Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 1
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels KAWAR MATATA..1 Zaune nake ina karatun jarida Daily trust da yake week end ne yau ba aiki ina gida ina hutawa da iyalina, "salamu alaikum"....akarafka sallama daga bakin kofar falon.., Ban amsa ba kaman yanda ban dago kai daga karatun da ya daukemun hankali ba, matata Safna dake goge gogen falon nesa dani kadan ta dago kai tare da sakin wani dan ihu da ke nuna tsananin murna, "labiba kece yau a gidanmu ikon Allah ashe zamu sake ganawa dake" safna ta tambayi wanda ta kira da labiba... tare da sakin abun goge gogen ta rungumeta... "banyi zaton zamu sake saduwa ba labiba a tsammanina ma kin manta dani ne" Safna ta fada bayan sun saki juna....labiba ta dubi safna tana murmushi tace "wallahi kawata ina nan aminci bazai sa na manta dake ba kinsan Daddy dina anmai canjin wajen aiki zuwa malesia embassy to can muka koma kuma anan aka samarmun admision yanzu ma na gama digrina amma kina raina wallahi ina maigidan naki?" Labiba ta tambaya,....da sauri safna ta nuna ni ina karatun jarida ban ma san wainar da suke toyawa ba..asalima na kare fuskata da jaridar.. "my Man ga kawata labíba da nake baka labarin cewa bansan inda take ba yau gashi Allah ya kawota har gida" safna ta fada bayan tazo ta zauna kusa dani tare da amshe jaridar ta aje a gefe daya,.. Na dubeta cikin rashin jindadin katsemun karatu da tayi kafin in maida kaina tsakiyar dakin inda naga inuwa alamar anan bakuwar tamu take... Wani irin shock naji a jikina tare da wata irin rudewa a lokacin da nayi arba da halittar da aka kira da labiba,.. Sanye take da matsatstsun riga da wando masu tambarin kamfanin Destiny,..yafe da wani dan guntun gyale iya kirji wanda be rufe asirin Nonuwanta dake barazanar yage rigar ba saboda tudun su da girmansu... tabbas Allah yayi hallitta ta ko ina ta hadu musamman ta bangaren kayan alatu,. a fakaice na kai ga kallo ga mazaunanta wani mahaukacin tudu da naga sunyi kaman an hura balam balan yasa naji yawuna ya tsinke tare da jin wani abu na tasowa daga kasan zuciyata ji nayi ba abunda nakeso illah naji mazaunanta akan cinyata.. tuni har na fara kyallo hannuna na sukuwar sallah akan dukiya mutanen adamawa kuma ajiyar fulanin kamarun dake reto a kirjinta..... Ban lura da gaisheni da takeyi ba...balle in lura da tabani da matata safna keyi alamar ana gaisheni saboda tsananin sha.awar da ta yimun daurin talala.....KAWAR MATATA...2 Firgigit na dawo haiyacina daga kallon haramcin da nakewa labiba sakamakon girgizani da karfi da matata safna tayi..,. Na dubeta bayan wata ajiyar zuciya ta kwacemun.. "my Man meke damunka ne naga ka canza lokaci daya har ana gaisheka da ba ka jiba.?" safna ta fada fuskarta cike da damuwa tana kallona......nadubeta tare da sakin murmushin yake nace "wallahi feena labarin kashe kashen nan ne ya kashemun zuciya kullum cikin kisan innocent people akeyi ki duba jaridar ki gani wai mutane 56 sun mutu a maiduguri kaico" na fada idanuwana basu dena hasko mun kayan marmarin dake tare da budurwa labiba ba wadda ita a lokacin harta nemi waje ta zauna tana latsa waya..... " Allah sarki honey wannan abun tausayi ne matuka koni har kuka nakeyi idan na tuna halin da borno ke ciki" safna ta fada tare da miki ta nufi kicin da nufin samowa labiba wani abu.....fitartake da wuya na maida hankalina tare da cigaba da kallon labiba wanda har lokacin waya take latsawa.... na kare mata kallo tabbass kyakyawa ce matuka.....na kara kai idanuwana kirjinta inda yafi jan hankalina to a sannan ne na fahimci ashe dazu kallon tsoro nayi mata a yanzu ne da ta zauna naga zahirin abunda ake kira da dukiyar fulani da yake sun kara fitowa saboda fadin gaban rigar kana iya ganinsu zahirinsu a tsaye dass sun shafe kaman tasa.... Yawuna ya cigaba da gudu yanda tsinkewa...cikin karfin hali nace mata. "hajiya labiba manya ya hanya ya kuma su daddy da momy?" ta dago daga latsa wayar da takeyi ta kalleni tare da yin far da ido irin na yan duniya tace "lafiya lau mus,ab fatan na sameku lafiya?" ta tambaya.... nacemata lokacin da na fahimci yar duniya ce ba zatayi wuyar samu ba.. "lafiya kika samemu sai dai ni kinzo mun da rashin lafiya ko ince kinsani a wani a wani hali" na fada ina kallonta...ta saki wani mayaudarin murmushi kaman ta fahimci nufina,..tace "mus'ab kenan yanzu ni na saka a wani hali daga zuwana to waima ta yaya na saka a halin?" ta tambaya tana kallona.... na saki murmushi nace "karki damu me kike ci na baka na zuba da sannu zan miki gwari gwari yanzu dai ki bani numbar wayarki tare da adres din inda kikayi masauki" batayi musu ba ta saka hannu a jaka ta fito da wasu katina guda biyu ta mikomun...na tashi daga inda nake na nufi wajen take zaune don amsar katin..ba komai yasa na mike ba sai don na samu damar leka cikin rigarta naga zahirin nonuwanta da yake rabi da rabi nake ganinsu..... inaamsar katin naji takun dawowar safna da sauri na koma mazaunina tare da cusa katinan a aljihuna na koma kaman ban motsa ba...kaman yanda itama labiba ta cigaba da latsa wayarta kaman bamu taba magana ba..... Wohoho MUTUM SAI ALLAH YANZU AKA FARA...KAWAR MATATA ..3 Ba mu jima da natsuwa ba matata safna ta shigo dauke da faranti shake da kayan ciye ciye da na shaye shaye.....tsam na mike na nufi bedroom dan na basu waje taci abinci kuma su gana..... Tun da na shiga bedroom na kasa zaune na fada gado ina juyi saboda tsananin sha.awar labiba...a take na tuno da katinan da ta bani da sauri na daukosu a aljihuna na fara dubawa...daya katin lambar dakin da ta kama ne..a Hamdala hotel,dayan kuma sunanta da lambar wayarta ne a ciki kamar haka LABEEBA BELLO SARAKI..gabana ya fadi tabbas diyar ambassada B.saraki ce mashahurin attajirina naiyana a raina anya zata saurareni balle na cimma burina?... nan take tunanin kayan alatun dana hango suka cigaba da yimun gizo.... Wucewar minti talatin safna matata ta leko tana gayamun labiba ta tafi saboda gobe jirgin safe za tabi ta koma malesia... Gabana ya fadi naji kaman an sokamun mashi..a lokacin har safna ta koma falo tasa kallo saboda karar tv danaji jiyo... Da sauri na zari makulin mota na nufi hanyar fita amma maimakon na bi ta falo inda matata safna take kallo sai na zagaya ta kofar baya cikin sanda (namiji munafiki).. na nufi wajen mota amma sai wata zuciya ta bani shawara...da sauri na juya na nufi Gate na taradda me gadi na soka hannu a aljihu na dauko kudi ko kirgawa banyi ba na damka mai..nace mai. "malam mudi idan madam ta tambayeka kace baka ganni ba kaji ko?".jiki na rawa mudi me gadi ya amshi kudin.yana murna ban tsaya jin amsarshi ba na fice ta karamar kofar gate din... Da fita na tsaida wani dan acaba da yazo wucewa tun kafin ya tambayeni nace mishi"hamdala hotel zaka kaini..."naira dari da hamsin ne malam"yacemun,.. "ko dubu dari da hamsin ne kar ka damu ba dari da hamsin ba zan baka" na fada a fusace..ba bata lokaci na hau beyi wata wata ba yaja muka hau titi,... tafiya minti biyar ta kaimu hamdala hotel..na sauka na tumbuzo damin kudi na damka mai,na nufi hanyar shiga hamdala hotel na bar dan acabar baki bude yana kallona.... Bansha wahala ba na gano dakin da take presidential apartment, bayan binciken kwaf aka kaini kofar dakin da taimakon katin dake hannuna.... a hankali na kwankwasa dakin siririyar muryarta ta doki kunnena"yes come in"ban bata lokaci ba na shiga sai dai abunda na gani yasani tsayawa cak tare da kasa motsawa daga inda nake.. abunda na gani yayi mugun tayarmun da hankali tare da kidimani... KUNSAN ME NA GANI?,,,, next Episode... .KAWAR MATATA.. 4 Labiba na gani rashe rashe cikin wata kazantaciyar shiga kwatankwacin shigar da matan turawa keyi idan sunje bakin ruwa shakatawa...karamin wando pant da ko bayanta be rufe ba da wata mitsitsiyar breziya me shara shara ilahirin halittar kirjinta ana gani ta cikin breziyar tana kwance a tsakiyar dakin hotel din dake malale da kafet tana kallo gefenta kayan marmari ne a wani faranti tana yanka a hankali tana ci.... Kusan minti biyu ina tsaye ina kokarin samo natsuwata tare da saita notin din kaina dake neman sukurkucewa saboda tsabar kidimar ganin surorin jikin labiba..... Ban san sanda ta taso ba sai dai jin hannunta nayi ta dafa kafadata.."habamus.ab ka shigo kuma ka tsaya a bakin kofa kaman wani villager dan Allah shigo muje ka huta"..ta kama hannuna tana ja kaman karamin yaro..haka na bita kaman wani sakarai ko wani dan yaye..tangamemen bedroom din dake hadadden hotal din ta shigar dani tare da zaunar dani akan gadon..ta juya tanamun alamar minti biyu da yatsunta...ahafban masan tanayi ba saboda hankalina ya tafi ga kallon bayanta yanda tana tafiya mazaunanta na karkadawa tare da girgiza kaman ana girgiza kacau kacau..zuciyatata gama kaiwa makura a sha.awa jira kawai nake ta dawo in fara kauda kwadayina.,. bata wuce dakika biyar ba ta dawo dauke ruwa da kofi..ta tsiyaya ta miko mun...banyi wata wata ba na amsa na kwankwade kafin ta ankara na cafko hannunta tare da fizgota sai a jikina tuni hannuwa sun cika da kirjinta na fara shafata...a takaice dai sai da na kauda kwadayi na gaba daya kuma wani abun mamaki duk da ban sameta a diya mace ba amma sai dai naji tafi matata safna gamsarwa....... wannan saduwar da nayi da ita itace ta sabbaba faruwar abubuwa da dama....wani abu da bansan ba ashe tana dauke da cutar nan mai karya garkuwar jikin dan adam wato HIV AIDS(kanjamau)...... Next Episode An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 1 of 1