Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 2
ko fa nace waye yace dauda ne nace shugo mana tunda ya shigo ya kalli yana yina yaga yadda nake magana kasa kasa sai naga yana yimin murmushi ya matso kusa dani yana dafamin kai na yana shashshafamin ga don baya na yana min rada a kunne na sai jinai na rumgume shi kai alokacin sai da muka Biya waka kanmu buka tun mu tundaga wannan ranar naji mace aduniya ta daina burgeni ba dama na kalli dan uwana namiji sai naji sha,awarsa ta kamani kamar na rumgume shi wata ranar talata ce muna dakin dauda bashi da lafiya sai Alhaji ya bugo waya sai na daga wayar nace dauda yana bacci bashi da lafiya sai Alhaji yace yana san ganina yan zu in zo nace gani nan zuwa daga zuwana muka zauna muka sha hira har wanka mukayi tare dashi muka fito muka kasan ce cikin nushadi irin namu Alhaji ya kawo kudi masu yawa ya bani in ta kai cema har abuja muke zuwa tare da Alhaji ku san sau biyar muka je Dubai tare da Alhaji na zama tamkar matar shi ko da yau she in ba aiki muna tare da shi Har wani salo muka canza nasa mun magoya baya sai mu samo zan kade. diyar budurwa sai muce mata tari bato mana samari sai mu sata tayi shigar banza sai tabi titina da sako sako don ta dau hankalin samari sai kana tunanin kaga banza Sai kazo kun daidai ta sai tace ma kutaho gidan ta sai ka shigo ka cire kaya sai kaga gardawa sun shigo sun rirrike ka da kar fin tsiya za,a tale ka abiya bukata da.kai in angana sai abaka kudi wasu sukan karbi kudin har su dawo wasu ko kudin basa amsa, A cikin wannan halin mu kai ta guda nar da wannan da bi,ar ta banza akallah yan zu ina da gida je wajan guda 3 ina da kudi kimanin naira miliyan 2 acikin banki wanda baza su iya yimin amfani ba wanda dana sani ta kare akai na da farko a subitin malam aminu kano muka fara zuwa lokacin da duwawuna ya zazzago muna zuwa za ai min aiki aka auna ni akace ina dauke da cutar HIV shi ne aka dawo dani nan wanda a yanzu nake ladama nake dana sani arayuwata kuyi hakuri Lawan kuya femin abin da nai muku kuya femin kamar yadda kuke fada kowa da akwai kaddarar sa to ni wannan ita ce kaddara ta wanda san abin duniya ya je fani cikin ta kada ku kasan ce da wasa Ku kwatanta abinda na aikatawa kaina wanda a yanzu nake ladama da jin kunya "Lawan ya ce shaheed ka dai na kuka kayi hakuri" A Karin farko da nai magana cikin tambaya ,shaheed mai yasa bakayi yin kurin dai nawa ba, shaheed cikin kuka yake magana "natabayin yin kurin in daina har sai da na kwashe mako biyu banyi ba amma sai naji kamar ana cika ramin tsinke a cikin duwawuna kusan duk mutu min da aka taba amfani da shi ta baya ana sa mai Wata tsutsa a cikin duwawun sa ita kuwa wannan tsutsar abin cinta kuwa shine sperm da ake sawa mutum da za ran babu abin cin ta sai tana tsikarar duwawun sa tana mintsininka dole sai mutum ya je anyi masa ina rokon Ku da kada ku kuskura kuyi abinda na aikatawa kaina kuci gaba da yi mana addu,a na gode muku.sai alokacin shaheed naji yayi shuru ya kauda kai bansan lokacin da rigata ta jike sharkak da gumi kamar an watsamin ruwa a jikina wanda tunda aka fara bani labarin ko tari ban iya yiba na dubi Lawan kamar ruwa ya ci mutum shima yayi sharkak Lokaci guda sai sai muka ga idanun shaheed sun zazzago waje ko iya magana baya iya yi bakin sa yana kumfa da gudu natashi naje nakira Likita ashe kafin in dawo rai yayi halinsa Likita yazo ya dubashi ya aunashi Sai ji mukai yace sai dai kukara yin hakuri Allah ya saukar da ikon sa Bansan lokacin da hawaye suka fara kwaranya ba Lawan yace Faisal shaheed ya tafi Wannan shine kar shen rayuwa Allah ya kyautata farkon mu da kar shen mu Mu gyara halayan mu tunkafin mukoma ga Allah mahallicin mu kada mu yarda da mugun aboki mabudin wahala mutashi munemi na kanmu Allah kasa muda ce nan bada jumawa ba littatafaina zasu fito 1)Ni na sanar da mutuwa ta don tsoran mutuwata 2)mugun aboki) yana dauke da shafi 200 Kadan daga cikin wakata *in yau mune gobe bamu ne ba* *hakan munsani bama zauna ba* *mu gyara zukatan mu kafin ranar duba* *ranar da dar hami ba zai aiki ba* *naira da kwabo bazan gane ba* *ga dala abar wahalarwa Babba* *ba saraki ba Governan ba* *ba talaka ba mai halin ba* *kar shen rayuwa makwan ci kayi duba* *shukar da kai a yau sai girba* *agidan duniya ake shuka baba* *alahira ake girbi Babba* An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 2 of 2