceceni ku xubar da wannan cikin"

tana kaiwanan jiriya dibeta ta zube aqasa...da gusu ummita juya ta nufo office
din sadeeq ko sallama babu ta banka qofar..ganinta yasa yamiqe

"ummi meya faru meya kawoki nan?"

"yaya kazo me me aikin gidanka ce ta suma tana da wai se an xubar"

cikintashin hankali yasoma fadin

"tana inna"
."tana waje"


cikin sauri suka fita suna zuwa suka iske esha tana kuka rungumecda shatu...

yana zuwa gun yafara zagin nurses din daje wucewa ba shiri suka dauketa aka
bata daki...
y




πŸ‘’πŸ‘’

πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~

_Na_

*Faty Afreen*




_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*
*17*

Ba shiri suka dauketa aka bata daki..iya gigicewa sadeeq ya gamayi abokinsa
hydar da ummi sake baki sukayi suna kallonsa abun mamaki yadda ya gigice akan
shatu...


*bayan wasu awowi*


Zaune ummi take dija ta zaune saman dadduna alamun ta idar da sallah...

kallon shatu ummi tayi tare da fadin

"wai shatu kinqi fadamin komai akan abinda ke faruwa"

esha ce ta karbeta da fadin

"karki damu ummi zanfada miki komai ammafa ba a so mgnr ta fitoh..dik da wannan
cikin ze iya tona musu asiri"

shiru sukayi na yan mintina kafin esha ta zayyane ma ummi komai da komai...

Mamaki ya cika ummi ba abinda ya fado mata arai irin in mama tasan zancen...
murmushi ummi tayi tana fadin

"Allah sarki antyna..Allah ya raya mana cikinan...shiyasa naga yayana ya rikice
ashe babyn nasa ne"?

takarashe maganartacike da tsokana....




Sadeeq kuwa yana can office shima yabawa hydar labarin dik abinda yafaru
tsakaninsa da shatu..

"hmm ynxu kai sadeeq dik abinan kaqi fadamin....toh ynxu ya zakayi da ita?ko
zubar da cikin zakayi?"

"Kaii haba...na kashe dana.abinda husna ta kasamin...ynxu Allah ne kadai
yasan irin farincikin danake ciki...wallahi bavwanda ze kashen dana"

"toh seka dauketa kuje kufadawa mama..kokuma ka fadama husna"

"kaga kama bar xancenan muje na dubata naje gida dan kar husna tayizargin wani
abun"

miqewa yayiya fice bejira abinda hydar zece ba...

dakin suka shiga da sallama..nan likita ya shigotare da fadin

"dr.sadeeq ai kasan komai game da aikin basena fadama abubuwan da take bukata
ba..anma muje na baka list na magungunan da ykmt a bata...zaku iya tafiya"
fita dr. yayi sadeeq ya juyo garesu

"kushirya ku tafi gida zan taho da magungunan...ko hydar ze saukeku"

"a'ah nazo da motata zamu tafi kawai"
acewar esha

amsawa yayi da toh kafin a bi dr. hydar ya raka masa baya suka fice sukuma
kasan cewar dama basu wani zo dakomai ba su tattara suka tafi...

Suna isa qofar gida ummi da shatu suka sauka esha ta musu sallama ta qarasa
gida..

Ahankali suka shiga gidan suna shiga kwance suka iske husna tana
barci...shigewa dakin shatu sukayi

"zan fadama yaya sadeeq ya siyamiki waya in kinasonwani abun seki kirani na kawo
miki"

murmushi shatu tayi tana fadin

"nagode sosai ummi Allahya saka da alheri"


nan dai suka danyi hira kafin ummi ta fitoh tatafi gida...tana fita shatu ta
fitoh kitchen ta nufa ta soma dora abinci...


_9:33pm_

Ahankali sadeeq ya fito daga dakinsa cikin sanda ya leqa dakin husna yaga tayi
barci..fitowa yayi ya nufi dakin shatu...

"shatu!!ki bude nine"

ahankali ta miqe ta bude masa qofar ya shigo zama sukayi abakin gado shiru ya
ziyarcesu kafin ta soma fadin

"meyasa kaqi bari a zubar da cikintinda ba damuwa kayi dani bama balle abinda
zan haifa".
"Dan Allah kiyihkr karki min hk ...nadade inna jiran ranar da nima zan samu
nawa dan..nima nasamu me kirana da abba..

hawayene ya soma zuba daga fuskarta...hanunsa yakai cikita yana shafawa....

"gashi ke kin rufamin asiri . gashi zaki samamin farinciki"

kwanciya yayi saman kafarta...ita kanta jikinta yayi sanyi kansa ta soma
shafawa

"shatu inna sanki nagode da irin taimakon da kikamin kin rufamin asiri nagode"

"kabari ya iisa hk...ni ynxu damuwata shine ya za ayi na haihu abinda na haifa
shima acigaba da boyesa?"

"insha Allah komai ze dawo daidai kafin lokacin"?
*1week later*u

Cikin sauri ummi ta ke juye alalen data sauke cikin kula....

"ummi inna zaki kai wannan alalen"
acewar mama

murmushi ummi tayi tare da fadin

"gidan yaya zankai...anty ce ta kirani wani shi take marmari"

washare baki mama tayi aranta tana fadin
"masha Allahhusna nada ciki shine basu fadamin ba...barinazo na fara siyan kayan
jinjiraye"


dakin ta shige fuskarta falda fara.ummi kuwa tana gamawa tashirya ta dau
hanyar zuwa gidan sadeeq




πŸ‘’πŸ‘’


[3:16PM, 1/15/2017] Baby Afreen: πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~

_Na_

*Faty Afreen*




_In dedication to_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*



_godiya me tarin yawa gareku masoyana..kuma masoyan abba gana...inna samun
saqoninku ako yaushe...nagode sosai...inna miqa saqpn gaisuwata zuwa ga_
*Mr.sa'eed isah*(daga group din asykhaleel)
*sa'eed dan hajiya*(daga group din faty afreen novels2 )
*Afrah* (daga group din hausa novel lovers)

Nagode sosai da sosai Allah ya bar zumunci😍




*18*

Ummi na isa ta tarar da shatu abakin gate se leqe takeyi...
"yauwa yar halak kamar kinsaninna tsoron shiga gidanan"
acewar ummi

dariya shatu tayi
"lallai ma se infadawa yanki kinkina tsoran gidansa"
"cabdi rufamin asiri"

dariya sukayi suka dantaba hira kafin daga bisani sukai sallama shatu ta koma
ciki...


_2mnths later_

"ya sadeeq niko innaso nama wata magana"
acewar husna

sadeeq da hankalinsa kekan system dinsa ya amsa mata da

"innajinki meya faru?"

"dama innaso na tmbyk cewar kasan yarinyarnan ciki ne da ita ko?"

wayincewa yayi kanar besan watake nufi ba
"wacece wannan?"

"shatu mana"

"wacece shatu?"

murmushi husna tayi tarecdajin sanyi a zuciyarta tinda mijinta yama manta da
shatu balle tayi zargin wani abun

"yar aikindaka kawo mana"

"ohhh kinsan dama dana daukota daga kauye aurenta ya mutu ne"

"ohh Allah sarki..toh seka maidata gida.."

"meyasa?"

"kafasan banason yara akan me xata haifamin dan da bansan ubansa ba acikingida?"

"toh meye aciki husna ai taimako zakiyi...kanata yayi ma kifara siyan kayan
jinjiraye...sunan babana na za asamishi"

"cabdi wannanku tadama amma wallahi baza ahaifamin dan shege ba agidana
ba..kuma***"


bata karasa zancentaba ya dauketa da mari...cikin radadi ta riqe kuncinta dan
ta manta rabon da a mareta...

"ynxu sadeeq akanwancean abun zaka mateni?"

"inkika kara maimaita abinda lila fada senamiki fiye da hk....ke ba qin
haifamin yaran kikayi ba? kuma ita inta haihu anan zansamu yaron dazena deben kewa
tinda kekinka kasa"

kuka ta fashe dadhi ta fice daga dakin da gudu...shiluwa fuzar da iska yayi
ya kishingida akan gado idonsa na kallon sama...



*washe gari*
_morning_


Zaune husna take a palo ta dora kafarta daya saman daya ga sawun marin da
sadeeq ya mata afuskarta dakaganta kasan ranta bace yake...

Shatu ce ta fitoh daga daki gurin husna ta nufo...

"anty inna kwana"

"daban kwana agidanan ba zaki gani?"

shiru shatu tayi tana tinanin toh metama husna yau...

mikewa tayi jiki a sanyaye ta nufi hanyar kitchen...tsaki husna tayi aranta
tana fadin

"dole ma nadau mataki...kuma haihuwa zanyita kodan wanan yar banzar basu isa su
gajemin gida ba"

tana kaiwanan ta miqe ta nufi dakin ...dija ta kira bugu biyu ta dauka...

"Hello hussy yane"

"ke kizo gidana i need yuhr help"

toh dija ta fada ta kashe wayar...zarya ta farayi a dakin tana tinanin ta
inda zata bullo....


ita ko shatu tana shiga kitchen ta gyara ko inna ta yi wankewanke kafin ta
fitoh ta gyara palo



_1 hr later_

karar door bell sukaji dasauri shatu fitoh domin bude kofa harara husna ta
watsa mata...jiki sanyaye shatu ta juya ta koma daki...husna na budewa taga
dija...murmushi tayi tare da fadin

"shigo yar uwa"

zama sukayi akan kujera dija ta kalli husna tana fadin

"meyafarune?

"hmm akwai damuwa... shatu ce matsalata"


"metayi?"

Nan husna ta kwashe komai abinda ya faru ta fadama dija...
"cabdijan wallahi barin gidan zatayi "

"kinga ni ynxu damuwata shine nasamu ciki...kuma kinsan ahekaran jiya nasha
tablets dinan"

😳 "cabdijan tashi zakiyi muje musamu doctor kawai"

dasauri shusna ta miqe ta nufi hanyar dakinta tana fadin

"jirani bari na dauko gyalena"

Tana shiga ta dauko gyalensuka fice...




*Asibiti*

"gsky zan fadamuku tinda dai kika sha wa anan tablet din bazan iya cemiki
komai ba"

acewar likitan

dija ce ta amsa da..
"haba doctor...kataimaka mana dan Allah"

"gsky zan fadamuku i cant do any tin abt dis dole se kunyi hkr"

hawaye husna ta faryi batace komai ba ta miqe tsaye....




πŸ‘’πŸ‘’
[3:17PM, 1/15/2017] Baby Afreen: πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’πŸ‘’
~*Ashe kishiyatace*~

_Na_

*Faty Afreen*


*A short story*



_In dedication to!_
*πŸ’–Abba ganaπŸ’–*




*19*
Tafiya ta somayi ta fita daga office din dasauri dija ta bita tana kiranta.bata
tsaya ko inna ba se wajan asibitin

"husna kitsayakimin mgn mana innata mgn kin shareni.."

cak husna ta tsaya batare da tace komwi ba ahankali tajuyo tana kallondija
cikin fuskar tausayi tasoma magana....

"Dija kizo muje wani asibitin dan Allah..."

rikota dija tayi tare dafadin
"bkm husna karki sama kanki damuwa..kuma wannan yarinyar yar aikinki cezaki iya
korarta dik sadda kikaso batare da ya sani ba"

gyadaksi husna tayi tare da share guntun hawayen dake gangarowa..


Atakaicedai husna

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment