Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 2
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels KARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA part 1 A zaune nake acikin shago kamar yadda na saba bayan nadawo daga wajan aiki nakanso na zauna acikin shagon kafin daga bisani nafito in tafi majalissa kamar yanda muka saba duk bayan sallar ishsha,i mukan zauna muda abokanan mu musha hira Amma awannan ranar sai ta zomin da wani irin sauyi bakamar sauran ranakun ba naga ba,abinda yafi illah inci gaba da zama acikin shagon bana wani sha awar in fito waje don zaman majalissa duk da dai shagon bawani babba bane balle harya watatu da kayan kyalekyale na zaman hakurin gwauro Wanda Yan mata suke kira "ina burgewa acikin dakin shara yau jibi gyara katifa da safe sai ance kawo kwano" kawai dai suna fadar albar ka cikin bakin sune wai don muji haushi Shagon dauke yake da Wata katifa wacce girmanta baikai na lambuwan ba agefan hagu kuwa Wata durowa wacce nake zuba kayan sawata aban garan dama kuwa Wata karamar talabijin ce akan tebur Akasan kuwa Wata rediyo ce mai suna 3loda wacce samari Irina suke yayi don su nushadan tar da kan su da saututtukan na zamani bakasafai nafiye amfani da DVD ba saboda inada rasiba mahangar tauraron dan Adam. Duk da dai fankar dana kunna amma naji kamar zafi take bani, mai makon naji sanyi amma banyi mamaki ba sabanin abinda yake damuna, Wanda nikai na bansan mu sabbabin al,amarin ba, ba,abinda ya fadomin azuciya illa yau Asabar kuma yau ne gidan talabijin na tauraron dan Adam sukeyin wani shiri Wanda bakasafe nafiye bari yana wuceni ba saka makon duk sati akeyin shirin mai suna (DADIN KOWA) wanna shirin yana matukar Sani nishadi kwarai da gaske Kunna socket da nai shiya karamin karfin gwiwar saurin daukar romutcontro don kama tashar da ake shirin ba,abinda kunnena yafara jiyemin a photon farko sai jinai ance yaune muka kawo muku karshen shirinmu na mako na 74 sai wani satin zakujimu dauke da cigaban wannan shirin DADIN KOWA abindai baimin dadi ba amma dana tuna in Allah ya kaimu gobe akwai mai mai cin shirin Gashi dama gobe ba aiki sabanin yau asabar gobe lahadi Jinai wayata tana kara alamar wanine yake son magana dani daukar wayar danai shiya kara tabbatarmin gawanda yake so yayi magana dani ina duba fuskar wayar sai naga abokina ne LAWAN shine babban aminina amakaranta banyi mamakin sallamar da yayimin ba domin addini ne ba al,adaba domin duk musulmin daya kiraka yakan farama da sallama kai kuma sai kai amsa mai da "assalamu alai kum" na amsamai da wslm " nan dai muka gaisa kunsan hirar abokai awaya bata wuce hirar yaushe ne muke da wasa kokuma hirar Yan mata dayake Lawan dan club din mune nazata zai cemin munsiyi wani dan ball sai ji nai yacemin "kasan ......!KARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA PART 2 "Kasan shaheed bashi da lafiya yau kusan kwana Tara" wallahi bani da Labari sai yanzu daka fadamin Allah Sarki mai ya sa meshi "Abin sai ahankali yan zuma haka yana asubitin (zana)" bansan lokacin danai saurin firgitaba!!! Nagyara zama nace shaheed yana asubitin zana ? "Wallahi yana can yakamata gobe muje muduba shi" bansan lokacin da gumi ya ketomin ba nace Allah ya kaimu darai da lafiya mukai sallama na ajiye wayar Ba,abinda ya fara fadomin acikin zuciya sai maga nar da Lawan yacemin gobe zamuje asubitin zana Kai da ga jin sunanshi yayi kama da sunan laya wacce ake cewa layar bata layar zana kodai shima yayi layar zanar ne ? Bantaba zuwa asubitin ba amma duk naji abinda yake faruwa acikin asubitin Asubitin bangare bangare ne a yanda na samu Labari akwai bangaran masu cutarnan ta masu tari akwai bangaran masu cutarnan ta zamani mai karya garkuwar jiki wacce akafi Sani da HIV Ba,abinda zuciyata take kara sanarmini illah gobe zakaje asubitin zana bansan lokacin da hawaye suka fara zubo minba naidai zuciya ta taci gaba da mirgino min manya manyan maganganu gobe zakaje asubitin zana wai shin inkaje awanne bangare zakaje ? Bangaren yan tari muci gaba da karbar magani kafin sa,i yayi ko kuma bangaran gawa dare zakaje ? In har bangaran Yan tari zakaje to yaushe shaheed yafara tari bamu Sani ba ? In kuma bangaran gawa darai zamuje ainaga shaheed baya neme neman mata balle in ce koya fada rijiya mai gaba dubu wacce tsalle daya ake afada cikinta amma sai kai dubu baka fito ba nan zuciyata taci gaba da sani cikin halin damuwa da tunani da tausaya wa bansan lokacin da bacci yai awan gaba daniba Sai jinai ana bubbuga kyauran kofar shagona ba sai jinai ana cewa "mai kakeyi har anfito daga sallar asuba" Bansan lokacin danai saurin tashi ba nabude kofa na dau buta naje nayi alwala nadawo nayi sallah jinai zuciyata tana cewa gaskiya yau kayi asara ga shi bakasamu sallar asuba ba gashi anjima zakaje asubitin zana nan nafara zare ido Damisalin karfe sha daya na safe na dauki wayata nakira Lawan muka gaisa yace min "dama yanzu nake shirin inkiraka sai ga kiranka ya shigo dafatan kashirya ko yanzu ma haka ina bakin titin layinmu zan hau abin hawa sai nazo muwuce amma kafito bakin titi yanda innazo sai mu wuce, ok karka damu munti kadan sai gamu alayi su Lawan muka tsaya ya shigo muka tafi muka nufi asubitin (zana) Muna tafiya gabana yana faduwa Lawan yanamin magana amma zuciyata bata bari na,iya sauraron maganar da Lawan yakeyimin ba nikon cewa nake eh bamu jima muna tafiya ba sai gamu abakin asubin (zana) muka sallami mai abin hawa muka tsallaka muka sayi kayan dubiya Wanda a al,ada baya wuce dan lemo muka siya muka wuce kai tsaye acikin asubitinKARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA Part 3 @na Faisal Ahmad 07050222260 Da shigarmu cikin a subitin naga lawan ya karya kwana yayi wani bangare Ni kuma ina biye da shi ragon azancin da nai shine ban tambaye shi wanne bangare zamuje kawai sai naga mun karkata munbi Wata hanya Ina daga kaina akofar da zamu shiga sai naga anyi wani rubutu an rubuta kamar haka alamar gurin da zamu shiga gurine namasu dauke da cutar HIV nan gabana yafadi na kama sallar lami da sauri nace Lawan bakaga in da zamu shiga bane Lawan yace "ai anan bangaran suke" zuciyata taso tabijiromin da sababbin tunani sai nai ajiyar numfashi nace nan bawajan tunani bane nan wajan dubiya ne da daukar darasi Lawan yana tafe ina binsa abaya muka tsaya a bakin wani daki kofa ce amma da kadubi yanayin kofar bawai daki bane irin shago Mai gado daya da sauran tarkace Shigarmu keda wuya cikin dakin sai idona ya kaini ga hangen farkon dakin da kar shen dakin babban daki ne dogo yana dauke da wasu fararan ga daje irin dai na sauran asubutocin Muka karasa chan karshen dakin Wanda a nan ne aka kwantar da su shaheed ganin Safiyya a kar shen dakin shiya kara tabbatar min shaheed shine a cikin wannan dakin Safiyya kan wace ga shaheed wanda shekarunta basu wuce goma sha takwas ba Kyakykyawa ce ta gaske ta buga musali domin idan akace ma ana gasar Nuna cikokkun kyawawan mata nagani nafada bazaka taba shayin dauko ta kanunata a cikin dubun dubatar taron nuna kyawawa mata ba a don ta kawai kansa Yan mata su buya yayin da take do so wa Safiyya fulani ne gaba da baya gaskiya Allah yayi musu kira ta gaban musali dukan su matan da mazan Allah yayiwa mahaifinsu rasuwa Ma haifiyar su mutuniyar kirki ce ta bugawa ajarida Bansan lokacin nadawo daga halin da zuciyata tajefani ciki ba tunanin da bai da amfani a irin wannan wajan Jinai wata zazzakar murya cikin tausayawat "ina kwananku" Safiyya ce take gaishemu muka amsa muka ce ya mai jiki tace "da sauki" nace mata ina mama "yanzu tafita tace zatadawo" muka zauna agefan gado Idanunsa abude muka gaisa yana magana yana kuka nayi mamakin yanda naga shaheed ya rame yayi wani irin bushewa Da yake tunda muka taho zuciyata ta fara tafiya yawo amma a wannan karon na hanata zuwa ko ina Lawan ya dubi Safiyya wadda kanta yana kasa tun bayan da muka gaisa "Safiyya Ko zaki tafi gida kihuta tunda munzo kinga zamu kai har yamma anan" Safiyya ta dauko filas din shayi "to natafi" Muka juyo da hankalin mu kan shaheed ya saukin jiki akaro na biyu har yanzu yana kallon mu yana zudda hawaye Mukan sai rarrashin sa muke kayi hakuri shaheed kaddara ce tana kan kowa haka Allah ya kaddara sai dai kayi hakuri karike ta haka rayuwar duniya dama take cikin ta akwai kura kurai sai Wanda Allah ya tserar bu dar bakin shaheed sai jinai yace "Lawan Ku Allah ya tserar daku daga fituntunun duniya dasan abin (Kawa) Danu na isa da rashin ta wakkali da abinda Allah ya baka da rashin godiyar allah" "Lawan yace shaheed Kana irin wannan maganar kowa fa da irin kaddarar sa" "Shaheed yace to ni wannan itace kaddara ta Wanda ko ban fada muku ba kunsan halin dana ke ciki a halin yanzu Wanda San duniya ne ya jefani cikin irin wannan mugun bakin halin Dana ke ciki ga shi zan je na hadu da allah mahaliccina in je in ce mai me ? nace kayi hakuri ka dai na kuka shaheed Allah zai baka lafiya "mai waka wannan cutar bata tashi ba ce Allah ka tsine wa Dauda badu !! Lawan kada ku sake kui irin rayuwar da na tsinci kai na a ciki mummunar rayuwa wacce nayi asara acikin ta karshe na ladama da jin kunya zan bar abin fade ga iyayena da dangina da ku kanku abokaina zan bar muku abin zargi da kin amin cewa daku acikin dubban jama,a ina son kuyi hakuri da abinda na jefaku a cikin garari kuya femin abinda nai muku ko ban fada ba kunsan abinda yake da muna amma bakusan mussababin abinda ya jamin ba Allah ya tsine wa Dauda badu ! Wanda shiyai sanadiyar samin wannan cutar mai waka ina kara fada muku kada kusake kubi rudanin zuciyar Ku kui hakuri kurun gumin kaddara da abinda Allah ya hore muku na rayuwa Kune abokai nagari na hakika amma nai wa tsi daku saboda baku can za goma balle sha biyar nafada hannun MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA" Lawan cikin tambaya Shaheed amma ba,a wajan baby ka dauki wannan cutar ba?? " awaja Dauda badu na dauki wannan cutar" shaheed cikin kauda kai ya ci gaba da magana Wata rana. Ina zaune akofar Gida Dauda badu ya zo ya same ni "shaheed zoka rakani " nace mashi ina zan rakaka yace dani gidan abinci zan na cikin G.R.A zan raka shi amma saiji nai yace yanzu zamu dawo zamu sami alkairi so sai kai ma zan baka kasan ka na amsa mai cikin tambaya amma da wuri zamu dawo ko ??KARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA PART 4 @na Faisal Ahmad 07050222260 Yace "ko zamu tafi bazamu Dade ba" na hau kan mashin din muka tafi sai gamu a nassarawa G.R.A Wani gidan abinci ne muka tsaya abakin parking surface na sauka a yakafe mashin dinshi muka shiga ciki muka zauna jim kadan sai ga saver ta zo tace "mai za,a kawo muku" dauda naji yace a hado mana special food guda biyu dauda ya cemin mutu mina abin ai yayi ko ? ehh yayi amma dauda kana da kudin da zaka biya su ? don ni wlh bani da kudin da zan biya su iya kudi na naira dari tara nake magani kuma da su nake san tafiya school gobe dauda ya kama dariya ya ce "shaheed daga yau ka daina matsalar kudi. A ka kawo mana abinci da lemuka kala kala da ruwan roba da farfesun naman rago kai a wannan ranar naga duniya muka gama ci muka goge bakin. Ina jira naga dauda ya bada kudi sai gani nai ya ciro wani card daga cikin walet din sa a she katin ATM ne naga ya mikika musu sunkar ba sun saka shi a cikin Wata porke money suka cire kudin su suka miko mai katin sa gaskiya nayi mamaki abin sai da ya birgeni Baki na sai da ya kasa yin shuru na tambayi dauda na ce abincin nawa muka ci ? Yace "basu da yawa abin cin dubu hudu da dari biyar muka ci" sai da na rike baki nace kasan yanda ake karancin kudi amma kasa muka kashe wannan kudin mai yawa haba dauda "abokina ai wannan bako mai ba ne in muku koma Gida anjima zaka rakani musuyo kaya abourtik " nace na amince Allah ya kaimu anjiman ya saukeni ako far gida ya zaro kudi naira dubu biyu yamiko min nai kamar bazan karba ba amma dana tuna wannan lokacin ina cikin matsanaicin rashin sai na amsa mukai sallama Da misalin karfe 8:30 pm sai naji sallama ina lekowa sai naga dauda ne nace mai ina zuwa fitowa ta ke da wuya sai naga dauda ya na kallo na yana wani irin murmushi sai naji yace "haba mutu mina kai da nace zaka rakani musuyo kaya amma naga kamar ka manta "na ce a,a ba man tawa nai ba dama ina jiran zuwan kane muka hau mashin dinsa muka tafi sai gamu a wani shagon siyar da kayan sawa ina biye da dauda muka shiga cikin ya duba kaya masu kyau kusan kala biyar sai jinai ya cemin " shaheed naga har yanzu baka dauka ba ko so kake sai na gama sannan muza bi naka"na bude baki nace dauda ina san siyan kaya amma sai nan da kar shen wata zan siya amma Yan zu ba wannan maganar tunda ban da yan canji agurina sai jinai dauda ya rikeni yana "haba abokina yan zu mun zama daya dauki abin da yai maka a ranka kar ka damu ban san lokacin da ga bana ya fadi ba amma a haka zuciyata ta dake na zabi kala biyu riga da wando masu kyau masu tsada mu kaje bangaran Yan ta kalma muka zaba kai in ta kai ce ma a wannan ranar Sai da dauda ya kashe mana kusan nair dubu sittin 60000 na rike mana kayan muka dawo dauda ya saukeni a ko far Gida ya bani jakar kaya na " mai ya sa wayar ka bata shiga in na kira ka" nace wayar ta fada ruwa amma na kai ta gurin gyara "abokina ka kwantar da hankalin ka gobe sai muje musiyo Wata wayar nai mishi godiya mukai sallama Shi gata shago ke da wuya na kwanta ina murna can sai naji gabana ya fadi sai na fara tunanu inata zancen zuci ina cewa !!! kai yan zu fa duniya ba gaskiya wai dauda wanne irin aiki ya samu har ya daina aikin hotal ne ? kokuma wanine ya manta jakar kudin acikin hotal din su dauda daya ke aiki ya abin yake nan zuciyata taci gaba da bujuromin da zantuka kala,kala taci gaba da cewa ko dai dauda ya shiga kungiyar nan ta a siri ko dai mafiya ya fara yi ne Kai !! amma abin da manaki sai jinai zuciyata tana ban shawara akan in amma wannan sana,ar yakeyi ina ruwana ahaka na kwana ina ta tunanin yanda dauda badu yake fa tsaka da kudi Washe gari da misalin karfe 4:00pm sai ga dauda ya zo yasa meni muka gaisa sai jinai ya cemin "shaheed amma kayan nan sunma kyau kamar wata sabuwar amarya" na danyi murmushi na ce amarya kuma ? "Kai amma gani nai summa kyau ai abin a ya bane " muka danyi murmushi nace kai amma dauda baka rabo da zolaya. Akaha muka hau mashin din dauda muna tafiya muna hira har ya ke cemin "nanda kwana goma zan gama ginin gida na sannan sai in siyi sabuwar mota" ba,abinda zuciyata take fadamin sai cemin take ko dai gidan su dauda suna da injin buga kudi ne acikin gidan su nan zuciyata ta dawo daga tunanin da take saboda maganar da dauda ya fada ita ce tai saurin dawo dani daga tuanin da nakeyi "shaheed in muka dawo daga siyan waya sai mubiya hotal mudan huta ko????KARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA PART 5 @na Faisal Ahmad 07050222260 Bamu jima muna tafiya ba sai gamu a Beirut kasuwar yan wayo yi muka shiga wani shago da shigar mu idona ya fara hangomin wayoyin zamani Sai jinai dauda ya cemin "wacce ya kamata ka zaba" nace duk wanda ka daukar min tayi Sai gani nai ya dau ko wata waya kirar blackberry Z30 aka fada mana kudin ta dauda ya kirgo kudi ya biya muka futo muka hau mashin sai gamu a kofar wani babban hotal Nan naji gabana yai mugun faduwa !!! Saboda ban taba zuwa hotal ba sai dai labarin nake ji a wajan su prince shima labarin sai in sun dawo daga gidan rawa. Su kansu inaji suna cewa wannan hotal din Bakaranin mai kudi bane ya ke iya kamawa amma sai gashi yau nine zan shiga cikin sa, Nayi mamakin yanda muka shiga cikin hotal din ba wani Wanda ya tambaye mu har muka isa bakin wata kofa mai number 0041 sai gani nai dauda ya curo wani card mai kama da ATM ya zura shi acikin kofar da kin sai gani nai kofar ta na budewa Kai gaskiya abin ya ban mamaki abinda muke gani acikin film din turawa amma yau sai gashi ina gani, Shigarmu ke da wuya kai na ya juye naga kamar awata sabuwar duniya muke kai wannan dakin ko gidan manyan masu kudi sai an bin cika. Muka samu guri muka zauna abakin gado, Na tambayi dauda nace wannan hotal din nawa ake biya duk kwana daya dauda yace"wannan dakin yakai ki manin naira dubu arba,in da biyar 45000" cikin tambaya nace dauda wai yanzu mutum ne yake biyan wannan kudin Ko kuma?? Dauda yayi dariya sai jinai yace "tsaya in tashi inje in watsa ruwa saboda yau mai gida zai dawo" yatashi ya shiga wani irin ban daki mai kama da gidan glass ya shiga ya watsa ruwa ya fito daga shi sai wata yar karamar Riga ya cemin "shaheed ya kamata kai ma kashiga kadan watsa ruwa sabo da yau anyi rana " natashi na shiga nima na dan watsa ruwa na fito ya dauko wani turare mai kamshi ya feshe duka cikin dakin Minti kadan dakin ya dau wani rin kamshi Kai amma wanna turaran ya shigar min har tsakiyar kaina ban taba jin irin wannan turarenba dauda ya bude wata durowa irin ta jikin bango ya dauko wani man shafawa ya cemin"wannan maganin ciwon baya ne" ya cire rigar sa ya kwanta akan gado yace in shafa masa nakarba na bude robar na lakato na fara sha fa masa sai jinai yana wani irin nishi kasa.kasa yace in bar shi haka yatashi zaune yace "shaheed kai ma kana so in shafa maka"cikin sauri nace a,a saboda ni bana ciwon baya sai naga yana dariya akaro na biyu yace " tsaya in tashi in dafamana shayi nasan kai ma abocin shan shayi ne " Ya tashi ya dafamana shayi a cupy herta ya dauko wani irin ganyan shayi wanda bantaba ganin irin saba, Amma banyi mamaki ba tunda ba,a Gida muke ba muna cikin Wata sabuwar daula ce minti kadan sai gashi da kofuna guda biyu a hannun sa ya mikomin daya ina karba naji wani irin kamshi ya daki hanci na ya zauna muna sha muna hira nace kai !! amma wannan shayin yayi dadi so sai dauda yace "ai dole in karrama ka a wannan ranar minti kadan sai jinai han kalina ya fara gushewa can sai jinai ina limshe ido jiki na bakwari ina magana a hankali naga dauda yana matsowa kusa dani..... KARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA PART 6 @na Faisal Ahmad 07050222260 Dauda ya fara matsowa kusa dani ya rike min hannu yana min magana kasa kasa a cikin kunne na yana cewa "shaheed kaima a shafama maganin ciwon bayan" Cikin wata irin murya mai dauke da kasala nace ashafamin sai na cire rigata na kwanta akan gadon dauda ya fara shafamin aba yana, Sai farkawa nai naganmu cikin bargo tsirara tumbir daga ni har dauda muna manne da juna nai sauri na tashi zaune ina innalillahi wa inna ilaihin raju,un na nakara rufe I dona na bude a zatona ko mafarki nake nai kokarin tashi amma jiki na ba kwari da kyar na dafa bango na mike na nufi in da na hango kayana cikin kasala nake tafiya ina rangaji naje na sa kaya na ban San lokacin da hawaye ya fara ketomin daga i da nuna ba lokacin da naga wani abu ajikin wandon da nake sawa cikin kuka da shashsheka nace dauda !!!! Meye haka kai min ? na fara surutai ina zaginsa nace dauda bansan haka kake ba wallahi Allah wada ran wannan abotar tamu Allah ya isa Allah ya tsine ma Allah ya kwashema albarka Allah ya wula kan taka Allah ya tona ma asiri Allah ya tsine ma tunda kazama (MUGUN ABOKI) nima Faisal da ni da Lawan da ake bamu labarin sai da muka ce (Ameen) Najuya zanfita na nufi gurin kofa abinda namanta shine ashe wannan kofar ba irin sauran ko fofin ba ne ban san lokacin dana juyo na ca kumi dauda muka fara fada mun kai kusan minti 3 muna fada, Sai gani nai kofa tana mudewa da kanta sai ga wani Alhaji cikin fararan kaya dauke da Wata katuwar jaka a hannun sa ganin da yai muna fada sai yai saurin ajiye jakar,da take hannunsa yazo ya raba mu Dakyar ya samu ya rabamu. Muka saki juna sai haki nake ina huci sai ji nai yace min "mai ya hadaku kuke fada ajunan ku har daya ya jima dan uwansa ciwo" Sai a lokacin nakula ashe bakina ya fashe, Alhajin ya dauko ruwa a cikin firji ya bani yace" amshi ka wanke bakinka kazauna inji abin da ya hadaku" na wanke bakina na dawo cikin bacin rai nace ni fita zanyi Alhaji yace "kafadamin abinda ya hadaku har kuke fada Ban san lokacin da hawaye suka fara fito min ba na kwashe duk maganar abinda ya faru na fada masa daga farko har karshe A nan yai ta bani hakuri yace don Allah in rifamasa asiri karna fadawa kowa dakyar na yarda nace amma da sharadi daga yau bani bashi alhajin ya juyo gurin dauda yace" daga yau kada kakara shiga saggar sa tunda baya so" alhaji ya zuge jaka ya dauko kudi rafar yan dari biyar biyar ya mikimin rafa daya ya ce in karba nace a,a bazan karba ba dakyar na karba nayi masa godiya Na juya zanfita ke nan sai ya kirani yace naga bakin ka ya fashe tsaya in baka magani nace a,a kabarshi in na fita zan samu magani ya ce a,a tsa ya dai na tsaya ya dauko wani jan minti ya bani na kar ba ya budemin kofar na fita cikin takai ci da ba cin rai ina fita na tare mai mashin ya kaini har ko far gida na shiga shago na zauna inata takaici da ladama can sai na tuna da maganin da akaban mai kama da minti Na dauko shi daga cikin aljihuna na ciri guda daya na sa abakina nafara tsotsa rashin sani hausawa suka ce yafi dare duhu Kun San ko mintin menene a she sexy minti ne Nan ta ke naji zuciyata ta gushe idanuna sunfara lumshewa naji hankalina duk ya tashi ba,abinda nake bugata illah naji wani a jiki na hankalina yayi mugun tashi ina nunfashi sama,sama can sai naji....... 'Don Allah masu karatu naji wasu sunayimin kora fi akan yan zu banayin typing da yawa wlh computer ta ta samu tasgaro da waya yan zu nake typinKARSHEN LUWADI MUGUN ABOKI MABUDIN WAHALA PART 7 @na Faisal Ahmad 07050222260 kamar karar waya nayi tunanin ko awaje ne sai nakarajin sautin kiran yana kara tashi Banyi tunanin ni ake kira ba sabanin na kai kusan kwana nawa Iayina yana kasa ashe ni ake kira dama tunda muka tafi siyan wayar da layina natafi muna siya nasa layina Ina daukar wayar sai naga Wanda yake kirana kun san ko waye a she dauda badu ne da sauri na dauki wayar kafin in ce hello harya CE "D'ama kiranka nai in baka hakuri akan abinda yafaru" nace ba ko mai dauda yanzu kana ina ne nace mai dauda yace "yan zu Ina kan hanya zandawo Gida" nace yai sauri ya zo gida ina neman sa ba,ajima so sai ba sai jinai ana konkwasamin

Chapter 1 of 2