Reading Mar Atussaliha Book-2 by Hafsat Umar Dangoro Chapter 2 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da tsananin tausayinsa,
domin har ga Allah bataso wannan abin ya faru hardashiba taso ace iya Habib ne
kawai,to amma ay shiya kawo kansa.


Shiko malan Yana ganin yadda saliha ta sake kafeshi da ido hakan yasa ya nufi inda
ya hango kee din da Habib ya kulle kofa ,ya dauka ya watsa a guje betsaya a ko
inaba sai bakin kofar,jikinsa harrawa yake ya bude daker, betsaya a ko inaba sai
bakin get ko da takalminsa betsaya sakawaba,sabi da tsananin tashin hankali,megadi
yanata cewa "alagafarta malan tsaya inzo nabude maka", Ina malan bemasan me yake
cewa ba ya bude get din yayiwaje sai kace mahaukaci sabon kamu, Habib kam tun
dayaga saliha ta zubamusu ruwa yatabbatar ta dawo hayyacin ta, hakan yasa ya tashi
tsaye, ya kalleta yace" gaskiya saidai kiyi hakuri kitafi gidanku nibazan iya zama
dakeba ,bazaki kasheni abanza ba" dariya saliha tai tare da tabe Baki tace "au Kai
dakace ni dakai mutu Karaba takalmin kaza,inan kana kiwona,inaji ina gani zaka auro
zankadediyar matarka wadda ba karuwa ba kuxo kuyi Zaman aurenku agabana, Wai duk
kafasa Shirin naka kenan, Tana Gama fadar haka ta hade Rai tare da zazzare masa
idanuwa, hay Habib Yana ganin haka, jikinsa ya dauki rawa yashiga cewa "haba
salihar saluhai meyayi zafi haka eh,nifa ba haka nake nufiba kawai dai Ina nufin
ki je gida ki huta Naga kingaji dayawa,Yana magana kwalla na fitowa acikin idonsa,"
murmushi saliha tai tare da cewa" uhm ay ni bance maka nagaji da Zaman gidankaba ko
kaji na taba fadamaka. da dakake wahalar Dani ma bance nagaji ba sai yanzu ,ay
Zaman gidanka yazama Dole ,kuma kamar yadda kafada ada haryanzu a Haka muke
mutukaraba takalmin kaza ehe " Tana Gama tadamasa haka ta shige daki tabarshi a
gurin ,


Shiko bayan shigarta daki zama yayi a kasa Zaman dirshen yashiga rusa kuka abin
tausayi🥺)


5


Yana barin unguwar su Habib ya tari me nafef ya kaishi unguwarsu, bayan
tasauka ya biya kudi, ya kwasa a guje betsaya a ko Ina ba sai kofar gidansa Yana
zuwa ya tarar da dalibansa sun taru da yawa suna jiran dawowar sa, tun daga nesa
suka hangosa Yana gudu Yana waige waige, ay ko suma Basu Dan lokacin da suka fashe
kowa ya kama gaban sa,shima Malan Yana zuwa ya fada gidansa ,matarsa da yaransa
guda uku suna zaune ya shigo a guje Nan danan suka shiga tambayar lafiya kuwa
malan, shi dai malan kwai Kira yake aljana aljana ya bamka daki ya rufo kofa,
sumako daya dakin suka shiga suka sa Sakata, suna mai da numfashi , daya daga
cikin. Yayan ne ya bude Baki zai magana da sauri ,mahaifiyarsu ta rufe masa Baki
Tana cewa "shuru kar aljanar ta jimu, Kai baka da hankali malamma ya nemu gurin
buya ballemu,tun da kukaga haka wannan aljanar ta dabance, mugodewa Allah ma da
bata kashe Shiba....


****assalamualaikum ,sai da tayi sallama yakai sau uku Amma ba a amsa ba hakan yasa
ta tura kai ciki ,kai tsaye bedroom ta nufa hannunta dauke da Kayan marmari
irinsu kankana ayaba lemo da sauransu, tana shiga ta sameshi a kwance a kan bed
idanuwansa a lumshe Yana futar da iska daga bakinsa a hankula.




Karasawa tayi ta tsaya a kansa Yana kallonsa tana zuba murmushi kamar wata
tababbiya, muryarsa ta tsinkayo Yana cewa, waya Baki izinin shigomin bedroom ,Kai
tafara sosawa tamarasa me zata ce masa, Can kuma ta fara magana murya narawa tace "
am Dana,dama momy ce ta fadamin baka da lafiya shine na kawomaka kayan maimari don
nasan zaka ji dadin su sosai, shiru yadanyi daga bisani kuma yace," okay to kimayar
banaso" Kai Yaya juneid Dan Allah ka karba kasha,bana son inganka cikin yanayi Mara
dadi" short up ya daka mata tsawa ta re da Mike wa zaune yace" Kifita daga rayuwana
Anisa ,nace bana sonki ko anta ba so dolene, Meyasa Baki ganewa ne ,wannan shine na
farko Kuma na karshe,idan kika sake bari nakara arba da wannan fuskar taki, saina
sabamiki kamanni, oya get out" ya daka mata tsawa, a guje Anisa ta fuce waje,tana
kuka bata tsaya a ko Ina ba sai dakin ta, durowarta ta bude tashiga hada kayanta a
akwati Yana share kwalla,zuciyarta na tafasa kamar wuta ,sabo da tsananin zafin
maganar da juneid ya fada mata...

Momy kam Tana zaune afalo taga shigar Anisa dakinta tana kuka,dasauri mom tabi
bayanta har dakinta,Nan ta sameta tana hada kayanta zata tafi, dasauri mom ta
karasa ta dakatar da ita tare dacewa, "Anisa mekike haka ,Ina zaki tafi , meyafaru
Naga kinayin kuka?'kodai wanine ya bata Miki rai"?.


Kuka ne yasake kubucewa anisa muryarta na rawa tashiga cewa "momy Dan Allah inason
ki fadamin gaskiya shin ni mummuna ce,ko dai Ina kama da buriné,bansani ba,momy
menene ay buna ,menene Wanda bani dashi Wanda wata macen take dashi,ko dai Ina da
wani nakaso na wan da ni bansan dashi ba?" Alokaci daya anisa ta watsowa mom duk
wadannan tombayoyin da suka sa kam momy ya kulle...


Cikin mamaki momy take tambayar ta tana cewa "Anisa meyafaru ne wai,kinki
kifadamin abin da ya faru sai ma wasu kalar tambayoyi dakikemin wadan da bansan
amsarsu ba.


"Momy kinsani wallahi kinsani, kinsan abin dayasa su ya juneid basa Sona
Kuma basa son ganina, menayi musu ,nifa jininsu ce menene yasa zasu dinga hantarata
mena tare musu,kawai dan nanuna ina sonsu,dafarko naso yaya Habib sabi da ina ganin
dan uwanane zaisoni kamar yadda nake sonshi sai aka samu akasi,yanunamin baya
sona ,da akai Haka kika cemin idan yay juneid yadawo zai Soni har ya aureni, ni
dakaina sai da na ce Yaya juneid ba tsara na bane yafi karfina bazai Soni ba,Amma
sai kukace zai Soni,haka shima nadauki son duniya na Dora masa,haka na dinga rainon
soyayyar shi a zuciyata har yadawo, shine zai ce baya sona ,har gwara Habib Yana
sakarmin fuska muyi wasa da dariya,shi fa ,hakayace ma yatsani ganina,muddum nasake
bari muka Kara haduwa dashi sai ya min abin da har abada bazan manta da Shiba, dan
Haka shima na hakura dashi ,koda mazan duniya sunkare wallahi yadda annabi yabar
duniya na hakura da auren su , zan koma gida wajen mahaifiyata nanemi yafiyarta
muzauna har Allah yabani miji nayi aurena, Kuma kusani wanan abin da akeso ayi
yariga da yaraba zumuncin mu har abada babu mu babu ku, Tana Gama fadar haka tazuge
zeef din Jakarta, ta zata tafuce tabar dakin bata tsaya a ko inaba sai abakin get,
ko da megadi bata jira ya bude mata get ba ta bede ta futa, tana futa tafiya kadan
tayi akai sa,a tasamu me nafef ya dauketa suka tafi.....


Momy kam zamatayi agefan gadon,tayi tsuruuu tana tunani ,Harcikin zuciyar ta
bataji dadin abinda yafaru ba,dada yadda zatai sai tasa juneid ya auri Anisa,Amma
Babu dama sabi da mahaifinsu yace bazai musu auren doleba dauk da tasan idan tasamu
juneid z.cai yadda ya auri Anisa koda bayaso, Sabi da kaf cikin yaranta shine
mebiyaya duk abin da tacemasa alokacin yakeyi koda bayaso, yakamata wanan karon
tabarshi ya bi zabin sa,ita kuma anisa Allah ya zaba mata miji nagari, ameen summa
ameen ......


****Dakin juneid momy tashiga tasameshi a kwance, wanan karon idonsa a bude yake da
alama tunani yakeyi ,karasawa tai tazauna agefansa tare dacewa"juneidu ya jikin
naka, dasauki momy ,to Allah ya Kara sauki, shuru gurin ya dauka na Dan wani lokaci
daga baya kuma momy tace" Junaidu ,naam momy ya amsa a murya a sanyaye, "meysa
zakaiwa Anisa haka ,haba Junaidu bafa ta haka ake nunawa mutum ba koda baa
sunshi ,abin da kamata be daceba ,Kai da nasanka da hankali da nutsuwa Meyasa
zakace bakason ganinta eh,ba ahaka ko da ba itaba kada kasakewa wani irin Haka
kajini ko" uhm yayi murmushi yace INSHA ALLAH momy bazan sakeba yanzu ina ita
anisan take?" Yayi tambayar tare da kafe momy da ido, hmm abin da kaimata ne yasa
taji babu dadi ta tafi gida, what momy gida oh my God, shikkenan zataje ta turo
Mami tazo taitamin fada Aka, kai ubanka Junaidu watoma mamin takuce zatamaka fada
Aka ,banasonfa rashin kunya, kakiyayeni...



****Tom anisa Tana Isa gida ,tatarar da mahaifiyarta a zaune ta zabaga tagumi
ta zubawa t.v ido, sallama tai tashiga ta zauna agefanta,itako hajiya adama dagowa
tai ta kalleta cikin masifa tace, meyakawoki gidana, yanmma kinzo ne kigayamin
juneid yafini agurinki,kuka anisa ta saki tare da fadawa jikin mahaifiyata tace"
Dan Allah mami kiyi hakuri wallahi sai yanzu nagane kece gatana kece komai
nawa ,Dan Allah kada kiyi fishi Dani ,Ina matukar bukatar ki akusa Dani wallahi
indai jinain uncle alhassan ne na hakura da aurensu ,koda ko hakan zaisa zuciyata
ta buga, Allah mami dagaske nake nafahimci Babu Wanda yakaiki Sona,basa Sona basa
kwaunata,na hakura har abada...


Itama hajiya Adama kuka tasaki Takara kankame anisa ajikinta tana dan bubbuga
bayanta tana bata hakuri da rarrashinta,dakuma nasiha kala'kala akan RAYUWAR
duniya,ahaka har Anisa tayi shiru...


Uhm Allah saiki sanmasowani koshin wahala Allah yasa mudace😭


****safiyya nazaune a gaban mahaifiyarsu tana bata labarin yadda sukayi da
saliha dakuma halin dasaliha take zaune a gidan Habib kwarai ummansu taji dadi da
yakasance saliha ce matar Habib ba safiyyaba,sabi da saliha tafi safiyya jarumta da
kuma son daukar fansa akan abin da akaimata.......

MAR'ATUSSALIHA
6...


IN THE MORNING......


Da sassafe saliha ta fito daga dakinta yunwa ta adda beta, tabason shiga kicin
domin ta samawa cikinta Abinci,


Abin mamaki tana fitowa taga Kwan falon a kunne, karasowa tayi cikin falon,Nan
ta hango mutum a zaune ya takure guri daya,karasawa tayi kusa dashi,gamamakin ta
saitaga ashe rawar sanyi yake Amma yakasa tashi,jiki a sanyaye saliha ta durkusa a
gabansa, tafara masa magana murya a sanyaye cikin nutsuwa tace " Habib meyake
faruwa ne, kardai kacemin anan ka kwana,?" Dago runannun idon sa yayi ya zubamata
su,yamarasa mezai cemata,kawai sai ya kakaro murmushin karfin hali ya sakar
mata,sannan ya ce "saliha zan fadamiki gaskiyar abin da yake damuna ,Amma Dan Allah
idan nafada Miki kada ki kirawo wadannan aljanun naki,wallahi banason suzo sukara
wujijjigani nasan idan suka sake na uku kasheni Kuma zasuyi," dariyace ta kusa
subucewa saliha amma kuma ta maze tace" fadamin kaji INSHA ALLAH bazasu zoba,ina
jinka fadamin"


"Yauwa daman bawata magana bace kawai dai sonake nace miki wallahi ni dagaske
nagaji dazama dake ,kitaimaka ki tafi gidanku ,nafahimci indai nacigaba da zama
dake wataran saikin kasheni,dan Allah kitafi indai kuma ba da wani manufa kika
aureni ba ,dubeni fa duk yadda nakoma kamar ba ni Habib ba ananfa n'a kwana ina
kuka,wallahi Allah ya Isa nashani wannan jarababben auren......

"Au jarababben auren Kuma, hmmm Habib kenan kamanta yadda akai ka aureni,
zuwakai fa ka auroni ta karfi kanuna kai wani babban kwarone a tantiranci,harda
wani cewa tarbiyya zaka koyamin da hankali, Bekamata kakaraya da yawa Haka ba tunda
aykin lada zakayi...

"Saliha kinyi hankali ay wallahi kina ma da hankalinki daman fadamake kawai amma
ni bantaba ganin Macé me hankali kamarkiba"

"Wallahi Habib banyi hankali ba dasaura au ,kabari idan kagama koyamin hankali
sai natafi gidan tsohona ko,kaga ay yanzu idan natafi ban kwauta makaba sabida kana
tsaka da samun lada kuma ace n'a dakatar da samin ladanka ,ah Babu inda zani inan
harsai naga kacika littafinka da lada", kwallar dake kwance a idonsa ne yakarasa
fitowa zuwa kuncinsa,yace wallahi banason ladan indai saina zauna da bakar kaddara
kamarki zansamu, n'a hakura da samunsa,allah natuba na hakura da masoyiyata ta
asalima na ci,amanarta balleke da n'a aureki cikin sauki,kodan kinga ina
tsoranki,dagayanzuma nadaina jin tsorannanki kiyi duk abin da zakiyi... Ay Yana
tsaka da magana Yana hura hanci,yaji saukar wani gigitaccen mari a kuncinsa ,Wanda
yayi sana diyyar ganin wasu taurari sun gifta acikin idonsa,tsit yayi har da kama
baki,hawayen azaba na fitowa daga idonsa, sannan ya zuba mata su Yana
kallonta,itama kallonsa take ido cikin ido fuskarnan Tata a murtike kamar Daren
mutuwa,daga inda take tana inya jiyo yadda bugun zuciyar Habib ke harbawa
dakarfi,kadan yakejira juciyarsa ta buga sabi da tsananin tashin hankali, ganin
Haka yada saliha ta Mike tsaye ta soma tafiya ,sannan ta tsaya cak ta juyo tace
masa,na hakura na barka yanzu,amma da sharadi, daga yanzu nice Kai Kaine kakoma ni,
duk kannin wasu ayyuka kaine zaka dinga yinsu a gidannan,kuma dagayau kullum
kadinga zuwa kagaisheni kafin ka fara aykinka kafahinta!!!!!! Tadakamasa tsawa, ay
Habib besan lokacin dayace eh eh na fahimta hajiya saliha "wata tsawar tasake
dakamasa tace kull hajiya kurum kada kasake cewa saliha" to to angama hajiya"yafada
tare da share zufar da ta karyo masa , murmushin gefan fuska yadanyi sannan tace
"Kuma ni dakai babu rabuwa Babu kishiya,mutu karaba, "dasauri ya amshe harda yimata
murmushin karfin hali yace Kuma takalmin kazaba, Allah ya jadaren hajiya ta Amarya
kuma uwargida a gidan Habib matata tadanan acikin mata, saliha dai bata saurareshi
ba ta shige daki tace inajiran yanzu kakawomin breakfast,angama ranki yadade
hajjaju"yatashi da sauri ya shige kicin....



Yana shiga kicin din ya samu guri ya zauna,ya saki kuka zuciyarsa kuwa kamar
ta fito waje Sabi da azaba"sai dayayi kuka me isarsa sannan ya share hawayensa ya
Mike,yashiga malkada kayanmuya,sannan ya tafi ya kunna gas yadora ,indomi domin ita
kadai ya iya girkawa, bayan yadora ne, ya dakko albasa yafara yankawa,Yana tsaka da
yankawa ya zaftare hannunsa,saiga jini ya fara zuba,Nan take hankalin Habib ya
tashi,ya shiga neman abinda zai kulle,can gefe ya hango wani audiga da sauri ya
dauka ya baybaye gurin da ita,sannan ya dakko albasar yashiga wankewa bayan yagama
ya zubata a indomin, yakoma gefe ya Dora da kukansa Yana tsaka da yin kukan yaji
kamar indomin tana kamawa,ay dasauri ya nufi gurin ya sa hannunsa wai zai sauke,nan
take ya kone,wata uwar Kara ya kwada ya koma gefe ya zauna yagama hucewa sanan ya
dawo ya dauki tumma ya sauketa, gabakidaya acikin plate ya juye aciki,sanan ya
kashe gas din,yasa cokali a ciki,ya nufi dakin saliha Yana shiga yasameta zaune a
kan kujera idonta n'a kan t v dake manne ajikin bangon dakin,karasawa yayi ya dora
plate din akan table din dake gabanta,sana ya koma ya dakko shayi hadin kauri ya
kawo mata,juyawa yayi zaitafi ya tsinkayo muryarta tana cewa "Ina zaka ay baka
gamaba dasaura,kashiga bedroom Dina ka gyramin kafin nagama inaso zandan
kishingida, batare da yace komai ba yazo ya huce ta gabanta zuwa bedroom dinta
yashiga aykin gyrawa.....


Yana tsaka da geran dakin saliha ta shigo ta kwaso masa fant da bureziya nata da
kuma Kayan bacci ta kawo maso ta wanke, Habib ne ya tsaya ya kafeta da ido can Kuma
sai yace "ay Naga da injin wanki a gidannan meyasa bazan ki wankeba sai ni
zanwanke, batarai tayi tace " to bazan wanke ba Kai nakeso kawankemin ko baza ka
wanke bane, jiki n'a Bari Habib ya karbi kayan ya ajiye yace ,"wa ni na Isa nace
bazan wankeba ni awa, "oho dai kuma wallahi da hannunka nakeso ka wanke,yau inason
ka wanke fant da bureziyar karuwa", a gigice habib ya dago ya kalleta yace " da
hannnafa kikace, Wai Dan Allah bakije islamiya ba,kinmanta namijine sama da mace,ko
kinason tsinuwar mala'ku ta tabbata akankine, ko dai kinmanta ni mijinkine" "au au
kamanta kace har aba da bazan taba zama matar kaba kawai ni baiwa ce ka auro,ba
matar aureba" to aynima yanzu bawa na aura ba mijin aureba, tanakai wa Nan amaganar
ta tayi taki ta fuce ta bar gurin, shiko Habib zama yayi ya zabga tagumi domin
yamarasa meyake damunsa,izuwa yanzu kam yayi danasani yafi a'irga tabbas bature
yayi gaskiya dayace idan kasan abin da zaka fada wa mutum,to bakasan irin abin da
za a dawo maka dashiba ,shiyasa ubangiji yakecewa,idan kaga bawana Yana aikata
barna to karka muzanta shi koka zageshi, idan zaka iya kayimasa addu,a...



MAR'ATUSSALIHA BOOK 2


7...


Tom bayan Habib yagama gyran dakin, ya kwashi wanki ya futa harabar gidan, zama
yayi ya soma wankin,yanayi Yana yayyatsine fuska shi adole me kyenkemi,jiyayi anyi
hown megadi ya bude kofa dasauri ya daga kansa ya zubawa get din ido gomin ganin
Wanda zai shigo, motar munir ce ,bayan ya shigo yayi parking,ya fito,karaf idonsa
ya Kai kan Habib da yake Daman wanki Yana zufa, abin mamaki yatsaya Yana kallon
ikon Allah,megadine ya karaso kusa da shi yace ranka ya Dade ,Naga katsaya kana
kallon yallabai,da sauri munir yace" kai uban me kake daba zaka karbi wanki kayiba
kabarshi Yana wanki sabi da bakasan aykinka ba" "wallahi naje nace yakawo nayi masa
ya dakamin tsawa har da cemin idan nasake ko kallon inda yake saiya koreni daga
ayki" munir besake cemasa, komaiba ya nufi inda ya ga Habib,Yana karasawa daf dashi
gamamakin sa saiga Kayan mata yake wankewa,cikin mamaki munir yace "Bross mezangani
Haka wayasaka wankin Kayan mata" shuru Habib yayi masa daga bisani kuma ya dago
tare da yimasa murmushin karfin hali yace "aykin lada nake..


"Aykin ladafa kace,Kai yanzu Habib duk ayyukannan na duniya da,akesamun lada
bazakai ba,sai dai wankin Kayan mata" "tukunnama Wace shegiyar ce ta saka ka
wanki!!!!! ?" Dasauri Habib ya rufemasa Baki ,Sabi da sauri ma harda kumfa ya
watsamasa a Baki,yace" Kai baka da hankali wacece shegiyar kakulla ba,acewa mutum
shege ,kadaina " baki da hanci munir ya saka Yana kallonsa cikin mamaki,domin shi
yanzu lamarin Habib tsoro yake basa,gaba kidaya ya zama kamar zararre gawani Baki
da yayi,ya rame,magana yafarayi yace",waini bross meyake faruwa ne gaba kidaya ka
canza "why" hmm kawai yace yayi masa banza yacigaba da wankinsa har yagama minir
Yana binsa da kallo..

Yana Nan zaune ya tsinkayo muryar saliha tana cewa "Wai baka Gama bane,tun dazu Ina
jira kazo ka gyra falonnan yayi datti,murya narawa Habib yace,Kiyi hakuri hajjajuna
sabi ,hudu nayi sabo da sufita sosai Bari nazo nayi sharar, ",

Munir dake zaune yayi mutuwar tsaye kallon abin yake kamar a mafarki yamarasa me
zauce,hakanne yasa yamike tsaye,ya kalli Habib yace,bross ni zan huce idan kagama
bautar kaje Momy na kiranka tace tun shekaranjiya take kiranka wayarka a
rufe,danhaka tana son ganinka,ni kaga tafiyata"sai anijima Jani talau, murmushi
Habib yayi yace ,"nafika ko agirin Allah tun da ni yanzu aykin lada nake,kaikuma
nasa ido "Yana kaiwa Nan a maganarsa ya shige cikingidan...

Yana shiga cikin gidan ya dakko tsintsiya yashiga share falon bayan yagama ya
shiga yin mopping sannan ya koma gefan kujera ya zauna ya huta...

Tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka ,bayan ya Gama yafito ya saka doguwar riga
milik me kwai da sheki,gaban mudubi ya karasa,yadan shafa Mai daga Nan Kuma ya fesa
turare ya fito,afalo yasameta a zaune,wannan karon ba kallo take ba karatun qur,Ani
mwgirma take cikin voice dinta me dadin gaske,karasawa yayi gabanta ya zauna har ta
kammala ayar karshe ashafin tacikin suratul Maryam" dago ido tai ta kalkeshi ko
kiftawa Babu tace "lafiya inazaka" kodai gurin Amaryarka zaka?" Tayi maganar tare
da sakar sa murmushi, murmushi ya danyi sannan yace"a,a momy ce takeson ganina"
kinsan dai n'a miki alkawarin babuke babu kishiya hajjajuna, "au hakane rom
shikkenan Adawo lafiya,kuma karka dade don inaso kazo ka doramin abincin dare" oky
badamuwa insha Allah bazan dadeba ,Yana gama fadar Haka ya Mike ya nufi hanyar futa
daga falon.

Bayan futar Habib saliha ce zaune tana tinanin irin abin da ya faru da ita da Habib
ayau tabbas tasan Bata kyauta masaba, Amma Babu yadda ta iya idan ba ita ba Babu
wan da zai iya koyawa Habib hankali,yanzu gashi ko banza ya Dan fara hankali,tafada
a kasan zuciyata tare dacewa hm yanzu muka fara wasan..



__________________________________________________malan ke zaune acikin iyalansa
Yana bawa matarsa labarin abin da yafaru dasu a gidan Habib ba Karan tsorata matar
malan taiba, sannan taci dariya,Amma Babu damar yin dariya yadda zata isheta,Sabi
da malan Yana zaune karyace tamasa rashin kunya, kallonsa tayi race " Amma dai maln
zaka koma kataimakeshi ko da Basu Gama barin jikinta ba,me Wai me kike nufi"? "Ina
nufin aljanun baiwar Allah Nan tana bukatar taimakon kafa malan "wani inkinganni
alahira kaini akai ay ni dazuwa gidan habibu har abada,ke koyanzu n'a hadu da
wannan yarinyar me suffar aljanu saina gudu wllhi,hmm dan bikisan wahalar danasha
bane..



To Habib Yana Isa gida, Afalo ya samu momy da juneid a zaune suna
magana,Yana shiga dauke da sallama abainsa yace "assalamualaikum "wa
alaikumussalam" momy ta amsa tare da cewa"Dan halaq yanzunna muke zancenka,nakecewa
juneid yaje yadubamin Kai lafiya"Murmushi Habib yay yace lafiya kalau momy kawai da
saliha ce take tsoron zama agida ita kadai shiyasa nake zama, Kuma dama yau ko Baki
kirani ba zanzo domin na gaisheki" jum Junaid yayi Yana tunani anyakuwa ba akwai
wata matsalar ba Amma dai shikkenan zai tambaya yaji, tashi yayi tsam ya nufi sama
tare dacewa Habib idan kungama gaisawa da mom inason ganinka," okay Babu damuwa
"yafada tare da zama a gaban momynsa yace " momy Ina wuni "lafiya kalau abee Ina
matar taka kunanan dai lafiya?" Lafiya kalau Alhamdulillah momy" yayi maganar tare
da sunnar da Kai.


Zama sukai shuru aguri,tako momy ta zubawa danan ta ido ganinn yadda duk
yacanza yayi Baki ya rame sai kace mejinyar kanjamau, gyran murya tayi sanan yace
abee a kwanakin Nan Ina fuskantar yanayinka Naga gaba daya duk ka canza meyake
faruwa ne? Banaso ka boyemin komai nifa mahaifiyar kace jibi fa duk yadda ka lalace
kamar ba Dana Habib ba ,kai da ake ganin ango acikin walwala da annushuwa, dakuma
farinciki ,har ma aga yayi kiba yacanza, amma Naga Kai angoncin naka nadaban ne
daga ace yau yau kana gadon asbiti, sai ace jibi baka da lafiya gata Kuma naganka
ajare" kwallar da ta cicciko ce a idon Habib ta karasa jubowa,ya bude Baki da
niyyar yin magana yasaki kuka kamar karamin yaro' Nan take hankalin momy yatashi
Dan tun da take da Habib rabon dataga yayi kuka har tamanta sai dai shi yabawa wani
kuka,Amma waiyyau shine agabanta take zubar da hawaye sabi da wani abun" habibu
fadamin meyake faruwane ? Momy najawo wa kaina masifa da bala'i naje na auro"yar
aljanu Dan Allah momy ki taimakeni kice Mata na mutu,Kinga saiki boyeni Dan Allah
kinji momy "what!!!!!! "Yar aljanu Kuma bangane inda kadosa ba Habib nifa banfahim
ci zancenka ba, kafahim tar Dani akan wa kake magana?" Momy akan saliha mana
matata, kiyi hakuri momy banfada miki abin dayasa na takura sauna auri yarinyar Nan
ba,kintina wata yarinya da tacemin kashin kare yafini daraja !!!!! "Eh natuna Habib
fahimtar Dani saime yafaru "momy nikuma shine naki hakura sai danasan yadda nayi na
aureta domin na Rama abin da taimin, Ashe aljana ce dan Allah momy kitaimakeni zata
kasheni wallahi ki boyeni kice na mutu" "kujini da shashan rayo sawani abu kake
kamar danshekara 10 d'Allah kadawo hayyacinka mana"Kai nake fadawa kabi duniya a
sannu, bakomai ne ake ramawa ba dagacikin imanin mutum, akwai haruri amma Kai
bazakaji fada ba ida anmaka ko, ka adole dangidan shahararren mekudi, to Bari kaji
abee anyi Wanda yaninka mahaifinka kudi mutumin da yakasance besan adadin kudadensa
ba,kafadamin ina yake yanzu Hatta iyalansa ina ganin basa aduniyar nan koda tashin
labarin su bakaji ayanxu habibu kaji tsoron allah sannan karike addu,,a idan Kai
Haka babu abin da zaisame ka"katashi kabani guri dan ni banyarda da wannan zancen
nakaba"... Tashi Habib yayi jiki babu kwari tanufi sama gurin yayansa juneid,Yana
shiga yasame shi zaune a gefan gado,ya kurawa computer ido, sallama yayi masa
sannan ya karasa yanemi guri gefansa ya zauna" yace " Yaya juneid Ina yini "lafiya
kalau Habib " yauwa Daman sonake na tambayeka kafin na zo katsina kacemin bakason
matarka Kai Sabi da daukar fansa ka aureta dan karama abin da taimaka" nadan zaku
iya shiryawa kukoma rayuwa cikin farinciki kamar kowanne ma'airata "bana tunanin
kaidai Habib zaka iya hakura kafadamin gaskiya menene yake faruwa agidanka" nasan
Haka kurum bazaka kizuwa gidaba bayan kasan bani da lafiya"bama hakaba jibi yadda
kabi karame kayi Baki ,Uhm. Habib yayi murmushi yace Yaya kenan bawani Abu bane
kawai dai itace take jin tsiran gidan shiyasa bana zuwa nake zama nakula da ita,
"dariyace ta kubucewa juneid wadda bemasan lokacin da tafito ba yace "Habib nizaka
rainawa hankali bayan nasan ka nasan halinka,Kai tunkafin kazo duniya nazo ta
narigaka shan iskar duniya idan zaka fadamin gaskiya kafadamin idan kuma bazaka
fadamin ba gahanya nan Allah ya Kara dankon kauna da kurawa "Allah ya barku tare
har'abada " what!!! ba aminba Yaya "wallahi sai yanxu natabbatar baka Sona Kai
makiyi nane " bangane nu makiyinka bane addu,a fa namaka me kyau"to indai wanan
addu'ar ce banaso ni dazama da waccan aljanar har abada bazamu taba zama guri
dayaba ,Kai bakasan akan Kaya nakeba shine har dacewa Allah ya barmu tare ,badai
Nina wallhai sai dai inkai allha ya barku tare.....

Hhhhhh juneid yayi dariya yace uhm ni dama nasan akwai abin dayake
faruwa ,allah sarki dan,uwa kayi Shirin mugunta Kuma abin yakare akanka ,kaikana
abinka Ashe aljana ka auro,to Allah ya kiyaye gaba " au yanzu ya juneid abin da
zakace kenan kanagani fa yanzu jirana ma take na koma na Dora mata abincin dare
yakarasa maganar kamar zaiyi kuka, "hm Habib ni kam babu abin da zan iya cemaka
yanzu Dan komai ya faru da Kai kaka jawa kanka, abun da zance maka shine kacigaba
da hakuri har lokacin da Allah zaisa tagane gaskiyar kaimijinta ne tafara maka
biyya"me wai ni inzaman aure da karuwa allah ya kiyaye inazauna da ita zaman aure
ni ka batamin rai wallahi Kai kullum nazo gaisheka sai ka batamin rai,Yana gama
fadar Haka ya Mike tsaye yanufi hanyar

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment