An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
SA@NI M/GI
4.
tae NI.
iol
Bakin Gamo -41 <= => MADAKIN GIN7 BAKIN GAMO -4
OKACIN da Raziyatul Hamliya ta janye Islaira
suka buya bayan dutse bayan sun sami nasarar yaki akan Dakarun sarki Barzufa sai suka yi vamansu suna hutawa har sarki Kallubul Hasaru da boka Mauzaru suka iso inda suke cikin tsananin farin ciki. Sarki Kailubul Hasaru ya tsugunna gaban Raviyatu Hamliya da Islaira ya yi musu godiya sannan ya ce,"Ya ku wadannan jarumai masu abin al'ajabai hakika kun ceci
rayuwarmu da wannan bimi namu mai albarka, saboda haka ya zama wajibi garemu mu cika alKawarin da muka dauka gareku. Yanzu dai kafin gabatar da komaiina son
ku tashi mu tafi izuwa cikin gari domin tu isa fadata
kaiku sabon masaukinku huta ku ci ku sha in ya so bayan magariba sai mu zauna mu tattauna akan yadda ni da
jama'
'ata zamu karbi wannan addini sdnaku".
'Koda jin wannan batu sai Raziyatul Hamliya tayi ajiyar numfashi ta ce,."Ya kai wannan sarki kayi sani cewa
bama bufatar lada ko kyauta bisa wannan yaki da muka ni da 'yata muka ba da kariya ga biminka da jama'arka, abin
da muke buKata kawai shi ne ka cika alKawarin da ke
tsakaninmu, wato kai da
jarai'arke
ku karbi addinin musulunci". Koda jin haka sai sarki Kailubul Hasaru ya yi murmushi ya ce, "Na rantse da darajar iyayena zan kasance mai cika wannan alKawari, lallai ba zan zamo mai butulci ba pareku domin kun yi min halacci kun tsamoni daga
cikin masifa da tashin irin wanda ban taba tsintar kaina ba cikinsa. Da bry hole wat henbellx Naka Mauge
cee.
yanto MADAKINGIN
kamar
ya ce da sa
karya wannan alkawari da ya dauka yanzu take
take Raziyatul Hamliya da 'yarta Ishaila mike tsaye
suka bi su sarki Kailubul Hasaru baya izuw,
cikin gari. Nan fa jamea'ar gai suka bisu baya duu! Ana tg
kade-kade da raye-raye
saboda farin cikin watnan
gagarumar nasaram yaki da suka samu aka yi ta yiwa
Da. isarsu cikin gidan
sarauta sal sarki Kailubul Hasaru ya
sa aka kai su Raziyatul Hamliya izuwa sabon masauki Kawatacce wanda ya na. farko da aka basu
sannan aka basu abinci da abin sha na musamman. Bayan sun ci sun sha sun yi hani'an, kuma sun gabatar da sallar isha, sai sark Kailubul Hasaru tare da matarea Nuraiha suka zo garesu fuskokinsu cikedaannuri, Bayan sun zauna dafda su sai sarki ya dubi Raziyatul Hamliya ya ce, "Ya ke wannan matar sarki mai adalci kiyi sanl cewa Zuwanki wannan birn namu ba Karamin alheri
Raviyatul Hamliya jinjina
ba kurkuku bisa laifin da kika aikata na kashe 'ya'yan
bane. Inda na san muhimmancinki tuntuni da be zan barki
makiyiNakika wazirina Karmahan ya kasance babban
sulale
na
CCwa wan 04
ya hall ashi do ali Barzufa 8u
zal iya ya hada kai da
bazato ky idan ba su
18
farmakin
8amawa da my" shi ke iya
sarki Kailubul Hasaru ya zo nan zancensa
Sa'add
sai Raviyatul Hamliya tayi murmushi sannan ta ce, "Ya kai wannan sarki kayi sani cewa idan kayi
imani da Ubangijine
ka karbi sddinina ina tabbatar maka da ccwa su sarki Barsufa ba za su sami nasarar komai ba kanka. Haka
kuma babban burinku na duniya kai da matarka Nuraiha zai
cika, wato za ku sami haihuwa". Koda jin wannan batu sai mamaki da farin ciki ya
Nuraiha ta dubi Raviyatul Hamliya ta cc, "Ya ke Ummul Islaira ma za ki sanar da mu yadda
zamu shiga
cikin wannan addini naku. Ni dama tun daga lokecin da na
ga ke da 'yarki ku biyu kacal kun sami nasarar yaki akan
sarki Barzufa da rundunarsa na gamsu
cewa hakika
addininku shi ne addinin gaskiya. Tabbas Ubangijinmu Sharkas yaudararmu
kawai yakeyi, tun da gashi ya kasa baru kariyer komai, sai gashi ma
''yarki ce ma ta ceci rayuwar Sharkasdin wajen dakarunSa'adda Nuraiha ta zo nan zancenta sai Raziyatul Hamliya ta yi murmushi ta ce, "Na yi mura da Allah ya saNan take Raziyatul Hamliya ta biyawa sarki daNureiha kalmar shahada suka maimaita,-sannan ta dubi
sarki ta ce, "Ya kai wannan sarki namu mai adalci, abin dana ke so da kai shi ne, kayi KoKari ka cika alKawana da ketsakaninmu. Ma'ana ina son gobe da safe ka Kaddamar daaddinin musulunci sa birnin nan naka, ya 7amana ccwakowa ya karfeshi har birni da Kauyuka da ke Karkashinmasarautarka.
Bakin Gamo .4 <= => MADAKN GINI
turnuke sarki da Nuraiha.
sumame kamar yadda mijina ya bani laban.
kika sami wannan gamsuwa".
Ya zama wajibi garcni na zaune nan bimnin tsawonSatibryuu domin na koyar da kuyadda ake addinin Allah.
ani Mahazur gidan
sarautar mahaifings
Naga nan ne aljani Mahazur zat faken i7uwa bangin
Karshen duniya bangarcn
kudi inds aljanw suka. kai Anijina
Sa'adda Raziyatul Maml ys
ta 10 'Nan: vancente sai
sarki Kailubul Hasaru ya yl ajiyat puciya sannah ya ce, "Ya
'ke wannan matar sarki kiyi sani cewa hakika: aiki da ke gabanki ba Karami bane, Sagarumin: atkiae kama mai mugun hadari domin daga nan zuwa Kista ma
iafiya ce mai nisan gaske da' Kallah 'sat: kun:
tara da kwana goma sha uku kuna tafiya, Tae Sannan akwai mugayém abubuwa-& urruken
da za ku ratsa. Shi Kowa gidan sark¥=Auvar, matakan tsaron da ke cikinsa* Sun--wuce gaban 'tunanin
sami nasara domin arba da sarkiAuratdai-daiyake da arba
Lokacin da sarki Kailabul Hasari* ya:
'70 Man
ka taba: sammanin 'cewa ni da yata.
'Kadai "vata vaya
da ajali.
bamu
ar
Bakin Gamo <= => MTDLKINGINI azabobi nau'i-nau'. Hakika idan Allah Ya bamu sa'a muka ceto rayuwar aljani Maharuz daga cikin wannan azaba da yake sha ba Karamin farin ciki zai yi ba shi ya sa na tabbatar da cewa
lallai zai amince ya rakamu har inda mijina yake kuma ya
taimaka mini mu yaki aljanun da ke jikinsa mu hallakasu". Koda jin haka sai Islaira ta cika da farin ciki ta ce, "Ya ke Umnuna ki yi sani cewa.ina ji jikina cewa lallai nima zan bayar da gagarumar gudunmawa clin wannan
tafiya, kuma lallai zan yi matukar farin ciki idan har sadu da mahaifina tun da bamu taba saduwa ba. Wai shin kuwa ya Ummina idan mahaifina ya ganni ni kadai ba tare da ke ba zai iya shaidania kuwa?". Koda jin wannan tambaya sai idanun Raziyatul Hamliya suka ciko da walla har hawaye ya zubo ma ta, ta
ce, "Ya ke 'yata kin sant cewa ni da ke kamanninmu in
daya ne tamkar an tsaga kara saboda haka kallo daya mahaifinki zai yi miki ya gane cewa ke 'yarsa ce face idan
baya cikin haiyacinsa". Lokacin da Islaira taji wannan batu kuma ta ga hawaye na zuba daga idanun mahaifiyarta Raziyatul Hamliya, sai ta kamu da tsananin tausayinta ta rungumeta
itama ta kama kuka. Al'amarin da ya matuKar jefa Sarki Kailubul Hasaru da matarsa Nuraiha cikin tsananin
tausayinsu ke nan, suma basu san sa'adda suka kama zubar da hawayce ba. Haka dai sarki Kailubul Hlasaru da matarsa Nuraiha
suka ci gaba da hira da su Raviyatul Hamliya da 'yarta
Islaira har dare ya raba sosai kuma kaso tamanin na hirar
tasu akan yadda ake bautar Allah ne. Wato suna koya musu
adda ake wanka, alwala da sallah, da kuma karanta
=> MADAKINGINI
rina daga Al-Kur'ani mai girma,
Lokacin
da Raziyatul Hamliya
ta fuskanci cewa dare
sosal, cai ta shawarcl SU Nuraiha da sarki Kailuby|
Bokin Gamo
wadansu
Suro
ya yl
in
domin kada su makara da safe Hasaru
da su je Kwan
gabatar da. shirye-shiryen
kasa tashi da un do
Dama tun kafin dare ya yl sarki Kailubul Hasaru ya
ajka manzanni izuwa birane da Kauyuka cewar ana
da addinin musu unc
yyatar kowa da kowa da go
be
Hasaru da matarsa Nuraiha suka kar6i shawarar da
Raviyatul Hamliya
ta basu, sukai ma ta sallama suka nufi
Bangarensu domin su kwanta zuwa wayewar gar. Kashe gari kuwa, tun da duku-dukun safiya bimin
Ba tare da gardamar komai ba kuwa su sarki Kailubul
Daluza ya fara cika da jama'ar Kasar wadanda suka zo daga kauyukadabirane. Lokacin da rana ta bude kuwa, tuni fadar bimin ta
cika ta batse, duk inda mutum ya duba baya ganin koma!
facc kawunan bil'adama fululu ba kyan gani. Hayaniyar
Jama'a kuwa ta cika dodon kunne. Ana cikin wannan hali ne aka ga sarki Kailubul Hasaru ya fito daga cikin gidan sarautar tare da Raziyatul Hamliya da 'yarta Islaira suna take masa baya, sabanin ds manyan fadawansa ne ke take masa baya da kum
okaru don labbatar da tsaro pareshi. Kailubul Hlasaruyaje ya tsaya gaban
karagar
kusa da shi Ayatul Hamliya da Islaira''ma suka tsayé
Sarki mulkinsa
Aw
humfashi
annan lokac} nc fadar tayi tsit tamkar babu mal Wani abu Sai ya dubi paba dayan fadawans® da. bak Cikinta Kafin sarki Kailubul Hasaru y@
budi
am
Rakin Gamo <= => MADAKIN GINI
ke tsaitsaye gele daya ya
tabbatar da cewa babu
Karmahan wajen, kawai sai ya yi gyaran murya ya budi
yi kalmar shahada
Kailubul hasarw ya cc, "Ya ku ma'ar wannan birni nawa
furta yanzu. Idan har kun yi
imani da abin da ya
faru jiya
yakin
da muka fafata da dakarun sarki Barzufa. Lallai da yawanku sun ga abin al'ajabin da ya faru wanda in ba don taimakon Ubangijin musulunci ba da
yan7 gaba daya bimin nan namu an Koneshi, an kashe mazajenmu, dukiyarmu da matayenmu
sun zamo ganimar
Ina mai sanar da ku cewa ni tun jiya ma na karbi wannan addini tare da matata. Don haka kuma sai ku
karbeshi yanzu ba tare da fata lokaci ba". Kafin sarki Kailubul Hasaru ya gama rufe bakinsa
tuni jama'a sun rude da kalmar shahada. Nan fa Raziyatul Hamliya da 'yarta
Islaira suka cika da tsananin murna. wannan lokaci ne Islaira ta lura da cewa wadansu
daga cikin fadawan sarki sun noKe basu karanta kalmar
shahada ba. Kawai sai taje daf da sarki Kailubul lasaru tayi masa
rada kunne, sannan ta koma inda take ta tsaya.
Ita kanta Raziyatul Hamliya sai da ta cika da tsananin mamakin wannan al'amari domin ba ta san abin da islaira ta
fadawa sarki Kailubul Hasaru ba. Sarki Kailubul Hasaru ya dubi
jama''arsa cikin
nutsuwa ya ce, "Ya ku jama'ata ku sani cewa duk wanda ya
Ki kar6ar wannan addini sai dai ya bar garin nan ko kuma
y@ zauna cikin sharadin zai dinga biyanmu jiziya.
Nan _jama'a
suka cika da tsananin mamaki. Sark
son dukkaninku ku budi baki ku maimaita abin da na
ina
abokan gabarmu.
it
be M1D4KINGIN
Daga yau
7uwa kwana goma
sha hudu Raziyatyl
Bakin Cram
Hamliya da 'yarta
Islaira za su zauna tare damu domin au
koys mana yadda ake bautar Ubangiyin Musulunci. Na yi umami dukkanin hakimaina da many unguwanni da dagatai da su turo wakilansu maza da mata wadanda kullum za su rinka zuwa daukar wannan ilimi na addinin musulunci anan fadata har tsawon sati biyun domin
su je su koyar da sauran jama'a. Da wannan furuci nake sallamar kowa da uwa wani
kowa,, saj
lokacin idan na sake nemarku". Koda gama
fadin haka sai sarki ya juya ya shiga cikin'
gidan sarautarsa. Raziyatul fHlamliya da Islaira na
shi har biye da
suka Kule, sannan jama'a suka watse cikin dumbin
farin ciki bisa
vai ganin sauyin yanayin mulki Kasar wanda
tabbatar da adalci ya zamana cewa tsakanin talaka da attajiri ko mulki babu wani bambanci, domin gashi tun
yanvu sarki da kansa ya cire dukkan girman kansa
tsaye fada har ya tsaya
karagar mulkinsa
ya gama jawabinsa bai zauna ba akan wanda
faruwa ba kuma
tarihin Kasar hakan be ta ta6e
tsayuwa suka
su kansu fadawan nasa ba inda suka saba
tsaya ba. Wannan shi ne abin da ya farua birain Daluza bayall 817 Ci nasararyaki akan mutanen sarki Barzufa,
Bakin Gamo-4 <= => MADAKINGINI
L'AMARIN sarki Barzufa kuwa, lokacin da ya
ya gudu daga filin yaki bai zamc ko ina ba aai can bimin Farus, wato birnin 'yan tagwaye. Da zuwansa ya iske waziri Karmahan tsaye kofar
tafe sai ya ruga gareshi ya tareshi ya ruke masa linzamindoki ya sauke sannan wani bawa ya rugo da gudu ya kar6i
cikin gida. wannan. lokaci fuskar sarki Barzufa murtuken take, kadan babu annuri, kai da ganinsa ka sancewa cikin matuKar bakin ciki yake sakamakon rashinsamun nasarar wannan yaki da ya fito. Bayan waziri Karmahan ya kai-sarki Barzufa izuwaGtkin wata Ratuwar turaka,.sai ya sa kuyangi suka kawomesa abinci da abin sha na Kasaita ya kimtsa cikinsa. cikin ruwan inibin da ya sha aka sanya masa banju. don haka nan da nan ya Gingire ya kama barci, sai da yakwena ya yini yana berci sannan ya farka. Yana bude ido"ya yi arba da wadanswu kyawawan kuyangi su hudu suna yt masa wanka cikin baho. Nan dai suka debe masa kewa har ya manta da fishinda ke zuciyarsa sai bayan an gama yi masa wankan an saya masa tufafi masu kyau kuma ya cif abinci sannan ya tuna el'amuran da suka faru filin yaki. Nan take zuciyarsa ta kame tafarfasa kamar.za ta Kone. dai-dai wannan lokaci Re Waziri Karmahan ya shigo cikin turakar ya riskeshi. Waviri Karmahan
ya dubi sarki Barzufa ya ce, "Yagiden marigayi Halkum
Koda zuwan waziri Karmahan ya hango sarki Barzufa
Waziri Karmahan ya yiwa sarki Barzufajagora izuwa13
shugabana ka kwantar da hankalinka
kuma ka yayya
yuciyarka
ruwan sanyi bisa bakin cikin da ya yi katutu
muciyarka, domin naw bakin cikin ya ninka naka sau dubu,
duniya bani da wani buri wanda ya
fi na gan
bayan
sarki Kailubul Hasaru domin na dawo da sarauter
bimin izuwa gidanmu, kuma na cikawa matata alKawarin
da na daukar ma ta na kashe wannan tekadiriyar bakuwa dn
ta kashe 'ya'yanmu. Yanzu gashi sarki Kailubul Ilasaru ya
tarwatsa dukkan wannan buri nawa. Ina son Ka sani cow"
kan Ge MADAKIN GIN,
maso abinka ya
fika dabara, ina tabbatar maka da cewn
tlasaru tun da dai mun Kulla masa. halin yan na yt bincike hallarar
tsa finn.
sakamakon binciken nawa ya nuna min cewar gaba. dayar mutanen birnin Daluza sun arbi addinin musulunci. Kums
Raziyatul Hamliya da 'yarta
Islaira za su zauna cikin
garin
har tsawon kwanaki goma
sha hudu suna koyar da
Koda jin wannan batu: sal sarki Barsufa ya mike
yaune zumbur daga kishingidar da ya yi, ya ce, "Ai kuwa'
tun da haka ne yanzu
zan aika Casata turo mini wadans"
Dakaru kimanin miliyan daya mu sake kai. mus?
Koda jin haka sai waziri Karmahan yaa ce, "Ai ba 72
yi haka ba. Ina tabbatar maka da cewa idan za ka kwaso
gaba dayan Dakarunka ka kai hari izuwa birnin Daluza b*
va ka taba samun "nasara ba, koda kuwa su gimbiys Raviyatul Hamliya basa nan, saboda sarki Kailubul Hasar!
komai daren dadewa sal mun bayan
sarki Kailubul
addininsu."
FARMAKIN SUMAME acikin dare mu murkushesu".
sun kar6i addinin musulunci, domin shi wanna sun nga
addini na musulunci addini ne mai Kartin sihiri da ya
namu 'tasiri. Samun nasara akan wadannan mutane ba abu
14
banc mai sauki dole sai an yi da gaske. ADAKINGIN]
binciken da na yi na gano cewa nan da kwanaki
shiri su tafi izuwa birnin Kisra domin sy shiga fadar sarkin
aljanu Auzar su fito da aljani Mahazur daga cikin kurkukun
da aka daureshi domin ya kaisu wani daji da ke Karshen duniya bangaren kudu inda sarki Darusu yake. Idan har muna son mu wargatsa shirin nasu dole ne mu ma mu yi shiru mu tafi izuwa can fadar sarki Auzar. Ma'ana mu
rigasu zuwa, in ba haka ba kuwa lallai bu€atarsu za ta biya, kuma har abada burinmu akansu ba zai cika ba".
suka TATTATO., hankalinsa ya dugunzuma ya dubi waziri Karmahan fusace. ya ce, "Shin ka sami ta6in Kwakwalwane ko kuwa baka san irin bala'in da ke cikin
dazuzzukan da.zamu Ketare, bane mu isa birnin Kisra? Idan ma mun Ketare masifun to mene ne amfanin ziwanmu can
tun da ina da labarin sarki Auzar an ce duk duniya babu wani sadauki mai Karfin dantsensa yanzu, kuma babu wani matsafi mai Karfin sihirinsa. Tabbas zai iya kare
kansa ya hana su Raziyatul Hamliya
ceton. rayuwar dansa Waziri Karmahan. ya girgiza
kai ya ce, "Tabbas duk
idan mukoa zauna anan bimin Farus ko kuma can biminka sai su sarki Kailubul Hasaru sun zo sun cimu da
yaki-sun kafa daular musulunci da Karfin tsiya, kuma sun
kashemu. Ka ga kuwa da mu zauna mu g@ wannan wulafanci pwara mu hallaka can daji. Bugu
da Kan ina mai sanar da kai cewa sarki Auzar ne da kansa ya
aiko
ma sha hudu Raziyatul Hamliya da 'yarta Isl ZA yi
Sa'adda sarki Barzufa yaji wannan batu sai idanunsa
aljani Mahazur.
abin da ka fadi gaskiya ne, ama bisa. binciken da na yi
wani hadiminsa izuwa gareni da busharar cewa lallai ni da
14
fi i7uwa canfadar tasa domin akwai bashi akan su Raziyatul Hamliya, kai mu shirya mv ta wani haske da zamu
dama kai ake jira
kawal ka iso hadimin nasa ya daukemu Yan haka wannan hadimi nasa yana nan nan gidan
ya
tafi dam can.
cikakkiyar kariya daga dukkan abubuwan da ke kan hanya. Masu iya magana
sun ce,
'Gani ya kon ji' don haka yanzu
bari na' kirawo wannan hadimi nasa domin ka ganshi da
idanunka". Kafin sarki Barzufa ya bude baki ya Kara cowa wani abu tuni har waziri Karmahan. ya kira sunan aljanin yana mai cewa, "Ya kai Raggul Zabgazu fito ka baiyana gaban
shugabana ka kwashi gaisuwa". Kafin waziri Karmahan ya gama rufe bakinsa sai wani jibgegen aljani ya baiyana tsulum kamar walkiya
gabansarkiBarzufa, Aljanin ya kasance mai matufar kwarjini da ban
tsoro. Yana da Kwala-Kwalan idanuwa, Katon hanci da wawakeken baki tamkar rijiya. Haoransa gaftara-gaftara
Fuka-fukansa guda biyu ne rak manya-manya har sun fi
Sarki Auzar ya
tabbatar mana da cewar zai bamu
ne uma hargitse suke ba kyan gani sun Kara masa muni
gangar jikinsa 7aa
za su murt ajiyeta Ra arba'in ba
lya, inda
iya dagata ba
cc, shugabana aljanun duniya,
fadarsa cku na kaiku can
sarki Barzufa ya dubi waziri 16
m- <= => MADA
ya ce, "Yan "Y me
1,
ga duk
guzu ga ar mana shi" Gama fadin hakan ke da wuya sai waziri Karmahan
ya Kwalawa wasu hadiman gidan kira. Nan take hadiman
suka fito dauke da guzuri suka aza akan aljani Raggul Zabgamu. Ba tare da fargabar komai ba sarki Barzufa da Karmahan suka mike tsayé suka hau kan aljani Rageul Zabgazu suka zauna. Shi kuwa sai ya bude fuka- ya tashi sama. Kafin fiftawar ido ya Gace cikin
Zabgazu ya zamana gaba dayansu kowa ya yi shiru yana ta
tunani a. ransa, sai waziri Karmahan ya yi ajiyar zuciya ya dubi sarki Barzufa ya ce, "Ya: shugabana idan ka
yi umamia gareni zan baka wani labari mai matuKar Kayatarwa wanda zai debe mana kewa a. wannan tafiya
tamu kafin mu isa fadar mai girma sarki Auzar". Cikin doki sarki Barzufa ya dago kai ya dubi waziri Karmahan ya ce, "Ya kai Karmahan na yi umarni gareka da ka bani wannan labari". Waziri Karmahan ya yi gyaran murya ya soma bashi
labarikamarhaka;
fukansa
sararin samaniya Lokacin da sukai nisa da tafiya akan aljani Raggul
00 IMANIN shekaru dubu bakwai baya, can
yankin larabawa anyi wani mashahurin sarki mai tarin izza da dagawa bimin Haibaru.
17
ekin Gamo -4 <= => MADAKINGINI Shi dai wannan sarki sunansa ASARUL NAIBA BN
JAIZAR, dan Kabilar Banu Asarak. Wata madaukakiyar Gabila da ke nahiyar Runubas. Sarki Asarul Naiba bn Jaizar:
ya
kasance babban sarki mai Karfin mulki da tarin.
sadaukantaka. Haka kuma sarki ne mai girman sha'ani da Karfin rundunarbarada. Haka zalika a7zalumin sarki ne mai- mulkin KAMA KARYA tsakanin al'ummarsa. Akwai manyan birane da suke Karkashin daularsa wadanda ya murkushesu da Karfin barade ya mayar da su KarKashin
ikonsa, suke biyansa haraji duk shckara. Shima yana da manyan bokaye fadarsa masu taimaka masa bisa lamuran mulkinsa. Shugaban bokayen nasa sunansa ZARMAGU
BN LAIRU
Yana da wani da mai kunnen Kashi mai suna SAIHAR. Wanda ya kasance mai tsananin taurin kai da kafiya
tun daga Kuruciyarsa har kawo gimme. Domin
sanda yana yaro an sha fitar da rai da rayuwarsa sakamakon
tsananin fitinarsa da neman rigimarsa. Ya kan shiga cikin 'ya'yan mutanen gan suna wasa ya
tsokanesu da rigima, wani lokacin su taru su yi masa duka
su ji masa rauni, ya yin da wani lokacin yake samun nasara
kansu. Haka zalika ya sha fadawa cikin rijiya
saboda
tsabar fitinarsa da Kyar ake fito da shi.
-Gashi ya sha fadowa daka kan manyan tubalin gini wanda: ya sha Gallewa da jin manyan raunika, sai ya yi
jinya ta tsawon kwanaki yake samun sauki amma gobe
ya koma. Har sa'adda ya girma bai bar halayensa na yarinta ba
sai ma wanda ya Kara gaba Ya taso da taurin kai da
Ke€ashasshiyar muciya
tare da rashin tsoro. Kuma ya
(as0 da tsananin jarumta
tare da dumbin Karfin tsafi. Domin18
Goria MADAKINGING
ress ee MADAKINGIN matsanaiciyar dlimuwa sakamakon yin tozali da wana
yuwarsa. Ko laberi bai tabe jin koda fabarin wadda ta kaj
rabin wannan halitte dukkan wani kyau
da eke buiata ge
halite. Ita oc halite mafi kyau
da idanunsa suka taba gani
'ya mece. Sonte ya rataya jikin ransa, ye maKalfale
ruhinsa, ya jefashi cikin yenayin MUTUWA DA RAYUWA. Mallakarta shi ne rayuwarea, rashin mallakarte
ne nufin salwantar rayuwersa. Nan take ya. shiga binciken wannan halitta wacece,
14
fe
Bayan wani lokaci sakamakon bincike ya beiyane
ga wa?
gareshi game da labarinta. Sunanta GIMBIYA YAZILA'yar SARKI HASBARU mai mutkar birnin DAULATUL HIYAR. masa tunani shi ne, sadakin da mahaifinta ya dom kante. Ya tabbatarwa ds kansa be zai iya biyan wannan sadaki be, kuma ya tabbatarwa da kansa idan bai mallakets be ani iya
gaba da rayuwa be. Haka kuma duk duniya bebe mai
jarumta ko Karfin sihiri dazai iya zuwa ya yeki meheifint ya tursasashi ya aura masa ita bisa dole, dugunzuma, bai san sa'adda Kwalla ta biyo kunc nsa to
zuba izuwa kan Kirjinsa ba. Titra bakin ciki ya
Ya mina tiles gareshiya samo mefita!" Ya raya hakan zuciyarsa.
Babban abin da ya tayar masa da hankali da rikirkite
dabaibaye mas zuciya, yaji duniyar tayi- masa Kunci, komai ya yii mas duhu.
Be tare da tunanin komai ba ya dukufa ga yi bimciken mafite. Sai da ya shefi sa'a uku