Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 6
shidai burinsa ya kamata, ita kuma taki bashi daman sai yyi k'amar zai k'amata sai ta kauce masa, tun yana ganin zai ka mata har ya kasa ya zube Saman kujera yana sauke Numfashi, itama Saman kujera ta fad'a tana sauke nunfashi a hankali domin ta gaji sosai ga k'afafuwanta da suka fara mata zafi kad'anΒ²" Saurin janyuta jikinsa yyi ya rungumeta ta wani kwatar da k'anta Saman k'irjinsa suna sauke ajiyar zuciya a tare" Kara kankameta yyi yace " yanzu wana kama?" Kara cusa k'anta tay cikin jikinsa tay tana shakar dandadar kamshi turaren sa a hankali tace " toh toh ni kuma mai na maka?" D'aga da fuskarsa yyi suna kallon juna yace " abubuwa dai wa" baki ta turu tace " toh me" Uhmmm na sanda kika bari na wuce saman gajimare, kika kama kika muskuli daya sani dawowa k'asa" Cikin shugub'a tace " ohh sorry ai bansan kakai har can ba ai" Hancinta yaja yace " okay yanzu ma bata baci ba zaki iya maidani" Dariya tay tace " ni rufamin asiri ni na isah na kaika Saman gajimare" ta karisa mgnr cikin tsokana' kin isah man my sugar" kai ta girgiza masa tana turu baki" nifa wlh idan kina son mu zauna lafiya da la'asar nan ki bar turamin wanan baki wlh tunda bazaki bani ba" Yar dariya tay tace " mamaki me zakayi dashi Inna baka" Eyeeeee toh bari na nuna miki abunda zanyi dashi" saurin cusa k'anta tay a k'irjinsa ta kankameshi tana dariya tace " toh" Shima dariya yyi yace " toh shekenan tunda baki son na nuna miki, bari na daukeki in mukayi Sallah la'asar sai na nuna miki" ya fada tare da daukarta" tana tirgewa ya sauketa" but bai sauketa ko ina ba sai bedroom dinsa Saman bed dinsa ya ajiyeta" Tace " harfa an fara Sallah baka tafi masjeed ba" Uhmmm yau da Matata zanyi" Murmushi kawai tay ya jata suka shiga toilet sukayi Alwala suka fito, ta shinfida musu sallaya suka ta-da Sallah......! πŸ’ƒπŸ”₯πŸ’ƒπŸ”₯πŸ’ƒπŸ”₯πŸ’ƒπŸ”₯πŸ’ƒπŸ”₯πŸ’ƒπŸ”₯πŸ’ƒπŸ’ƒ **SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!"* *INA MASOYAN, KUMA MAKARANTAR LITTAFAN FATIMA MRS AHFAT? KAMAR SU* K'ANINA NE MIJIN YARINYA ITA CE RAYUWATA MAIRO'YAR KAUYE NADAMAR ZUCI DOCTOR KABIR πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒTOH *ALBISHIRINKU, DOMIN NAZO MUKU DA SABON SALON LITTAFIN NA ME TAKEN SANADIN KUNCI NA, LOVE AND ROMANCE, LITTAFI NE DAKE DAUKE DA DARUSAN RAYUWA SOSAI ACIKINSA, TARE DA NISHADAN TARWA DA FADAKARWA ILMANTARWA"* NI MRS AHFAT ASHIRYE NAKE TSAB DON BAKU DADDADAN LABARI MAI CITTA GAREKUπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ PAID BOOK NE AKAN FARASHI MAI SAUKI...... NORMAL GROUP 300 ONLY VIP GROUP 500 ONLY SPECIAL GROUP 800 ONLY *ME KUKE JIRA MAZA KUYI SAURIN BIYAN KUDUN KU TA WANAN ASUSUN, 0431560118 FADIMATU BABANGIDA GT BANK*... EVIDENCE OF PAYMENT 07061204735 KARKU BARI A BAKU LABARI, WANAN SALON SA NA DABAN NE MASOYA *MRS AHFAT* ✍️ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 6 of 6