Reading Ƙanwar Maza Book 3 & 4 By Aisha Adam Chapter 11 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

gida, jikinta sanyi yayi, da ganin yadda rumaisa duk ta rikice lokaci Waya, kuma ta ga bai kamata ta Soye musu wasu abubuwan a kan Adam ba, amma tana ji a jikinta rashin lafiyar ta sa abu ne da ya shafe shi, da shi da ita rumaisan, ta din ga fatan Allah ya sanya hakan ba zai zama cutarwa ga rumaisa ba.
Nusaiba ta din ga tambayar ammi yadda suka yi.

Ammi ta ce "Sun amince, rumaisa ce dai take nema ta ce ta fasa, amma ina ganin rigima ce kawai irin ta ta, kuma kai takawa, kamar yadda na gaya maka a baya, dole ka sassauta ka mayar da kanka dai-dai da ?uriciyarta, bana son ayi auren nan ya zaman tana jin tsoronka, ko tana ganin kamar ba ka da imani"

Adam bai iya fahimtar abun da ammi take faWa sosai, ya kwanta a kan 3seater, ya lumshe tabbas.

Iman kuwa tausayinsa da na ita kanta rumaisan ya kamata, mussaman da ta ji cewar nan kurkusa sosai za ayi auren.

Har dare yayi, ko abincin kirki rumaisa ta ?i ci, sai koke-koke, suka shareta suka cigaba da harkokinsa, usman sai tsara yadda abubuwa za su kasance yake yi.

Mama ta kira yaya Abubakar a waya, ta sanar masa da batun, ya ce zai shigo kano, Yakamata tun wuri su san me suke ciki, su san mai yakamata a fara tanada na auren rumaisa.
Jin abun da yaya Abubakar ya faWa, ya sanya rumaisa jin kome za ayi mata ba zata iya barin gidan nan ba, sai dai idan an yi auren ya dawo gidan ya zauna, ko ya barta a gida ya bata sabir kamar yadda aka yi mata al?awari.

Tashi ta yi ta nemi wuri ta yi kwanciyarta, saboda hirarrakin Sata mata rai suke yi.

Daga nesa take hango shi cikin haya?i, a hankali haya?in yake bajewa, yana ?ara kusantota, ganinsa ta yi cikin sar?a hannu da ?afa, ga idonsa na ci da wuta a wannan karon ba haya?i kawai yake yi ba, fi?arsa duk ta fito daga bakinsa, ga faratansa sun yi za?o-za?o. Tunkarota yake yi, yayin da ita kuma take ja da baya, cikin tsoro da razani.

Duk iya ?o?arin ta na addu'a, ta kasa dan ji ta yi tamkar an danne mata masarrafar tunaninta, zuwa ma?oshinta, ta kasa Addu'a.

Tun tana ja da baya, har ta kai bango, fizgota yayi da ?arfi, ya danna mata faratansa a ma?oshinta.

"Wayyo Allahana mama na shiga uku, Innalillahi wa Innalillahi raji'un"

Ko sallame sallar da take mama ba ta yi ba, ta yo kan rumaisa jin tana ihu, kamar wadda za a kashe.

Mama ta fizge net Win rumaisa, ta ri?ota tana tambayarta "Lafiyarki kuwa? Menene?"

Rirri?e mama ta yi tana mayar da numfashi, hannu Waya kuma ta ri?e wuyanta, da take jin kamar yana yi mata zafi.

Tuni Aliyu da mai sunan Baba suka taso da gudu suka yo Wakin mama, saboda yadda kururwar rumaisa ta cika gidan.

Mama ta jijjigata ta ce "Rumaisa menene ki yi magana mana"

"Mama baban Sabir ne, shine"

"Me yayi miki?" Numfashi take saukwa, amma ta kasa gayawa mama abun da ta gani.

A fusace mai sunan baba ya ce "Wula?ancin naki da iskancin har ya kai ki din ga yi mana ihu cikin daren nan? Kar ki kuskura ki kaini bango, na kuma jin bakinki sai na zaneki, ki yi addu'a ki kwanta, idan ma kina yi ne saboda ba kya son auren, to kin yi kaWan"

Mama gaba Waya jikinta yayi sanyi ta kuma cewa "Me ki gani ya razanaki haka?" Rumaisa ta yi shiru.

Mai sunan baba ya ce "Ba wani abu da ya razanata, shirmenta da take yi ne yake zuwar mata har a mafarki"

Aliyu ya yi tsaki ya ce "Rigimarki ba ta ?arewa, har tausaya bawan Allah nan nake faman da zai sha" ya fice daga Wakin, mai sunan baba ma ya fice.

Duk iya rarrashin mama, da lallaSa yaro a matsayin ta na uwa, ta yi, amma rumaisa ta ?i gayawa mama ainihin abun da ya faru, haka mama ta ?yaleta ta sake tayar da salla.

Tsoro ya hana rumaisa ko rufe idonta, dan haka ta tashi ta je ta yi alwala, ta zo ta tayar da salla ita ma, sai dai tana yin raka'a biyu, wani nannauyan bacci ya Wauke ta.
Mama tana jin yadda rumaisa ke ta surutai a baccin, kamar tana hannun ?an bindiga.

Sai da mama ta sanyata a gaba tana ta tofa mata adduoi, har mama ta fara tunanin, ko rumaisa na da aljanu ne, maganar aure ta taso za su fara motsawa.
Dan haka ta ?udurce a ranta, dole ta nema mata maganin sheWanu.

Ta cigaba da sallolinta, tare da tsananta addu'a a kan lamarin auren nan da yake tunkarosu.

***

Mamaki Samha take ba Wan kaWan ba, ganin irin sur?u?in ?auyen da suke kurWawa, ita da Mummy da kuma Hajiya Lubabatu.
Kasa Soye mamakin ta yi ta ce "Wai yanzu Mummy har nan ku ke zuwa? Ni fa ma fara jin tsoro"

Mummy ta yi murmushi ta ce "Yaro yaro ne, ke ranar biyan bu?ata, rai ba a bakin komai yake, tafiya duk nisanta da sur?u?inta, in dai da biyan bu?ata ai shikenan, tafiya Wazu ce".

Hajiya Lubabatu ta ce "Ke idan babu wannan ?an biye-biyen mutum ya zauna lafiya, mussaman a irin gidajen sarautar nan, ai ni tun da Allah ya taimakeni, na kaWa duk wata mata da ta raSi gidana, na ga tsuguno ba ta ?are mini ba, sai na dangana da mallakawa Jabir kujerar galadima,"

Samha ta ce "Takawan fa? Ba gidansu sarautar za ta koma ba".

Mummy ta zunguri Hajiya Lubabatu, sannan ta Wora da cewa "Yauwwa, mun kusa ?arasawa, daWinta kowa yake gani, idan muka je sai ya katse ya sauraremu".

Samha ta ce "Ni fa idan za a kasheni, ban san hanyar komawa ainihin titi ba, gaba Waya kaina ya juye".

Hajiya Lubabatu ta ce "Zaki zama ?ar gari ne da zarar kin waye".

A cikin sur?u?in ?auye sosai mutumin yake, dan an fita daga gari sosai wurin kamar daji, a nan aka yi masa wani shinge, suka tarar da tarin mata da maza a wurin, da masu zubin hannu da shuni, da masu saffa-saffa, ga marasa lafiya kuma, wasu abun nasu ma dai ba kyawun gani.

Ba tare da Sata wani dogon lokaci ba, bayan an sallami na ciki, suka shiga, wurin duk an kafe ?ahuhuna da ?warangwal Win dabbobi, ga wani irin wari da tsamin turaruka da magunguna da Wakin yake yi. Mutumin yana zaune cikin wasu tsummokaran kaya, ga wasu irin kayan tsubbu a gabansa shi kansa du?un-du?un da shi, kamar ba Wan Adam ba, ga idonsa Waya hakiya ta rufe, Wayan kuma a juye ga idon jawur.
Sai da kan Samha ya sara, ta nemi faWuwa, Hajiya Lubabatu ta ri?eta suka zauna.

Mummy ta ce "Barka da warhaka malam, ya aiki ya ?o?ari"

"Lafiya ?alau, kin yi nusau, ko bu?ata ta biya ne, ko kuma dai kin fasa aikin da ki ka bu?ata, tun da ki ka ce mana akawai maganin da ake masa amfani da shi, muke jiran ki kawo mana maganin mu yi aiki a kai, amma mun ji ki shiru".

"Ai malam maganin ne ya?i samuwa, duk wata hanya da zan bi a samu, ba a dace ba, amma ba ha?ura na yi ba, ina nan zan dawo. Gamu tare da ba?uwa, ?ar facalarmu ce, da ita da shi yaron Adam, duk iyayensu ?an uwa ne, ta daWe tana son shi, amma ya auri ?anwarta, yanzu ?anwar ta mutu, amma uwarsa na son aura masa wannan ?ar tsintuwar da na taSa baka labari, kuma wannan Win ta kuma rasawa, shine muke son ayi wani abu a kai".

Yayi shiru, sannan ya Webi wata ?asa ya zuba a wani fai-fai, ya dinga juya hannunsa, sannan ya kalli fai-fan ya ce "Tir?ashi, tabbas ga maganar aure nan, sai dai ita yarinyar tana tafe da wata irin guguwa mai ?arfin gaske, sai kun tashi tsaye sosai"

Cikin sauri Samha ta ce "Malam so nake kar auren ya yiw....."

"Aure sai an yi shi, ma'aunin ?addarar yarinyar da zai aura ya rinjayi tasa, sai dai idan Wayansu ne ya mutu"

Kamar Samha za ta yi kuka ta ce "Dan Allah malam a kasheta, ba zan iya jurewa ba a wannan karon"

Mummy ta ce "Malam, ka san yarinyar, wadda ka taSa yi mini aiki a kanta ce shekarun baya, kawai ka yi wani abu a kai"

"To ya aka yi ?asa ba ta nuna mini ita ce ba? Ban ga taurarinta sun fito a cikin nasa ba, amma duk da haka babu damuwa, ta jiramu a waje, zan bata abun da za ta yi"

Samha ta jinjina masa kai, ta yi godiya, sannan ta tashi ta fita ta bar su Mummy.

Hajiya Lubabatu ta ce "Malam, ya ake ciki ne? Haryanzu galadima yana nan a raye, ga lokaci yana ?urewa, bana son wani dalili da zai gifta, da Jabir zai gaza mallakar zunzurutun dukiyar nan da sarauta".

"Allah ne mai kashewa da rayawa ba ni ba, dole ki cigaba da jira, ke kuma ya aka yi?" Yayi maganar yana kallon Mummy.

"Malam, kamar aikin da yake tsakanin yaran nan ya fara sanyi, kamar mahamud ya sassauta ?iyayyar da yake yiwa Wan uwan, sannan malam yadda yake yin?urin yin auren nan, a sake damalmala lamarinsa, bana ?aunar ganin wani cigaba a tare da yaran nan".

Malamin ya ce "Ina iya Sata aiki ne, ba sauya ?addarar bawa ba, zan yi abun da ya dace a kai, ku tafi ta kudu, ku ajiye abun sadaka a mararraba ta uku, sannan shekara ta kusa, za a shayar da ?ar ba?a ta arewa da jini, sai dai ta daina samun jinin da take sha, dan haka za ayi mata sadaukarwa da wani abun, na sallameku".

Da haka suka fita, Samha take ce musu bai faWa mata mai za ta bashi na aiki ba, suka ce kar ta damu, suka yi abun da ya ce sannan suka tafi gida.

***
Abubakar ya dawo, sun kuma tattauna sosai a tsakaninsu, a kan auren rumaisa, suka yanke shawarar a sake jarraba sayar da gonarsu, domin a samu abun yi mata kayan Waki.
?angaren rumaisa kuwa, sai koke-koke take a kan ita fa ba ta so, gashi har fargabar kwanciya bacci take yi, saboda munanan mafarkan da take yi, ta je ta samu malaminsu a islamiyya ta ce ya bata Addu'a, tana yawan yin mugun mafarki ya bata shawara da cewa "A duk lokacin da ki ka yi mummunan mafarki, ki nemi tsari sannan kar ki gayawa kowa, ki din ga kwanciya da alwala, sannan ki kwanta da Sangaren dama, ya zamana kina Adduoi na safe da na maraice, sannan ki karanta na kwanciya barci, idan razana ki ake yi a mafarkin, ki daina tsorata, ba abun da yake samun bawa sai da iznin Ubangiji, kin riga kin yi azkar kin nemi tsari, babu abun da kuma zai cutar da ke".
Rumaisata ri?e maganar malaminsu, ta dage da addu'a da alwala, shine ta Wan samu rangwame.

Rana bata ?arya, sai dai uwar Wiya ta ji kunya, tun da su ammi suka tafi, sai ana gobe kai kuWi suka yi waya da mama, ranar juma'a bayan an saukko daga Masallacin juma'a, mai girma turaki da wasu manya a masarautar kano, suka kai kuWin auren rumaisa gidan ?anin mahaifinsu, naira dubu Wari biyar, suka saka wata Waya rak.

?anin mahaifin rumaisa ya nemi su ?ara musu lokaci, saboda shirin aure, ba abu ne mai sau?i ba, amma suka ce basa bu?atar komai, rumaisa kawai suke son a kai musu, dan haka wata Waya suka saka.

Ayshercool
*MAMAN MEENAT COLLECTION, MAMAN MEENAT SUPPLEMENT/SKIN CARE*

*SHIN YAR UWA KINADA LABARIN* *SHAHARARRIYAR MAI SAYAR DA SUPPLEMENT DIN NAN KUWA?*
*TO IDAN BA KI SANI BA KIYI MAZA KI GARZAYA DOMIN KEMA KI SAMU RABONKI DOMIN ZATA GYARAKI TSAF KI FITO KAMAR SABUWAR AMARYA, KEMA KI SHAGA CIKIN MATAN DA SUKE HASKAKAWA KAMAR TAURARO. SHIN ?URAJE NE SUKE DAMUNKI, KO KUMA MATSALOLIN JIKINE KAMARSU RAMA BUSHEWAR FATA KARANCIN NI'IMA NE KO BUDEWA NE, KO KUMA INFECTION? KO KUMA SO KI KEYI FATARKI TAYI LAUSHI KIDIN GA SHE?I KINA HASKAWA? TO MAZA KI GARZAYO WURIN MAMAN MEENAT DOMIN KI SAMUN MAFITA CIKIN SAUKI, ACIKIN FARASHI ME SAUKI*
*SANNAN YAN UWA KUSANI DUK* *SUPPLEMENT DIN DAZAMU KAWO MUKU SAI MUNYI BUNCIKE AKANSHI DAN TABBATAR DA INGANCINSHI MUN TABBATAR DA CEWA BASHI DA WATA* *MATSALA GA LFY, AKWAI MASU CEWA SUNSHA SUPPLEMENT AMMA HAR YANZU SU BASUGA WANI CANJI BA, TO YAR UWA KODAI AN BAKI FAKE KO KUMA BA'A BAKI WANDA YA DACE DAKE BA, KO KUMA BAKISHA YADDA YA KAMATA BA, DOMIN KISANI YAR UWA KAFIN KI FARA SHAN* *SUPPLEMENT AKWAI WASU KA'IDOJI DAYA KAMATA ACE KIN KULA DASU KUMA KIN KIYAYE, MATUKAR KINASO SUYI MIKI AIKIN DA KIKESO CIKIN SAURI, WANNAN KA'IDODIN SAI KIN NEMENI ZAN SANAR MIKI, DOMIN BAZAN IYA KAWOSU ANAN BA SBD SUNA DA YAWA*

*Yar uwa muna da duk wani supplement da kuke bukata masu kyau da inganci tested and trusted, sayen na gari mai da kudi gida, gaskiya da Amana shine takenmu 08039437158.*

=?I? *Supplements suna da yawa amma ga kadan daga cikin su.*

*1. Supplements na gyaran jiki ciki da waje*

*2. Supplements na gyaran gashi da farce, dasa haske mekyau ba irin na bleaching ba*

*3. Supplements mai da tsohuwa yarinya anti aging wanda zaisa ki kullum ki koma kamar yarinya matashiya*

*4. Supplements na karawa fata kyau da sheki glowing skin*

*5. Supplements na masu fama da ciwon jiki da stress da rashin samun isashshen bacci*

*6. Supplements na masu ciki, da masu shayarwa wanda zai kara miki lfy keda babynki*

*7. Supplements na gyaran jiki da gashi, kara hasken ido da sauransu*

*8. Supplements me kara lfy da karawa garkuwar jiki karfi.*

*9. Supplements na karin ni'ima da dandano da tightening ciki da waje*

*10. Supplements na magance cututtuka, kamar matsalar ido ulcer, infection, karawa garkuwar jiki karfi, etc*

*11. Supplements na gyaran nono da mazaunai breast/hips Enlargement*

*12. Supplements na gyaran HQ ciki da waje*

*13. Supplements na rage tumbi slimming capsule/flat tummy Lipton*
*14. Supplement na whitening/glowing skin*

*15. Supplement for Acne, dark spots remover*

*Sannan ga wadanda sokeso jikinsu yayi kyau sosai amma basa son susha supplement to albishirinku muna da kowanne irin mai na gyaran jiki da kuke bukata irinsu lotion, cream, soap, scrubs, face Cream,sun screen, serums concentrate, hair oil, hair cream face mask etc, sannan ga masu fama da matsalar ciwon jiki wadanda kullum sai sunsha magani suke jin dadi ko iyaye ko kakanni, to albishirinku kuma mun kawo muku cream, soap na ciwon jiki masu kyau da inganci wadanda indai kana amfani dasu ka huta shan maganin ciwon jiki da yardar Allah*

*Muna saida duk wasu nau'in supplement Lotion da kuke bukata, sannan Maman Meenat collection ba anan kadai ta tsaya ba muna saida turaruka kowanne irin na wuta dana jiki, da Airfreshners, sayen daya ko sari ke dai kawai neme ni a wannan number call or chat 08039437158*


Tun da aka ce za a kawo kuWin rumaisa wasu daga dangi suka fara surutun, rumaisan guda nawa take da har mama za ta ce zata yi mata aure, mussaman da ta fi kowa sanin halin rumaisa na rashin nutsuwa.
Tun da aka kawo kuWin nan, zance ya sake canza salo mussaman ganin manyan mutane da suka kai kuWin, da kuma irin zunzurutun kuWin da aka kai Win.

Bayan tafiyar su turaki, suka tafi Worayi, domin suje a tattauna abun da za ayi, na game da shirin aure.

Rumais kuwa ta manta da batun kuWin aurenta aka kai, mama dai ta saka an yi soye-soye, suna ta faWa da rumaisa tana dumbuza tana ci, dan da ta dawo daga makarantar boko, sai da ta Waure cin cin a leda fal, ta fita ta tafi gidansu Hauwwaliya.

Ko a unguwar su rumaisa, babu wanda ya san da batun kawo kuWin rumaisa.

Gaba Waya yayyen rumaisa sun haWu a falon mama, ga ?anin mahaifinsu na kano, sai kuma yaya Wan lami, da ya wakilci dangin mahaifinsu na katsina.

Baba lawalli ya dire kuWi ya ce "To ga kuWin aure nan, naira dubu Wari biyar, kuma sun saka wata Waya rak, na ce su ?ara mana, mu samu mu shirya a tsanake, sun ce su basa bu?atar komai daga garemu sai rumaisa kawai"

Mai sunan baba ya ce "A'a ba zai yiwu ba, dole zamu yi mata kayan Waki, ba zai yiwu daga baya azo ana yi da ita ba, son zuciyar sai yayi yawa ai".

Abubakar ya amsa da "wannan gaskiya ne"

Mama kuwa a Wan tsorace dubu Wari biyar, sai da yarinyar zan yi? Ina laifin ko dubu hamsin ma"

Usman ya ce "Haba mama, ko bazawara ai ba a bata dubu hamsin ba, sai ka ce a ?auye? Yarinya falleliya, son kowa ?in wanda ya rasa, ki ce dubu hamsin".

Abubakar ya ce "Wai kai usman duk maganar kirki sai ka sako wasa, a mayar da hankali a yi magana sosai".

Yaya Wan lami ya ce "Kamar yadda muka fara magana, an riga an saka gonar nan a kasuwa, kuma an fara tayawa, tun da ita ba a yankinmu take ba, wurin da take da tsaro"

Baba lawalli ya ce "A'a ba sai an kai ga sayar da gonarku ba, in sha Allah zamu iya, zamu fitar da rumaisa kunya"

Mama ta ce "Duk da haka, Wawainiyar aure, ba nan kusa bace ba, kuma da amincewar ?an uwanta za a sayar". Haka suka cigaba da tattaunawa, a kan yadda abubuwa zasu wakana.

Bayan sun watse, mama ta kira ammi a waya, ta yi godiya, sannan ta Wora da ?orafin kuWin nan sun yi yawa.

Ammi ta ce "Ni dai babu ruwana, babanta turaki ne ya bayar da kuWin, kin ga babu mai ikon cewa a rage yayi yawa, kuma duk abun da zamu baku, ai bai yi yawa ba, mutum guda fa zaku bamu, ina musu fatan alkhairi sannan ina sake yi muku godiya da karamci. Sanan dan Allah kar ku ce zaku takurawa kanku, babu abun da zai gagara, komai za ayi in sha Allah, rumaisa kawai za a kawo mana".

Mama ta ce "Babu abun da zai gagara ma in sha Allah, Allah Ya sanya alkhairi"

"Amin ya Allah, zuwa jibi in Allah ya kaimu ma zai shigo wurinta, idan da abun da take bu?ata na shirye-shirye sai su shirya"

Mama ta ce "To babu laifi, Allah ya saka da alkhairi" da haka suka yi sallama.

Mahmud kuwa, haka nan ya ji zaman garin duk ya ishe shi, Alla-Alla yake ka??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????wai ya koma, saboda haka ya haWa kayansa ya tattara ya koma.

Iman ma, haka nan ta fara ciwon kai a tsaitsaye, abu kamar wasa, sai dai ta sha magani ta basar, amma ko sauka baya yi, yau da aka kai kuWin auren nan tana murna, sai dai a gefe guda kuma tana fargabar abun da Samha zata iya aikatawa.

Da sallama ta shigo, hannunta ri?e da jarkar lemo, mama ta kalleta ta ce "Sannu, sai yanzu ki ka dawo? Haka muka yi da ke dama?"

"Dan Allah mama kiyi ha?uri, wasa muke yi ne"

"Wane irin wasa?"

"Wasan ?ar carafke, ?ar gala-gala sai kuma na koya Habiba yadda ake faten tsaki"

Mama ta ce "Ko kuma zuwa ki ka yi kina gaya mata zaki yi aure?"
Ware ido rumaisa ta yi ta ce "Wallahi ni ban gayawa kowa ba, kawai wasa muka yi"

Aliyu ne ya janyo hannunta yana cewa "Ke, kin kusa zama matar aure, dole ki daina wannan yawon,tun da an kawo kuWin auren nan"

Sororo ta kalleshi ta ce "Wai dama da gaske ne?"

"Au, da da wasa ne? Dubu Wari biyar aka kawo"

Ta buWe baki ta ce "Haba duka nawa ne? A sai mini keke a ciki, da akuya in din ga kiwonta"

Abdallah ya tunsture da dariya ya ce "Ke tafi can, gado za a saya miki ?ato, da wardrobe da kayan kitchen"

Ta Wan yi shiru sanan ta ce "To duk a gidan nan za a zuba su? Shikenan sai mu din ga kwana da ni da mama a kai"

Usman da yayi alwala zai fice masallaci ya ce "Gado bana mama bane ba, naki ne da mijinki, a gidan da zaki zauna za a saka miki"

Kamar adam yana wurin ta ce "TaS, ai wallahi ba zai hau mini kan gadona ba, ta yaya mace da namiji zasu din ga amfani da gado Waya"

Usman bai kuma cewa komai ba ya fice, gaba Waya suka watse suka bar tsakar gidan, jin zata fara rashin hankalin nata.

Har bayan sallar magariba, zancen yadda biki zai gudana suke yi, ita kuwa ?asan zuciyarta ta kasa manta, abun da take gani a game da Adam.

Tashi ta yi kamar mara gaskiya, ta je kusa da mai sunan baba ta zauna, ta yi ?asa da muryarta ta ce "Mai sunan baba, dan Allah ka ara mini wayarka zan yi waya, na duba ta mama babu kuWi a ciki"
Sai da ta fitar da rai zai yi magana, sannan ya mi?a mata wayar, ta saka hannu ta karSa, ta yi masa godiya, ta tashi ta je in da ta kwafi lambar iman ta kirata.

Duk da iman tana jin jiki, amma ta dake jin muryar rumaisa ta ce "Amaryar takawa, takawarki lafiya"

"Anty iman, baki da lafiya ne?"

"A'a lafiyata ?alau, ashe an kawo to Allah ya sanya alkhairi ya Kaimu lafiya"

Rumaisa ba ta amsa addu'ar ba ta ce "Ina rabin ran, dama kira na yi ki saka masa wayar a kunnensa na yi masa magana"

Iman ta yi murmushi ta ce "Bacci yake yi, amma idan ya farka kan ki yi barci zan kiraki in sha Allah, dan na san idan ya ji muryarki zai yi miki gwaranci"

Rumaisa ta yi dariya ta ce "Ke kuwa Muryar mamansa fa, ki gaishe mini da ammi, ba zan barci da wuri ba".

"To shikenan, yauwwa ki na ji na?"

Rumaisa ta ce "Eh"

"Dan Allah anty rumaisa ki dage da addu'a, akwai ?alubale a wannan auren naku, kin san duk wani abun alkhairi zai fuskanci suka, ki yi ta addu'a, wannan familyn da kike shirin shigowa, akwai tarin ?alubale da rikici, wanda su ke taka rawa wurin damuwowin da baban sabir yake ciki. Dan Allah idan kin aure shi ki din ga tausaya masa, maraya ne da ?alubalen rayuwa ya sanya zuciyarsa yin rauni, ki yi ta yi muku Addu'a mu ma zamu tayaku in sha Allah".

"Ni ma marainiyar ce ai, kuma shi ?ato ne, ni yarinya ce ni zai tausayawa, ya daina hantarata da hararata ai" tayi maganar iyakar gaskiyarta.

Iman ta yi dariya ta ce "Zai tausya miki in sha Allah, sai mun yi wayar, kar ki yi bacci da wuri, na san dole zai farka da wuri"

"To shikenan ina jira" sai da aka fara yi mata warning ta cinye masa kati, sannan ta mayar masa da wayar
Wayar da tsoron mai ita bai sa kowa ya raSeta, amma rumaisa ta je ta kwantar da kai ta karSa.

Gaba Waya batun auren nan baya kan rumaisa, ta ha?ura da rigimar ba ta so, tun da mai sunan baba ya sanya baki, sai dai tana tsoron kar ta je Adam aljani ne.

Mama da murnarta ta sanar da takawa, duk yadda su turaki suka yi a wurin kai kuWin auren, da yadda ya din ga yaba dattaku da kuma kimar dangin rumaisa da yadda aka karramasu cikin mutuntawa.

Ba dan Adam yana jin daWin hirar ba ya cewa ammi "To Allah ya yi mana jagora"

"Amin, ko kai fa, dan Allah ka saki ranka a kan auren nan, ba zan yi maka zaSen tumun dare ba, in sha Allah rumaisa alkhairi ce a gareka da yaronka"

Ya jinjina kai ya ce "Yauwwa, Allah ya sa"

"Amin ya Allah, yauwwa ka san dama wata Waya aka saka, bana son ku zauna a gidanka da kuka zauna? da aisha, bana son ka din ga wani abu da zai Sata mata rai, na san ba zan hanaka tunanin matarka ba da ka rasa, amma idan kana son samu cikakkiyar dama zama cikin kwanciyar hankali da iyalinka, ka yi iya ?o?arin ka, ka din ga danne tunanin aisha a gabanta, sabon gidan nan na jambulo, a sake yi masa fenti, tun da dama sabo ne sai ta zauna a ciki".

Ya Wan yi shiru sannan ya ce "Mhmm, bai yi mata girma ba?"

Ammi ta ce "To ai gidanka na tudun yola, ya fishi girma, kuma nan gaba iyali zaku tara, kuma tana matarka dole a yalwata mata mazauninta".

Ya ce "To" dan

Please Login or Register in order to submit comment