Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 6
*FEEDYN BASH* [10/3, 4:46 PM] 👯🏻Ummu Subai'a🎭: *👨🏻‍🎤DAN ISKAN NAMIJI👨🏻‍🎤* *NA* *FAREEDA ABDULLAHI* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *ASSALAMUALAIKUM MY FANS INA MIKA GODIYATA AGAREKU YADDA KUKE KOKARI WAJEN YIMUN DA ADDU'OIN KU GARENI NAGODE SOSAI ALLAH YA BIYA MANA BUKATUNMU GABA DAYANKU MASOYANA INA KAUNARKU KAMAR YADDA KUKE KAUNATA ALLAH YA BARMU TARE INTA SUBURBUDO MUKE KAYA TATTUN NOVELS* ~*DAN ALLAH INA ROKON KU MASOYANA DUK ME NEMAN BOOK DINA YA DAURE YANE MESHI A GROUP KUDENA BINA PRIVATE KUNA CEWA IN TURA MUKU ABUBUWA SUN MUN YAWA KU TAMBAYI FANS DINA TUNDA INA POSTING GROUP DAYAWA KUYI HAKURI DAN ALLAH ABUBUWA SUN SHA KAINANE*~ *😍😍WANNAN PAGE DIN SADAUKARWA NE GA ANTY HAUWA JINJINA AGAREKI GASKIYA INA YINKI IRIN SOSAI DINNAN WANNAN PAGE DIN NAKINE ANTYN MU👍🏻👍🏻* 11-12 Ihu ta zunduma ta rungume uwar wayyo Allah ummata na shiga uku wallahi dana auri wannan kazamin Bellon me tarin gemu gwara na mutu mutuwa zanyi wallahi sai dai ki mutu indai nizan daura Miki aure Bello zan bawa ba kazami ba komeye shi Dan bazan fasa ba alkawarin dana dauka zan cikashi ta zunduma ihu wallahi banasansa bazan aure Shiba malamin makaranta nefa makarantar ma ta islamiyya ta Kara rushewa da kuka Haule Banda numfashi ba abinda take kwantar da hankalin ki yata na yarda za a daura wa nauwara aure Amma wallahi bada Bello kozanyi yawo tsirara cigaba da karatune baka so to na janye tafasa Amma wallahi kaima saika janye auren Bello akanta wallahi bazan janyeba wato bakyasan malamin makarantar islamiyya sai Dan iska irinki ko to kema haule idan Kika nemi ki rusa wannan auran tamkar kin rusa naki auren ne Kuma ninake da iko da yata na aura Mata Wanda nakeso haka addini ya bamu dama sai ki koma kauye kici gaba da Zama yasa Kai ya fice Zuciyar haule tamkar zata fito kirjinta ita malam zewa wannan wulakancin da cin mutuncin wato ta koma kauye to wallahi be isaba bazata auri wani Bello ba Kuma Zama daram me nasama yaci bare ya bai na kasa akanem zata Kai yarta gidan wahala share hawayenki diyata bani labarin Wanda kuka hadu ta goge hawayenta ta bude jakar ta zaro farare bugun Abuja Rafa biyu ihu haule tasa taja Yar suka shiga daki harda rufe kofa diyar arziki me kashin arziki Ina Kika samo wannan kudin Murmushi tayi umma kenan Wanda muka hadu ne ya bani me kudine na Bala'i umma zamu huta nake Gaya miki Amma fa akwai matsala ido ta zaro dama gasu kwala kwala matsala Allah ya rabamu da matsala bama fatan ta diyata meyake faruwa umma bafa Ni yakeso ba maimuna yake so maimuna maimuna take ta maimai tawa wallahi da sake be isa ya auri maimuna ba gaki tunda kudi sunzo Zama be ganni ba yanzu zan bazama gidan malamai a karkato da hankalinsa kanki wannan maimuna tazame Miki masifa shegiyar yarinya wata Kim da ita ba kyan gani sai farin jini wallahi Bata isaba ki janye jikinki daga nata dankar ta samu damar zuwa gidanki Dan yanzu zan bazama a raba ta da wani alhaji a cire Mata wannan farin jinin a a umma abar Mata tunda nasamu nawa mijin to diyata Tana fita maimuna ta shigo tana kuka na nutsuwa kana ganinta kasan a cikin tashin hankali take Amma Sam Bata fita hayyacinta ba nauwara ta danne kishin daya taso Mata Dan ta tsaneta yanzu ta rike ta lafiya maimuna Usman ya rasu na rasa miji me nagarta me addini inafatan Allah ya bani madadinsa gabanta ita kanta ya Fadi mutuwar ta shigeta yaushe bashi da lafiyane lafiyarsa kalau motace tabi ta kansa kansa yai kwatsa kwatsa kirjinsa da gangar jikinsa sun rabe ai saita fara zunduma ihu kamar ubantane ya mutu maimuna tace haba nauwara koni banyi Masa ihu ba baya bukatar ihu addu a yafi bukata Dan Allah kidena Dole nai kuka Dan Ina tausaya Miki kun shaku soyayyarku abar Sha awace da burgewa duk yadda muka Kai da shakuwa Wanda yafi mu sansa ya karbi abunsa ki tashi ki shirya na dauka umma tana Nan zamu tafi tare gidan Jana'iza babana yai gaba Inna tana gida tace nazo na kiraku haka suka shirya suka tafi da innar ta hawaye kawai take tana salati a zuciyarta tana rokon Allah ya Bata juriya da dangana na rashin masoyinta zuciyarta sai zafi take Lawan Yana fita be zame ko inaba sai gidansu Laila yana zuwa ya aika a kirata tana fitowa ya kalleta ta cika Tai dam kamar zata fashe shiga mu tafi kawai yace ta shiga motar hotel din da suka Saba zuwa suka nufa suna zuwa hotel din ya Karbi key dinsa Dan shi permanent ne suka shiga Nan ya Fara shafata Yana Bata hakuri ganin haka ta Fara jaraba rashin mutunci harda zagin ummi har kiransa take da Dan iska Yana Jin tazagi ummi ya Mike ya zabga Mata Mari ya Fara dukanta sai dayai Mata lilis sannan ya nemi gu ya kwanta Allah ya Isa bazan yafeba Dan iska tsinanne be kulata ba Dan ze iya kasheta idan ya Mike Haka ta zauna taci kukanta shi Kuma yaci baccinsa sai gab da magriba ya farka yaga itama baccin ya dauke ta yai murmushi Laila Ina sanki Amma hakan baze Hana idan kikai mun lefi na zanekiba Dan hukuncin ne haka idan ummi ta tabaki zan rama miki itama idan kin tabata zan rama Mata ya dinga shafata Dan ba lefi tanada da dadi duk da bashi ya Fara bulataba Amma bataji jiki sosai ba ta farka tana ture shi Ina yasan takan mace Nan ya gama gigita Mata tunani yadinga sarrafata San ransa kafin kace meye wannan ta bada Kai bori yahau Sai da suka nutsu suka Gama komai gaskiya Laila adaura Mana aure haka Koda Baki tare ba daga baya Kya tare kafin na gyara Miki saman gidana auren mashayi kenan duk wannan dukan Tama manta da shi eh haka za ai saboda Yana side ta tas Kuma ba abunda yafi dadi irin mijinki ya gama lugwiy gwiy Taki kafin Yafara harka zanwa daddy na magana ni kaina nagaji nafiso a daura Mana aure nima na huta shikenan sweety Nan ya jawota suka Kara one round Allah ya shirya ameen lokacin da suka Gama dare yayi ya maidata gida ko tsoro Babu a fuskarta haka ta shiga gidan Bayan sun shiga gida arfan ya fito yayi kyau kamar ka sace shi ka gudu ya Sanya manyan Kaya wandon pencil shaddar sai daukar ido take kamar Wanda zashi office da gaske Nan ko basaja yai dankar ta gane tunda baze yiwu kullum ya dinga cin zanzaro ba Yana fita Yana zuwa club Shiba me zuwa aiki ba haka kawai har sun Fara yi Masa dariya yammatan sa wow dear bara naima pics Nan ta Fara daukansa hoto sai dariya suke dukansu Banda Maryam dataji ta tsane shi tsana me Muni wannan wace irin rayuwace wace irin zuciyace da yayar tata Ita Sam bazata dau wannan iskancin ba akan me namiji kullum yace ya tafi aiki to Wai aikin me ma yakeyi ne yau zata tambayi yayarta ransu Kal ko kunya suka Gama kiss din su ta raka shi har mota yaja ya tafi nafeesat ta dawo cike da farinciki Maryam ta Gama kuluwa Banda wawiya yaushe Zaki raka mijinki Dan ze tafi yawon iskan cinsa wannan takai ci dayawa yake Sister nafeesat ta tabota ta juyo lafiya anty Naga kin yafi tunani lafiya muje mu kwanta ko eh Amma na tambayeki Mana anty Wai meye aikin Yaya arfan ne Naga kullum sai ya fita da daddare sunan aiki Kuma Naga Shiba wani aikin force yake ba bare nace anty Ina mamaki shiyasa na tambayeki shekewa tayi da dariya Woooo autar Mama rigima arfan Dan gidan alhaji kamalu shakara ne duk wani company da Kika ga ansa shakara investment Nigeria limited to na babansa ne Dan dai bamu taba wannan hirar dake ba tunda sai gab da bikinmu kukai candy Kinga boarding kike shiyasa Amma kowa yasani a gidanmu shakara investment anty fa kikace wannan kudi haka *Bari na dakata sai min hadu a next page sai naji comment dinku naga dayawa wasu sun gyara suna comment nagode sosai dan Allah fans ku Kara hakuri banajin dadine kwana biyu* *Nice Taku a kullum a Koda yaushe nake muku fatan alkhairi* *Feedyn bash* [10/3, 4:46 PM] 👯🏻Ummu Subai'a🎭: *🎭ARNAN DAJI🎭* *NA* *FAREEDA ABDULLAHI* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *Assalamualaikum inawa kowa fatan alkhairi nagode fans da comment dinku gareni Ina farinciki da alfahari daku inajin dadin yadda kuke bibiyar novels dina har guda uku Ina Mika godiyata agareku* *~Wannan page din sadaukarwane ga ARNAN DAJI FANS 1-4 Amma iya masu yimun comment Banda marasa comment😜😜😜😜kuyi yadda kukeso dashi takuce princess feedy on top💃💃💃muhseena na tuna yammatanci🤣🤣🤣🤣~* *Bissimillahi rahmanir raheem dasunan Allah me rahma me Jin kai* 15-20 Tunda yagama sex din suketa sharara bacci a lokacin duk wani asiri da akai Masa ya gama tasiri akansa saboda be tsarkake jikinsa ba (ya kamata duk sanda kuka gama saduwar aure ku tsarkake jikinku saboda gudun asiru da sihiri sunfi tasiri sanda baka da tsarki)sai chan dare shiya Fara farkawa ya tasheta Jeddah ta bude idon ta suna hada ido ya Kara rukunkumeta kamar wadda za a kwace Masa ita lafiyanka suhail jeddah be inasanki Ina kaunarki Banda abun so sama dake kiyarda da soyayyata Dan Allah karki gujeni kinsan ke kadai nake da ita sororo ta bishi da kallo Ni kadai waccan fa sadiya take kowa gabansa ne ya Fadi ko sunanta besan ji Wafa kike magana akai Banda wata Mata sai ke ko a lahira ka yadda Ni kadai kake so to jeka saketa saki uku yanzu jikinsa yana rawa Dan Allah kiyi hakuri base na saketa ba hajiya zata it's tsinemun alhaji zeyi fushi dani Jin haka ta sheke da dariya bazan so su tsinema ba nima ta shafeni tunda idan ka lalace wana Kama ta Kara rukunkumeshi suka Kara dilmiya wata duniyar ta batar da tunaninsa tsaf sai da suka gamsu gaskiya suhail yayi Mata namijine Yana gamsar da ita ta tsani namiji Mara juriya ta Kara kamo shi kamar mayya wallahi ya gaji Amma baze iya magana ba Ta Fara magana kamar haka daga yau bakai ba haleema ba zuwa bangarenta Bata isa Ina bangare guda tana bangareba Dan haka zan maidata dakin maryama zasu ci gaba da Zama tare maganar zuwa makaranta na soke Ina fatan kanajin abun da nake gayama ta hade rai naji gimbiya sarauniya zan karbe motar ta na hada da tawa su Zama biyu ka Karo mun sabuwa irin taka cike da tsoro da ladabi angama gobe za a kawo yauwa sweety ta Kara jansa sai da yakara round daya jikinsa duk ya saki wannan wace irin jaraba ce haka yayi wanka yai sallah yaci abinci itama tadai yi wankan Amma batai sallah ba saboda jaraba tana Gama cin abinci ta Kara jawo shi Jeddah nagaji daya zaka Karan haka ya Kara kugunsa duk ya gaji Da kyar ya iya tashi yai sallah ya koma ya kwanta ta Kara jawo shi yai shiru Yana saukar da numfashi suhail tashi ka karamun take yafara murde murde wayyo cikina Jeddah cikina ban da sauri ta Dakko Masa magani ta bashi ya Sha ya kwanta yai lif kamar me bacci Nan ta Fara kwakular kanta da kanta saboda jaraba sai ihu take ita kadai Yana jinta shibe taba ganin jaraba irin wannan ba Ina bazata iyaba jawoshi Tai ta karfi ta danna banana a hq dinta ta hau kansa sai da Taji ta gamsu ta saki wata muguwar Kara ta kawo kenan ta daga shi kuka ne kawai beba Dan tagama kugwigwiy tashi Suka Kara komawa bacci sai Sha daya ta tashi suhail ya kasa ko motsawa ko office be iya fitaba ta shirya ta fita ta tarar angama shirya abinci a kan dining maryama Bata da kiwa zamuje da ita Bangaren haleema tayi ta tarar baje makaranta ba tana kwance a parlour dinta na kasa tayi bulbul tayi haske tayi kyau tazama Babar mace ta bude ran Jeddah ya baci wato tasami waje harda narka kiba Bata Jin Dadi shiyasa bataje school ba tana ta Kiran suhail a kashe tun jiya be dawo ba zazzabi take ga jikin ta ba kwari ke Yar matsiyata wato kin samu waje har hutawa kike Dan uwarki tashi zanyi magana dake haleema tana mikewa ta zabga Mata Mari kinyi kadan ki tako har bangarena ki zageni dubeni daga sama har kasa kinsan cewa nafiki komai hau sama kiga kayan da iyayena sukaimun saboda mu ba talakawa bane wata ko samanta a rufe yake ba komai iya kayan da miji yai Mata da shi take takama banza ballagaza kanta tayi kamar zakanya daga bayanta Taji andaka Mata tsawa Jeddah Kwanci tashi ba wuya timi na kula da tabo da guga har suka Zama cikakkun samari a lokacin kakanka Ja'e ya kwanta cuta aka rasa maganin ciwonsa akai shela a makotan garin Nan beguwa ana neman masu bada magani anyi alkawarin zasu shigo garin lafiya su fita lafiya a lokacin tabo da guga suka shiga sahu harda timi kakar ku ko kunsan wace timi itace kakar aduke wadda ta mutu karkuyi mamaki lamarin ne akwai saraka Kiya zakuji yadda akai haka ta kasance Haka suka shiga garin suka kowa ya gwada sa 'arsa be samuba sai da timi da yayanta suka je suka Fara Nan da Nan ya Fara motsi murna ba acewa komai kwanci tashi ba wuya ya warke tas hankalin kaho ya kwanta yace ya Fadi me yakeso zasu bashi sukace suna so su zauna a garin Amma ita timi tace zata koma Nan aka basu gida duk gidajen da muke ciki halak malak kakanka ya basu ya bawa guga auren yarsa kanwar kaho ansha shagali bana Wasa ba a wannan kauyen bayan auren ba dadewa aka wayi gari kakanka ya mutu tun daga ranar aka nada kaho sarki daga ranar ya Zama cikakken sarki me iko da kowa da komai zalinci Babu abunda ba'ayi Abu daya Yan garin Nan basa so fyade kozaka nemi uwa kanemi ya basu damu ba Amma indai Kai fyade zasu iya kasheka Ganin haka yasa basa fyade sai dai sunemi hadin kan yarinya Amma hawan kaho mulki aka far fyade sai da aka yi Masa bore ya shiga hankalinsa ganin haka yasa ya Hana shima Dan mutanen gari duk da tsoronsa da sukeji Amma since basu yadda ba sun Dade da aure basu taba haihuwa ba a lokacinne suka ginawa Inna gida a tsakiyarsu ta tare tunda macece ba Wanda ya damu da ita a garin ta tare tana ci gaba da kula da yayanta a wata Rana tabo da guga sunje debo magani a ranar kaddara ta shigo damu garin kuguru nida iyayena da wana muna tafe da shanunmu sai gani mukai an zageyemu ansamana sarka Kuka nasa duk da da Dan girmana Amma haka nadinga kuka Ina rike da yayana a lokacin ga dukiyarmu mun saida kadarorin mu na kauye duka a kauyenmu kaf munfi kowa kudi danmu gadon kudi mukayi haka suka samu agaba ga shanunmu ga kudinmu masu masifar yawa Wanda ze iya siyan garin Nan kaf da abunda ke cikinsa suka Fara janmu suna kada shanun kuka muke a lokacin muna ihu duk da lokacin Banda wayo sosai ba komai nake rikewa ba Amma naji babana da mamata da yayana sunata Kiran ya Allah bana mantawa da wannan kalmar Amma bansan me hakan ke nufi ba Wasu mutane muka hango su biyu suna doso mu suka karaso suka tsaya lafiya me sukai muku haka me sukai Mana fa kuke tambaya kunsan dokar garinmu ba'a shigo Mana bama fita Dan Haka Suma kamammune mun samu maza biyu daza a yankawa badu su Kuma matan suka Fara lashe Baki kamar mayu kunsan sauran base na fada ba idonsu idon sarki har yarinyar Nan nasan takanta ze Fara tunda dama haihuwa yake nema ido rufe suka sheke da dariya *Kuyi manage da wannan abubuwa sun mun yawa yau Sunday oga Yana gida nagode fansa nice Taku a kullum a Koda yaushe* *FEEDYN BASH* [10/3, 4:46 PM] 👯🏻Ummu Subai'a🎭: *👨🏻‍🎤DAN ISKAN NAMIJI👨🏻‍🎤* *NA* *FAREEDA ABDULLAHI* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA GA ALLAH UBANGIJI INA FATAN ALLAH YA ALBARKACI ARNAN DAJI FANS DA KAINUWA FANS JIN DADIN COMMENT DINKU AGARENI* *_😍😍😍😍😍😍😍😍😍WANNAN PAGE DIN NAKINE KANWATA TA KAINA SADAUKARWA AGREKI KIYI YADDA KIKESO DASHI NEESHAR JAY MY SWEET KANWA PAGE DIN KINE😜😜😜😜_* 13-14 Gaskiya aunty kiyi bincike shakara investment ba abunda basa siyarwa Kama da company travel agent mall ba abinda basu da shi har suya sport Amma anty gaba daya 12 suke tashi masu yinma aikin dare kenan masu Zama a super market da mall da suya sport Amma shi Yaya arfan shine manager a kamfanonin indai shine dansa danaji Ana fada a gari meya hada shi da aikin darene harda yake kaiwa 2 3 a waje want time din ma sai karfe hudu yake shigowa gaskiya anty kiyi tunani Dariya ta sheke da ita kedai bakya rabo da fitina kanwata ke duk ya akai kikasan shakara family haka Ana labarin su a school dinmune sunyi fice a kafatanin duniya gaba daya Kamal shakara waye besan wannan sunan ba kanwata kwantar da hankalinki dad da mom mutanen kirki ne basu da matsala ga temako kowa yasani a kafatanin garin Nan anaji dasu Dan haka nasan da cewa mijina mutumin arzikine bashi da wata matsala a rayuwarsa shima me temakone to anty muje mu kwanta Suka mike dama kowa da dakinsa suka wuce nafeesat ta sheka wanka da kwalliya tasa wata guntuwar gown iya cinya ta tafi sama dakinsa ta kwanta itako Maryam Banda tunani ba abunda take dama wannan Dan iskan datakeji Ana fada a gari Dan gidan Kamal shakara arfan dama shine arfan mijin yayarta mikewa Tai Tai nifilfili sannan ta kwanta bacci me nauyi ya dauketa cike da mafarkai barka Tai Wanda ta rasa gane kansu sai juyi take kamar arfan mijintane abun ya tsaya Mata arai tana mugun tausayawa yayarta haka taita juyi Amma baccin ta yai nauyi Arfan na fita be zame ko inaba sai mozida club Yana shiga aka Fara ihu shakara shakara club ne Wanda ya amsa sunansa club na ta tattun Yan iskane wayanda suka amsa sunansu Yan iska a cikin sabon gari yake ba wani Dan sanda dayake kamashi sun San shi sunsan waye shi sai babban yaro shege uban shegu Dan iska uban Yan iska shagalalle uban shagalallu cike da murna suka dinga yo kansa Bata su yakeba beb dinsa yake nema me suna beauty chan ya hangota jikin wani Nan wani bala'in kinshi ya taso Masa bakinsa har wani daci yake A fusace yaje wajenta ya wanka Mata Mari ya fusgota ta fada kirjinsa sharaf yaji jikinta zafi zau beb lafiya meya sameki gayan jikinsa har rawa yake yaro da kudi wallahi ganin ta nai tana tangadi shine na rungumeta ba wani Abu nai mataba ko kallonsa beba ya dauketa sai dakinsa dake hotel din jikin club din Nan yadinga lallabata Ashe tsabar buguwace tadinga kwara amai me wari ransa yai bala'in baci dama haka warin giya yake betaba saniba gashi a jikinsa tayi shi saida Tai me isarta sannan bacci me nauyi ya dauketa takaici ya isheshi ko club din be komaba ya kalleta Dan karta gudu danse ya hukuntata Yana sauka yaga wata zee ashana Nan tadinga dirka Masa wata giya Don ga karfi ga tsada yadinga Sha saboda bacin ransa ya tafi sai da yai tatil yaja motarsa sai gida anci sa a ya kashe motar yau be tashi kowaba Banda megadi daya dinga zabgawa horn Yana zuwa Kai tsaye dakin da Maryam take ciki ya nufa ya cire kayan jikinsa Yana ta tsaki gashi a make yake daga idon daze yaga..... Sunje har ankawo gawar na hadata anata karatu Yasin ce da addu'oi dai haka akadinga yi Masa sai da aka Gama yi Masa wanka Sam maimuna tace bazata iya ganinsaba Dan anhana Mata ma ganinsa duk wadda taganshi firgicewa take Haka aka dauke shi aka kaishi makwancinsa na gaskiya suka bishi da addu'a nauwara tace zata koma gidan saboda zata dafo abincin sadaka yamma tayi kibarshi gobe kyayi inji maimuna sai dare suka koma gida gaskiya nauwara ta tsorata taci kuka ta tausayawa kawarta Aranta tayi alkawarin bar Mata alhaji ghali ita Allah ya Bata wani Amma Ina tana komawa gida zance ya sauya tana shiga gida ta tarar umman tata ta dawo ta fada jikinta tanata kuka tana Bata labari har aka kaishi jinine ke zuba eh naji Allah ya temakeni kinsan ban Dade da wowaba I na shigowa mukai kicibis da babanki yai min gaisuwa nai Jim sai yace kobada gidan gaisuwar saurayin maimuna kukeba muma yanzu muka dawo Ina nauwara suna tare da maimuna yanzu zasu taho Allah ya temakeni beja da nisaba bare ya kamani Ashe haka Abu ya faru Allah ya Bata wani madadinsa umma ai yabata Dan wallahi nabar Mata alhaji ghalinta zanbi zabin da baba yaimun Allah ya basu zaman lafiya Ni Kuma yasa haka shiyafimun alkhairi gaba dayanmu nida ita kan bura uba nizakiwa bakin ciki nizaki rainawa hankali to ubankima yayi kadan bana magana biyu Yadda Kika kawo shi da farko harna barnatar da kudi Dan aimana aiki akansa to wallahi tazauna Baki Isa kice Baki sansa ba Dole ki aureshi Dan nasan duk inda yake yanzu aiki ya Isa gareshi baze wuce gobe ba zezo gareki Dan Haka ki nutsu kisan mezakice Masa nagaya Miki wallahi gidansu maimuna zan Kai shi wallahi Dana tsine Miki albarka Dan ubanki danace ba nono na Kika shaba Ke wallahi danace Sanjamun ke akai ran suna tunda ba'a asibiti na haifeki ba Dan Haka wallahi aure ba fashi ido ta zaro cike da tsoro Allah ya sani dake ita taga gawar Taji tsoron Allah ya shigeta yanzu taji tsoron karta cutar da maimuna ta mutu itama Amma Ina ummanta data zaunar da ita a Daren tadinga yimata huduba tahu Kai tazauna dabas yadda tadinga haska Mata irin yadda zatai mulki a gidan tunda Bata da kishiya zata zaga duk kasar data ga dama a duniya Washe gari Tai abincin sadaka me Rai da motsi itada ummanta harda nama aka Kai sun tarar dasu maimuna achan dawuri suka dawo tsafi gaskiyar me shi da magariba sai ga alhaji ghali da tambaya danbe gane kwatance ba dake lokone aka kaishi har kofar gidan cike da farinciki aka aika tazo ta Nan ta hau bare bare *ANAN ZAN DAKATA SAINAJI COMMENT DINKU AKAN DAN ISKAN NAMIJI YADDA DA FARKO KUKE SAN SA KUKA DAMENI NAFARA TYPING AMMA SAM BANA GANIN COMMENT KAMAR HAKA NAGODE MASOYANA NICE YAKU A ME NISHADANTAR DAKU A KULLUM A KODA YAUSHE* *FEEDYN BASH* [10/3, 4:46 PM] 👯🏻Ummu Subai'a🎭: *👨🏻‍🎤DAN ISKAN NAMIJI👨🏻‍🎤* *NA* *FAREEDA ABDULLAHI* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *Assalamu alaikum fans kuyi hakuri dani ba kullum zaku dings samun typing ba saboda wasu dalilai ina bukatar addu'arku kawai fans duk me kaunata yasani a addu'arsa allah ya yayemun abunda ke damuna yabiya mun bukatata nagode sosai da kulawarku agareni da dumbin alkhairinku agareni musamman masu turon da kati nagode allah ya bar kauna inajin dadin yadda kukemun addu'a

Chapter 3 of 6