kikaqi yarda dani"………………
More comments😍
More typing😍
*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/17, 7:51 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*
_typing✍🏻_
*Mrs Dr M.A...*
*61-62*
Janyewa tayi a hankali ta koma ta zauna idanunta ya ciko da qwallah ya qaraso gabanta da sassarfa ya tsuguna zai riqo hannunta ta janye tace “ka qyaleni Colonel don Allah please ka ficemin daga daki wlh kallonka kawai tafasamin zuciya yakeyi..." Bataji miqewarsa ba saiji tayi ya zamar da ita a gadon ya kwanta a gefenta tare dasa hannunsa ya danneta ya juyo da fuskarta tana facing dinsa ya dora bakinsa saman nata ya sake zura harshensa ciki ta rintse idonta ya sanya hannunsa cikin rigarta ya matsa nononta har saida ya kawo ruwa ya saki bakinta ya cafki nonon ya fara tsotsa, tureshi takeyi tana kuka tanayi masa magiya amma yaqi sakinta saima qara danna kansa da yakeyi da mugunta yana tsotsar nonon yana wani irin nishi.
Bude qofar Ummuh tayi tare da shigowa ta dago da sauri jin yanda take kuka tana kiran sunansa tana ya bari amma ko a jikinsa saima qoqarin tura hannunsa cikin pant dinta da yakeyi yasa Ummuh juyawa da sauri saboda tashin hankalin yafi qarfin ganin idonta wannan rashin kunya ta Marwan takai har ta wucce inda ake zato yaro saikace wanda akayiwa tsarki da garera yarinya danyen jego kazo ka turmusheta kana tsotse mata nono.
Granny tayiwa mgn ta fada Mata abinda ke faruwa ta nufi dakin da sauri yanda Ummuh ta fada mata haka ta tarar dasu sunata kokowa yaqi sake mata nonon shikuma matsawa tayi bayansa ta sakar masa dundu da yasashi lumshe idonsa ya janye da sauri idanunsa sun kada sunyi jawur ya koma gefe ya kife yayi ruf da ciki yana wani irin nishi, ranqwashi Granny ta sake zuba masa tace “wawa kawa" ita a dole tayi Hausa🤣 kamo Marwatuh tayi da jikinta gaba daya ya dauki wani mugun ciwo ji takeyi kamar ana dandaqa mata tsokar jikinta haka granny ta dagota ta kwantar da kanta a jikinta suka fita suna fitowa parlourn Ummuh ta taso tace “me...me yayi miki ince dai baiyi mata wani abu ba?" Dakin Ummuh Granny ta shigar da ita ta kwantar da ita tana sauke ajiyar zuciya tace da Ummuh “wannan dan naku ku sake bincika brain dinsa har yanzu ba daidai yake ba" batace komai ba sai zama da tayi ta kwantar Ukteeh ta nufi bathroom ta hada ruwa me zafi tazo ta kamo marwah ta shiga da ita ta rinqa gasa Mata jikinta ta yanda ruwa bazai taba dinkinta ba saida ta gasata sosai sannan suka fito da kanta ta rinqa shafa mata mai ta dauko mata riga mara nauyi tasa bata ta fita ta dauko mata break tana dawowa sukayi clean dashi ya gama murqususun ss ya fito ta zabga masa wata uwar harara data sashi kaucewa ta wucce ta shiga ta kulle qofar da key ta zauna ta hada mata tea me kauri ta rinqa bata tanasha hardai Tasha da dan kirki sannan ta miqa mata yarinyar ta tallafo mata ita tasa mata nonon ta farasha har zuwa lkcn ta kasa hada ido da Ummuh.
Tun daga wannan ranar Ummuh ta dawo da Zahranta dakinta take gadinta duk wani motsinsa tanasa masa ido ko dakin zata fita saita kulle saboda tsaro, shikuwa Colonel Marwan ya zama kamar maraya gabadaya ya susuce irin yanda Ummuh ta kasa ta tsare ta hanashi ganin matarsa idanma ta bari ya ganta to bazata matsa daga gurin ba haka zai qari zamansa ya gaji ya hqr ya fice haka har yayi kwana biyu da zuwa akayi suna Marwah ta samu qwarin jikinta har tadanyi kwalliyarta sama² ta fito dass da ita.
Duk inda tayi binta yake da kallo yana zuba mata hotuna yanajin shauqinta da sha'awarta tana damunsa qaunarta da qaunar yayansu tana qara narkewa a zuciyarsa ji yakeyi kamar ya saceta ya gudu da ita amma babu fuska ta ko Ina ya lura ma ita Zahran tafi kowa daukar zafi dashi ya fahimci ko zuwa yayi zai dauki Ukteeh sai tayi sauri ta dauke ta ta danna mata nono so tari yasha ganinta tana sharar hawaye idan tana feeding din Ukteeh hakan ba qaramin tayar masa da hankali yakeyi ba don yasan maganganun da ya fada matane akan cikin yarinyar sukeyi mata yawo a kwanya duk sanda ta kalli yarinyar.
Yakan zauna yayita tuhumar kansa meyasa hankalinsa ya gushe a lkcn da bin ya faru bayan shine shaida na farko a duniya da zaiba da shaidar matarsa kuma qanwarsa Baby Zahransa ba fasiqa bace shine namiji na farko daya fara saninta kuma bayanshi babu wanda yasanta hawaye ne suka zubo masa ya miqe ya fara zagaya dakin da yake ciki yace “kuma meyasa har yanzu na kasa canza mata na koma mata Malwal dinta data taso dashi a bakinta ta riqeshi a zuciyarta ta manta da sunan kowa da komai amma ta riqe nasa har daga qarahe nata sunan ya bata ta koma bearing da nashi meyasa ka kasa yimata mu'amala me taushi na kasa nuna