Reading Bad Boys by Oum-Aphnan Chapter 2 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Hajiya ,kiyi flexing din da sanda kike budurwa ma bakiyi ba kuma kinsan Allah ba wanda zai
zageki amma zama a haka.....No...No....No...
😞 Komu ƙananun zawrawa (Budur_Bazar) Cin duniyar mu
muke da tsinke babu kwaɓo ba zagi bare ke matar aure in kuma Ƙyaleshi zakiyi ,to tabbas zai kasheki a
tsaye.....”



Jikinta sanyi yayi ta dawo gefenta ta zauna

“Lili ya kike so inyi? Ni kaina balai ya isheni ,rabonda inyi lalle tun ina amarya ,wai rannan Ni matar
abokinsa take zagi a gabansa da abokansa da duk mun hadu ,wai Ya Sheikh matarka duk ta sukurkuce
haba don Allah jibeki?....gsky in bazaki ringa gyara da gayu ba ,zamu kawo sabuwa,don dai abun gyaran
nan akwai su Allah ya rufa mana asiri bazaki ringa ja mana zagi ba....kiji fawlh
😢 saida nayi kuka da na
dawo gida ,saima dayan abokinsa ne yayi ma matar kaca kaca,shi da yake yasan maƙon Ya Sheikh ”



“Tafdi ,Iyeeeeeh ,abunda ban yarda dashi kenan rainin Sa'a ,ai ko baki mike kin saita kanki don Allah ba
kya cakare don gudun rainin Sa'a”



“Ni kina ta mun jirwaye mai kamar wanka yimun dallah_dallah....”



Miƙewa lili tayi taje gaban window ta zuge glass da labulen ta shiga leƙe leƙe



“Ke don Allah ba kowa ki maganar ki”



“Abun ne na en hannu ne amma kema dole wannan karon ki amince da tayin mu ,in wancan mun ɗaga
maki ƙafa baki san test din Abar 🍌bane ai yanzu kin santa”



Murmushi tayi mai ciwo

“Wallahi indai wai in Amsa kudi a Hannunsa ta hanyar se*x ne to bazai bani ba....ke mukan fi wata bai
kama hannu na ba fa”



“Dallah Ni na wuce babin Sheikh ,ki watsa zancen Sheikh a shara so nike ki zama independent ,ki
kudance cikin ƙanƙanin lokaci da Albarkatun da Ubangiji ya baki...sai kinga ya dawo yana maki
biyayya ....mtsewwww munsan irinsu fa”
Ta yaya kenan?”



Hannunta takai kan ass dinta “Da wainnan ,ki rantse da Allah bakya jin sha'awa????”




Oum Aphnan

09065990265

*_🐹BAD BOYS🐹_*

By...

Oum Aphnan



004

___________________

Sayyadah



Duk yanda Lili taso ribatan Sayyadah Salima inaaaa ,Addini ya ratsata😆😆 Haka nan ta kyale ta da zata
tafi ta ajiye mata complementary card ɗin ta

“Ga card ɗina nan duk ranar da kika tambayi ya Sheikh din naki zaki iya zuwa plaza ɗina ,in sa a maki lalle
da wankin gashi don kanki ma kamar tashi yakeyi ,Great House wife!....So Also Idan shawarata sun samu
masauki ,akwai manyan hajiyoyi da suke jiran mata irin ki da zan hadaki da su ,idan Ƙosassun maza ne
masu kudi suma akwaisu ,ya isheki aya dai dani , a account ɗina ina da tsabar kudi sama da miliyan
100 ,Me ya bani in ba zawarcin ba ,ai Ni zawarci ya gama mun komai ,ku kuma matan gida a cigaba da
gashi na baki shekara biyu ,in Baki fito a leman aure kin tara arzikin ki cikin rufin asiri ba ,ya koreki gidan
babanki in ya ƙare kwanɗe albarkatun jikinki ,daganan kya biyo layinmu na zawrawa ,sai anjima ba ba
kifa Ni ke maki sorry dear”
Ta doki cinyoyinta ta sungumi hand bag ɗin ta ta ferfesa turare masu mahaukan ƙamshi ta sa kai ,ta fice
ta barta da sakakken baki.




Washekari

11.30am

Salima ta ɗan yi wankanta ta shafa hoda ta zo ɗakin barcinsu ta zauna ta zura dogon hijabinta yasha
squeezing tana jiran Ya Sheikh ya fito wanka.



Minti biyar bayan sai gashi ya fito yana raira wakar ƙasidah

“Maula ya salli wa sallim da'iman Abadan......” sai kuma ya dakata da wakar larabcin yana kallon sayyada
da hijabi



“Ran Uwargida ta ya daɗe ,Sallan Walha kikayi ne na ganki da hijabi?” Turɓune fuska tayi a shagwaɓe
tace



“Zanje kitso ne Nurrey kudin mota”



Zaro ido yayi kamar ta zagi Ubanshi.



“Me yasa😳?”



Cikin mamaki tace “Me yasa?...Gyaran gashi na fa Love”



“Eh mana me yasa zaki gyara gashin wayace maki baki da kyau a hakan ?....kinga ke fa matata ce ,kuma
Ni a hakan kullum ƙara tsatso kyau kike a idona ,me ye naki na damuwa? Wa kike son burgewa? Indai
nine nafi sonki a hakan”
Dama fuska tayi saura ƙiris tayi kuka ,kawai saima ta fara sosa kai



“Ya Sheikh ba wanda nike son in burge saidai kaina yana mun kamar da ƙwarƙwata fa ,ƙaiƙayi kullum
bana iya barci”



“MashaAllah,Karki ji kin damu,ina baba marka da ta rike Ni sanda ina yaro?....” gyada masa kai tayi irin
tana sauraronsa din nan



“To ai asalin sana'arka kitso ne ,lokacin nan har kitson zare na iya ,da duk sirrin dabarun gyaran
gashi....hum hum Kinga hannun nan nawa da kike gani? To ɗan baiwa ne...



Abunda kawai zan samo shine Oga fiya_fiya ,in ɗan tsiyaya maki kaɗan a kai ,Daga zaran na goggoga
maki....fiyauuuun duk ƙwarƙwatan zasu mutu ,kinga sai in zauna in rangaɗa maki kitso ,in kika ga nayi
maki kitso tsaf ,sai kin ƙara son wannan mijin naki I bet you....Domin asalin kyawunki ne da ba kowa ya
sani ba zai fito”



Turus tayi tana kallonsa kamar wawiya



Shima sai ya saki baki yana kallonta

“Sai yana mun kamar baki yarda ba ko? Zo nan zo ki zauna in gyara maki ki gani”



Cikin dauriya ,ta hadiye kukan da ya taso mata a maƙoshi ,kana tace “Kawai ka bani Oga fiya_fiyan ,insha
in mutu”



“Lafiyan ki ƙalau...😱” A take ya goce da jero mata aya yina kawo mata tafseeransu da kai .

Tiskewa da kuka tayi ,ta mike ta fice ɗakin da gudu. Ta barshi nan cikin mamaki .



Tana shiga ɗaki ta kulle kanta ta dauki waya ta kira Lili ,Lili na ganin kiranta daidai tayi pillow da cinyar
Aiman ,ta wani fashe da dariya
A tsorace yace “Whatsupp?”

“Will gist you later bebes😘umuuuoh” ta wulla masa kiss a kumatu . Sannan ta ɗauki wayar “Hello Ƴan
matan Sheikh yane?”



Rushe mata da kuka tayi .

“Lili Sheikh zai kasheni da baƙin ciki ,ina jin kamar in bi shawarar ki tsoron Allah na tasiri a zuciya ta”



Ɗaure fuska tayi “To meye na kirana a waya ,ki cigaba da rayuwar auren ki mana ,ko mu tsoron ki
mukeyi ba tsoron Allah ba” kafin ta bata amsa ta kashe wayar tana haki .



Aiman ɗaura bakinsa yayi a kunnenta yai blowing mata iska “Easy babes ok? Kinsan ke fa kyakyawa ce
kuma fushi baya maki kyau ,come come zokisha madaranki Mai garɗi na fasa maki Rowan yau ” yayi
magana yana zipping ɗin zip din wandon jeans ɗin sa ya saƙa hannu ya fiddo da 🍌 abarsa.



Jan ajiyar numfashi tayi ta kai hannu tana shafawa a hankali...tana cake 🍌abunsa da Ido ,itadai a duniya
tana son Aiman Amma ynzu har yangan Bata abun dadinsa yake .




Wanene Lili ?

Wanene Aiman?



Lili da Aiman Ƴan gida ɗaya ne babansu ɗaya mama kowa da nashi wato dai kishiyoyine iyayensu



Lili itace Babba ,ta baiwa Aiman shekaru uku ,yanzu haka shekaran lili 31 a yayin da Aiman yake da
shekaru 28 .
Gidansu Lili Gidan en boko ne ,tsantsa kowa gashin kansa yake ci ,suna da kuɗi daidai su ,idan safe yayi
baban zai fice aiki yana aiki da refinery ,maman Lili Likitace har tana da asibiti zata fice Asibiti
abunta ,yayin da maman Aiman take Lawya zata fice kotu ko Office Abinta.



Su kuma lili da Aiman Driver ya kaisu makaranta ,lokacin da suka gama sekandire sai kowa ya raba jami'a
Aiman ya tafi NDA yana karatun Soja ita kuma ta tsaya a Kadsu tana karantan Nursing Science.



Ta fara karatunta ba dadewa ta samu tayi aure da lecturer dinsu ,Saidai bayan wata shida ta dako yaji
sunyi faɗa da miji ya zagi ubanta wai basu bata tarbiyya ba ,shine itama ta zagi ubansa nan ya zaneta tayi
yaji.

Aikuwa tana dawowa gida babanta yayi zuciya kishiyar mamanta dama Lauya ce ta shigar da kara
kotu ,miji na ganin an harraƙo masa ana so a tatike arzikinsa saboda er gwal aikuwa ya saketa ya huta.....



Chilling💃

Tunda Aka sake ta sai ƙara’i sabuwa fil. Ta fara tsula tsiyanta .



Rannan tana zaune a gida wajen ƙarfe 9 na safe ita kaɗai ne iyayen su sun tafi aiki ,yunwan safe ya
azalzalo ta ranar Aiman ya samu hutu daga NDA ya dawo gida da kwanan biyu, yana can ɗakinsa ya na
barci



Lili ta shige kicin tana dafuwar vegetable couscous mai hanta da kayan lambu ,a gefe guda tana haɗa
drink din kwakwa da madara.



Ƙamshin girki ne ya fara buso ma Aiman yana kwance yai zumbur ya mike a ransa yace wancan shegiyar
ke girki kuma yaseen sai naci saidai muyi dambe dama mun saba.....




_*Me zai hwaruuuu😘* Se***xxxxy *En mata a bamu waje matan aure a matso kusa ,wacce bata da miji
Allah ya bata miji ki shigo halarar asha shagali dake but for now karki cigaba da karanta ƙasa*_
Aiman yana danna kansa cikin kicin din ya hango ta sanye da gajeran siket irin mai rawa din nan er guntu
da kaɗan ta gota cinya cinyoyinta sun cike sunyi tsantsan ga ɗuw*aiwukanta tumbul tumbul a tsakiyar
hips ,sun baje sunyi cif cif ,zas kyau .



Ta ɗaura er karamar vest Mai sharara ba braziya sai no*nuwanta riƙa riƙa a tsaitsaye sun tokaro riga
tsinin Nip*ples ɗin kan no*non sun tokaro rigar har ana ganin turuwan dark pigmented areola ɗin breast
dinta




Tana dicing carrots a chopping board tana karkaɗa jiki tana shan music ta daura makeken headphone
tun daga saman kanta ta liƙe kunnuwanta.



Aiman shafa maransa yayi a hankali wanda 🍌 take tsaye ƙiƙam dama tun da ya tashi a barci ,matsowa ya
dinga yi a hankali har ya isa bayanta ,ya kai hannu zai cusa cikin skirt dinta kawai sai tsoro ya shigesa ya
zare hannunsa a hankali ,ya maida cikin wandonsa yana shafa jelarsa daga sama zuwa ƙasa tana ƙara
tauri ,idonsa ƙyam a kan duwai*wukanta ,zare hannu ya sake yi Yana son taɓa saida ya saka hannunsa
cikin skirt din Yana ƙokarin laluben ɗuwa*wunta sai ta ɗan gusa ta ajiye carrot ɗin da ta gama gyara shi
ta ɗauko cabbage Kuma ta dawo position dinta tana cigaba da miming wakarta.



Miƙa 🍌tayi sai gashi ya ɓallo ta jikin zif ɗin wandonsa tayo waje ,tana tsalle kar...kar...kar.....

Wani farin Ruwa yana bin bakin 🍌 hannu yasa Yana shafe ruwan yana game shi da bakin Di*ck din



Cokalinta ne ya fadi ƙasa ta duƙa da sauri zata ɗauka kawai skirt din ya kwashe sai ga ɗu*wawu ɓututun
ɓututun tsakiyarsu jar Du*ri tayi ma bu*ran Aiman ƙuri da ido.



Full Aiman yaji buransa tayi ta miƙe ƙiƙam kamar icce ,a take yaji kamar zai tsillo fitsari a tsaye.



Ba shiri ya matsa inda take ya cafki kan bur*ansa ya lailaya ya Tara fargaban ƙirjinsa ya watsar ,kawai ya
ɗan durƙusa daidai kwankwasonta bur*ansa na daidai kan ɗuwa*wun ta ya danna da sauri
Wani flashing Lili taji A kan tsakar gin*din ta ,da wani abu very hard Mai kama da kac*iyar maza waigawa
tayi niyyar yi kawai sai taji namiji yayi mata rumfa a baya ba damar waige ,kafin tayi yunkurin magana
taji jijiyar sa na lumewa cikin pup*psy dinta wannan ya sata gantsarewa ta saki Nishin daɗi “Washhhh
daɗiiii ....A furgice kuma tace ,Wai waye?”



Bakinsa na rawa yace “Sis nine....Aiman ɗinki”




Oum Aphnan
✍🏽

09065990265



Actors ne kala kala fa a labarin nan ,yanzu dai ga *Aiman* ya fito karku manta sunan labarin *Bad boys*
kunsan lallai kam gayu sun taru a labarin nan..........ku muje zuwa 🤗

*_🐹BAD BOYS🐹_*

By...

Oum Aphnan



005

___________________

11am

Sayyadah juyi take a gado amma ta kasa runtsawa ,in tayi ,tayi sai ta waiga ta kalli ya Sheikh yana
shararan barcinsa Zero tension .

Damuwa ne taji yana ƙoƙarin kasheta ,ta mika hannu ta dafa kafaɗarsa tana murza tsokar kafaɗarsa a
hankali .

A cikin barci yaji ana shafa masa baya wannan ya sashi jan Numfashi
“Hummmmmmm” A sanyaye ta kira sunan shi

“Zaujiyy?”(Mijina?)

Cikin magagin barci ya amsa ta da

“Hu’wummm”

“Ka tashi inaso muyi magana”

“Fi hazal Lail?” (Cikin wannan daren?)

“Uhm” Ta bashi amsa a taƙaice. Muskutawa yayi ya saita kansa yana kallon silin ,Amma still ya kulle
idanuwarsa saboda bayason ya buɗe barcin ya gudu.

Gyara kwanciyar ta tayi sosai tana kallonsa

“Mijina kasan dai yanayin tsarin tattalin Arzikin kasar nan yayi tsanani sosai... Kuma ina sane da irin
ɗawainiyar da kakeyi da mu ,ba abu mai sauki bane ba...” da sauri ya amsa da “Ahhhannnnn”



Bata saurara ba ta cigaba da maganar ta

“To na zauna nayi nazari ,tunda dai Ni Nurse ce ,kuma dama can na fara aiki ,me zai hana in koma
aiki ,shikenan sai mu raba nauyaye_nauyayen gidan ,in biya kudin Nepa ka biya kudin wuta....”



Ai tunda ta fara magana ya buɗe idanuwarsa tarmazazan yana kallonta ,tun tuni barcin sun gudu a
idanuwarsa

Don haka tana kare maganarta ya tashi zaune yana zare mata ido kamar zai rufeta da duka.



“Ke..ke...tsaya tsaya kika ce me?”



Cikin fargaba tana kallonsa a ido a ido tace “Zan koma aiki na”



“Lahaula...walaƙuwwahh...illabillah..” yaja salati yana lanƙwashe harshe irin na malumman nan da suka
ƙoshi da larabci.

Nuna kansa yayi da yatsa
“Me kike nufi? So kike ki nuna ma duniya,Babban shekhi kamar Ni na gaza daukan nauyin gida na ,na bar
mata na tayi aiki?



“...aah ,aah wlh ba haka nike nufi ba”



“Ohk Salima to me kike nufi?”



“Kawai gajiya nike da zaman gidan safe ,rana har dare ina single direction,akwai gajiya....sai in jini tamkar
matacciya bansan abunda duniya ke ciki ba ,ba wani new update”



“awhooo ,hajiya yanzu kikayi magana,wato so kike in barki ki shiga Social media ,Baki tiktok baki
wazaf(whatsapp) daga karshe sai ace Sheikh ya kashe matarsa da yunwa da kulle ko? Ki zauna a gida ki
zama cikakkiyar matar gida shine matsala? Salima na fara gajiya da fitinarki ,enaf is enaf (Enough😂)



“Aah kaga kar ka juya mun magana kaima kasan ba haka nike nufi ba”



Tagumi ya rafka kamar wanda ta gaya masa mutuwar tsohuwarsa “Wohoho wai a gidan shehi ne ake
zancen fita aiki...." Sai kuma ya zaburo mata yina duddulo mata ido



“Wato so kike ki ringa fita kina gogayya da maza kafada da kafada ....yanzu ba maganar kai ya ɗauki
ƙafa ,aah Ni kan gidane kema kan gidane wuyarki ta isa yanka .... subhanahi Allah ka tsinewa baturen da
ya kawo mana boko yaja duk matan mu sun daina mana biyayya sai fitsara.......to bari kiji Abu uku suka
bani matsayin da nike kai a yanzu ,1. Allah na 2.karatu 3. Uwata da ta zauna a gida dafa'an ta bani
tarbiyya .... sakamakon haka na soke fita aiki...” ya juya yaja bargo ,minti kadan ya fara jan numfashi
abunsa.




***
Lili

Wani bahagon numfashi ta saki ta rungume saman kitchen carbinet din da take tsaye tana jin jijiyarsa na
gogar jikinta



“Awwwwn🥹Aiman ashe kana jin abunda nakeji a kanka tuntuni ka barmu muna cutar kanmu?”



Daddagewa yayi ya luma 🍌a kogon ramin tsuli*yarta nan ta saki wani mahaukacin nishi ,shikam cikin
cizawan baki da haƙori yace “I'm soldier ,Koda yaushe ina bukatar mace next to me ,ki daure ki zama
matata anty liliiiiii ahhhhhh gindiiihhhh da daɗiiii lillliiiiitahhhh”



Langaɓewa Lili tayi akan kafaɗarsa tana jin wani shocking na hawa mata kafa yana tahowa har kwanya

A take ta fara rawaitawa a ranta

Wai dama haka gindin ƴan shilan Mazan nan sababbin tasowar balaga yake da daɗi? Sirit dashi kamar
allura sai garɗi😋



Bata ankaraba kawai sai ji tayi ya fara bugata da karfin gaske yana zura mata bur*ansa yana zarewa
kamar ya samu doki



Ihu ta shiga zunbuɗawa “Wallahi na yarda kaine mijin nine matan ,zan sallama maka Gin*dina 2....4....7
zumanahhhhhh”




Oum Aphnan😂

09065990265
You guys should manage and wait for next episode🥰

*_🐹BAD BOYS🐹_*

By...

Oum Aphnan



006

___________________

“Salima..?

Salima...??

Saliiiiimaaaaa???”



Daga kitchen Taji Ya sheikh Yana kwarara mata kira ,da gudu ta fallo zuwa bedroom din tana zuba haki

“Ya Sheikh ... Ga ni” tayi magana tana ɗan rusunawa kaɗan alamun girmamawa



Watsa _Pads_ Audugan matan hannunsa yayi akan Gado ,yana sake ƙidayasu guda uku



“Salima ya akayi kika ƙarar da tulin Audugan nan a Al'adan wata ɗaya? A wannan tsadar rayuwan ,haba
Salima ,Wai cin Audugan nan kikeyi ne? Kin ƙarar da pads guda 9 saura 3 ? A period din wata guda ?”



A daburce ta bashi amsa mai ƙunshe da rainin wayo kuma

“Hmm kasan tunda muka rasa breadi a gidan nan na koma shan tea da pad ɗin”



Zazzaro mata ido yayi “Ba wasa nike Maki ba ,banason iya_shege”



“Kaga ina dariya ne?”😡ta haɗe rai kamar hadari
Sauke murya yayi cikin sigar lallaɓawa “Salima ,ko dai kin raba ma ƙawayenki ne ,fada mun gaskiya ta
yaya zakiyi amfani da pads guda ɗai_ɗai_ɗai har bakwai a wata guda?”



Ji tayi kamar ya watsa mata ruwan zafi

“Ya Sheikh ! Kawayena suna da gudun zuciya ,tun sanda na aure ke da suka lura suka gane cewa kai din
ɗan ƙwaƙwaf ne suka daina cin abin gidana....matan auren ƙawayena kuma sun wadatu da komai
mazansu sun tsare masu shi facafaca ba maƙo..."



“Salima in Zaki yimun magana yimun magana kai tsaye ,banason jirwaye mai kamar wanka...”



“Ba jirwaye nake ba gsky ne...wannan binbinin na menene?Ace daidai da pad din da nike using in Ina
menstruation sai ka ƙirga? Haba don Allah !”



“Au don bana barinki ki Almubazzaranci ? Fadin Allah ne



_‘Innal budhirina kanu min ikhwanish shayaɗin,Wakanash shaiɗani li rabbihi kafura.....Sadaƙallahul
azeem.’_



Yanda ya yanko mata aya nan take shi ya ƙara hasalata . Wai A zalunceka a jawo maka aya kaƙi bi anemi
kafurta ka,wohoho auran Sheikh ya zame mata masifa😞.



Ɗaura hannu tayi aka tana sharɓe “Oh Allah, Nikam me nayiwa Ubangijine ya jarrabeni da ...da ” sai
kuma tayi shiru ta kasa cewa auran shi .



Zarya ya fara yi yana kaiwa da komowa



“La (No) ,Ki amayar da abinda ke ranki meye na gintsewa ? Faɗi mana Salima ,na gane ƙawayen da nike
bari suna zuwa gidan nan sun tasar ma bushe maki kunne,haka ne?"
Ko bi ta kansa batayi ba ta samu gefen gado ta zauna tana karkaɗa ƙafa kamar zata fashe.



Da ya gaji da tsayuwa ba'a kulashi ba ,sai ya saki gyaran murya “Uhm uhmmm,Salima ,zan sake siyo maki
pads Mai guda 12 in kin hada da 3 nan sun zama 15 ,sai kiyi amfani dasu na waya 3 ,ba abunda ya
shafeni in kin ga dama ,ki salwantar dasu a sati ɗaya..."



Tsayawa tayi tana kallonsa ,zuwa wannan lokacin abun ya daina bata mamaki sai tsoro .Cikin Muryar
kuka_kuka ta ke tambayar sa



“Ya Sheikh ribar me zakaci in ka ringa ƙididdige pads dina?”



“Bazan yarda da Almubazzaranci bane ba ......... Uhm kinga bari ina ajiye Pad din ma karkice tunda
hannuna sun taɓa bazakiyi amfani dasu ba” Ya kare magana yana riritasu akan gado kamar jarirai en uku.




“To a wannan karon bazan ɗauka ba in na kamu da infection auro wata macen zakayi ,don haka indai ina
Al'ada pads sau uku zansa ,safe ,rana da kuma daddare kafin in kwanta...”

Ta ɓalle ƙofa ta fice da sauri ta barshi tsaye.



***

Lili



Daga wannan haduwar nasu a kitchen ita da Aiman suka jone kamar mata da miji ,Shaƙuwa na
musamman ke tsakaninsu ta yanda har kishin en matan Aiman Lili keyi ,kazalika shima har koran mata
manema yakeyi ,don haka duk wanda zai tsaya da ɗayansu sai da yardar ɗan uwansa.....

Iyayen su ba karamin jin daɗi suke ba ganin yanda Allah ya haɗe masu kan ƴaƴa ,to ashe...ashe....
***

Yau week end babu aiki ba school ,ga Aiman ya koma NDA gaba-daya zaman gidan yayima Lili fadi ,In
tayi shiru tayi tagumi tunanin Sayyada Salima take ,shedan na kara kawata mata surorinta a ido,wani
mugun sha'awarta yina taso mata ,haka nan taji bazata iya jurewa ba ,tayi zumbur ta mike ta shige
bathroom ta sheƙo wanka ta fito tana bin jikinta da moisturizer tana raya tashin hankali a ranta

“Yau koda tsiya ko da lallami sai na ƙwaƙuli Du*rin Salima,Bako Sayyada ake ce mata ba ko jaira ce”



1.35pm yayi mata a falon Salima .



Ai Salima tana ganin Lili ta mike da gudu No*nuwa suna tsalle sabal sabal cikin riga mai jikin
roba_roba ,ba brazier dama bata damu da sakawa ba,Haka taje da gudu ta rungume ta ,dama kadaici ya
isheta ita kadai a gida .



Lili tana jin ƙirjinta ya gogi kan tsinin lausassun dukiyar ƙirjinta ta wani kai hannu ta damƙesu .



Zabura Salima tayi ta ja baya da sauri tana kallon Lili .

Da sauri lili ta waske gamida ɗaura hannu a kai tana sosa ƙeya “Sorry it was a mistake"



Salima baiwar Allah ,washe baki tayi “Hnnnnn La dhair Sadiƙati”(Hnnn ba laifi ƙawata)



Ta nuna mata kujera ita kuma ta wuce dinning area ta buɗe firinji ta tsaya tana kallon drinks din
ciki ,guda biyu ne dai kuma tana taɓa Sheikh zai gane . A sanyaye ta ɗauki glass cup ta mirɗe bakin ɗaya
ta tsiyayi kadan ,yanda baza a gane ba ta sake ,buɗe wani ta tsiyayi kadan shina ta maida ta rurrufe
kamar ba'a taɓa ba ,kana ta tako wajen Lili tana murmushin yaƙe.



“Ƙawata ga drinks ko?” ta mika mata tana zama a hannun kujeran da take.



Lili kallon ɗan tingin drinks din da aka tsiyayo mata tayi kawai ta saki shuumin murmushi

“Hmmm Slay queen knn ,me zanyi da wannan?”
A ruɗe Salima ta dafe baki “Ke ! Wlh dabara nayi na ɗan tsitstsiyayan maki a different bottles saboda kar
ya gane”



Dafe baki Lili tayi “Uhm uhm wlh bana sha ,ke kaɗai ma da na gani kawai sai naji duk na ƙoshi😉”



“You too funny,Shiknn bari in sauri in maida masa karma ya dawo yaga an taɓa”



Miƙewarta yayi daidai da shigowar ya Sheikh da ledoji biyu a hannu shaƙare da manya manyan kaji an
yanke su an gyaresu .

Yana ganin baƙuwa yaji gaban sa ya yanke ya fadi



“Shikenan ta gayyato mana jarababbun ƙawayenta zasu rage mun aukin kaji,Yooo ko wuya aka bata ai
an cuceni”



Yana tsaye a bakin ƙofa ya kasa shiga ya kasa juyawa ,sai ji yayi lili da karuwar muryarta tace “Inayini
Sirrr”

Ji yayi kamar ta watsa masa ruwan zafi ,kawai sai ya ɓalle da tsiyan ƙwatan kai.



“Subuhanallahi...Salima,wato ainahin wato sakinki da nayi kiyi hulɗa da kowa har ya kai ki da ƙawance
da en isskaaa” Zaro ido lili tayi ,ita kuwa Salima ta daki kirji da tafukan hannunta “Subhanllh Ya Sheikh
waye er iskan aina ka gansu kuma"



Nuna Lili yayi da yatsa wacce ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya .



“Gatanan tana min ƙifi ƙifi da ido da wasu dogayen gashin ido kamar fiffiken kaza ? Ji gashin kanta fa a
warwaje Ibilisai duk sun gama mata fitsari a ka...”
Furgicewa lili tayi ta fara gyara zaman veil din kanta da tayi rolling ,bakinta na rawa tace “Ya malam ba
haka na fito ba saboda na shigo falon ta ne”



“Aihooooo ,to ai na gane tashi maza baki ba mata na ,bazaki lalata mata tarbiyya ba ,maza fita Allah ya
shiryeki” ya shiga Zaro mata bayani kalalau kalalau kamar sakarai .



Lili miƙewa tayi jiki a mace ,ba abunda yafi mata ciwo wai waye lashes dinta Kamar fiffiken kaza .



“To ai shknn ,Na bar maka matarka daga zumunci?”



“Eh karki sake zuwa ,in Kuma kika sake shigo mun gida sai na kakkaryaki wlh,banda laifi ma Addini ya
sani ,ke kika biyomun mata har gida”



Lili sin sun sun ta fice a gidan ,sayyada tana ta kiran sunanta tayi mata banza shikuma tana zuwa ƙofa
yayi zumbur ya daka tsalle da ledojin kajinsa ya shigo falon ,sayyada zata bita ya janyo kafadunta



Ya kama mata magana a kunne cikin rada “Ke dawo ki mana dabgen kaji ,yanzu da na koreta kinga ai
yayi mana auki”




Oum Aphnan

09065990265

*_🐹BAD BOYS🐹_*

By...
Oum Aphnan



008

___________________

_Bite & links republic_



Ya Sheikh kallon Ambassador Rashid yayi da suke zaune a gaban ƙatoton teburin cin abincin da aka shafe
masu shi taf da su chicken wings da mahaukatan drinks masu shegun tsada ,an decorating table din sa
fulawoyi masu daukan hankali sai sheƙi yake da walwali.



“Rashid kai abokina ne tun na yaranta ,har kawo yau muna tare ,amma haƙƙi na ne in maka nasiha ,
Almubazzarancin nan yayi yawa...Ta yaya zakayi mana ordern abun nan da bazamu iya cinye su ba mu
biyu ? Sannan da nauyayen kudade kamar wannan? Kudi kwata miliyon ,akan me? Jarin wani ne fa”



“Ban gane ba Miqdad? Nifa ba a ƙasar nan nike rayuwa ba ,na saba rayuwa tsakanin tsibirin hong Kong
da su Germany ,we spent alot wa 'yan mata ma ba cikinmu ba ,a America Gidan yin tausa ,in mun dawo
daga aiki muna biyan kudi Naira dubu dari biyar to meye wannan? Aini arha yayi mun ,Alhaji meye
amfanin samunka in baza kaci ba ,in fa ka mutu Salima kake tara mawa don har yanzu ka kasa bamu
baby...”



Ya sheikh harzuka yayi ,ya fara keta kayan abincin uku yana jan kashi daya gabanshi sauran ya bar masa
a wajen



“Ni zan biya kudin wannan sauran ka biya ,tunda asara dai ka ja mun...Ku kun saba da asararar da
kudinku ma en mata to Ni Ko matata na koya mata tattali ,komai sai an ƙididdige ”



Zaro ido Ambassador Rashid yayi “Ahhhh (,kawai kuma sai ya fashe da dariya) bros kanaji ka

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment