rki da dukkan yabo su tabbata ga Alhakimu, Alkaliqu, mabuwayin sarki mai azurtawa, ubangiji mai girma da Éaukaka, mahaliccin da ya halicci wannan bawa nasa. lokacin da yake cikin motar ba zaka san da cewar asalin kyau ne da kansa ke zaune ba sai a yanzu da ya fito ya tsaya a tsaye, Æwarai ubangiji ya zuba tsarin sura a jikin wannan halittar, kyakykyawan saurayi ne na gaban ai kwatance, ba fari ba ne tas amma hasken fatarsa na da Éaukar hankali, hancinsa har baka, ga yankan madaidaicin baki da tausasan laÉÉa pink colour, idanuwansa madaidaita irin oil eyes farare tass da su babu datti ko kaÉan a cikinsu sai Æyallin maiÆo da ruwa ruwa haka, kuma maimakon black eye lens irin na mutane nasa sai ya kasance aque blue mai burgewa, ga wani kwantaccen saje da ya shimfiÉu a fuskarsa tamkar an zana masa, Æananun kaya ne a jikinsa, black jeans da black T-shirt mai Æaramin hannu, a gaban rigar da bayanta an rubuta *S.JADDA* da manyan baÆi, haka ma a p-cap Éin da ke kansa ita ma kalar baÆa, sosai shigar kayan su ka Æara fidda ainihin kyan surarsa, halittar da idan kayi mata kallo na farko ba zaka so idanuwanka su Æara Æiftawa akanta ba, haka kuma gabanka sai ya yanke ya faÉi saboda girma na kwarjini, cikar haiba da zati da cikar kamala da natsuwa da yake da ita, Æamshin da ke fita daga jikinsa kaÉai ya isa ya shaida maka shi Éin na musamman ne, kuma da gani Éan masu Æumbar susa ne a Æasar Najeriya, irin su ne dukiya an tara an ajiye musu kuma ana kan ganiyar ajiyewar, ko basu nemi na kansu ba ba zasu taÉa sanin wani abu wai shi Babu ba, ba ga su kaÉai ba hatta ga jikokin da za su haifa.
Tun fitowansa a motar yana tsaye ne jingine da jikin motar ya harÉe Æafafunsa yana fuskantar entrance Éin da zai shigar da kai cikin gidan gaba Éaya, Æwayar idonsa ta cikin baÆin glass da ya kewaye idanuwansa tayi Æyam tamkar ba zata Æifta ba. idonsa ba akan agogo yake ba, amma kuma da bugun zuciyarsa yake lissafin adadin mintuna goma sha biyar Éin da suka rage masa ya shiga ciki ya shirya sannan ya fito ya nufa wurin mahaifiyarsa. A hankali ya kai kyawawan hannayensa masu cike da gargasa ya cire hular p-cap da ke saman kwantacciyar sumarsa wadda ta cika ta sha gyara sai Æyalli take yi, ga ta a nannaÉe gwanin burgewa da sha'awar taÉawa, kana ganinta ka san sumar buzayen asali ce ta Æ´an Æasar Gabon mai Éaukar ido. fatabarakallu ahsanal kaliqin, ai asalin bayyanuwar kyansa sai yanzu da ya cire p-cap Éin, kamilalliyar fuskarsa ta fito gaba Éaya ta bayyana tarr, sumar kansa har gaban goshi kamar wanda yasa gashin indiyawa, fuskarsa kuwa da ka kalla zaka shaida shi Éin mutum ne mara hayaniya da kuma rashin son hayaniyar haka a gefe guda kana iya shaida shi Éin ba mai girman kai ba ne.
Muryar da ya jiyo na sababi yay sanadin lumshe idanuwansa, wanda hakan yay nasarar bayyanar da zara-zaran gashin idonsa da kuma motsawar pink lips nasa tare da sauke wata wawiyar ajiyar zuciya, yay saurin mayar da p-cap Éinsa haÉi da daidaita zaman baÆin gilashin fuskarsa, sai fuskan ya Æara Éoyuwa ta yanda ba zaka yi saurin shaida shi ba. bugawar sakan Éaya, biyu, uku ya buÉe idanuwan nasa daga lumshen da suke tare Éan juyasu yana jin wani sanyayyan abu na biyowa ta babban yatsansa yana shiga jikinsa, kafin sannu a hankali ya Éaga Æafafunsa ya fara takawa zuwa ciki.
"Kuma fa ba gidan Ubansa ba ne amma ya ke wannan fiffiÆar kya ce da shi za'a raba gado. Ko da ya ke haka Éan talaka ya ke bai iya shiga rigar arziÆi ba, kuma fa ni nasa Uwassa ta kawowa Dr shi saboda tausayinsa da na ke shi Éaya a cikin Æ´an uba, to fisabillah da ace na kirki ne ai sai ya kwanta ma yace in bi ta kansa in wuce tunda nayi masa rana".
Marfu'a taja Éan gajeren tsaki na takaicin mita da sababi irin na Kakarta sannan ta ce,"Madam na ba ki jakarki ne nayi gaba kya taho?".
Madam ta juyo tayi mata wani kallo ta ce,"ki tafi in bi wa? Ba ki kallon wulaÆancin da wancan wargajajjen yaron yay min ne, in sama da Æasa zata haÉe ai ba zai kaini ba, ki jira ni mu wuce kawai".
"To don Allah ki zo mu tafi tun da dai duk maganar da kike bai san kina yi ba, kinsa muna ta Éata lokaci".
Ta faÉa tana yin gaba, Madam ta bi bayanta tana ci gaba da faÉin,"yanzu in ba don kinga na zo gidan ubanki ba ai ba kya na bani Umarni haka ba, kamar dai ba ki san ni na haifi wanda yayi silar zuwanki duniyar ba".
"To ni me na ce kuma".
Ta faÉa tana Éaga wayar hannunta, magana tayi na tsawon mintuna uku ta sauke kana ta miÆawa Madam wayar. "Abla ce". Da sauri Madam ta karÉi wayar ta saka a kunne tana faÉin,"Kar ki harhaÉo wasu kalaman Æaryarki ki faÉa min saboda kare kai, ki baro gidanki kawai ki taho kima mutanen gidan nan da suke riÆe da Éanki jaje, tsakani da Allah a faÉa miki abu tun daren jiya ki kasa ÆoÆarin bugo asubahi ki taho kije ki duba matacciyar yari