da abincin mai gidan, ni ai ko babu komai ma kulle kitchen Éin nasa yay min rana, tun da ga shi nayi natsatstsen bacci, kuma na huta haka babu Æorafin ba ki kammala da wuri ba, babu Éauko Éauko, maida maida.
wanka na shiga nayi, na tsaya gaban madubi ina mamakin irin ramar da nayi, ka rantse da Allah zaftarata ake yi, hannu na kai na taÉa kumburarren ciwon bakina, nayi wata dariyar takaici kawai ina girgiza kaina, hoton dukan da na sha jiya ya haska min tarr a ido, haka zagin da na sha yay amsakuwwa a kunnena, a jiya ina cewa na bar su da Allah ya saka min, amma a yanzu kam na yafe musu babu kuma Æullacinsu a raina sam, na san zan daÉe kafin na manta abin da suka min amma zan yi dukkan iyawata don ganin na manta Éin ko saboda kar na dinÆa ganinsu da abin har yasa ni jin Éacin rai.
humra na Éauko zan shafa, sai dai ina Éaukowar fuskata ta washe da dariyar da haÆorana suka bayyana, ba don komai ba sai don tunawa da Ummani, duk san da na kirata na ce Ummani Humra ta kusa Æarewa zata ce Sa'ida amma shanta kike ko, ko kuma girki kike da ita ne in sa a koma haÉo miki duro guda. haÆiÆa ina son mahaifiyata, Allah dai ya bani ikon kyautata musu a rayuwa. rigar bubu na saka na sanya hular shatali, na Éan yi tsaki saboda yanayin kitsona da ya tsufa.
agogo na kalla Æarfe sha biyu na rana da Æ´an mintuna, na jijjiga kaina da mamaki, har na nufi Æofa zan fita sai zuciyata ta dakatar da ni da ce min in fita in yi me?, ai kawai in koma in kwanta lokacin hutawa ne Allah ya kawo min, idan har ya dawo gidan ai dole zai zo ya tada ni ko dan ya ci zarafina, musamman da ya zamana laifin nawa tsagin jikinsa na taÉa.
kan gado na koma na jingina bayana da filo, ba zan iya kwanciya ba don na gaji da ita, waya na Éauka na kunna data na shiga wattpad na lalubo sunan Oum Mumtaz da Nana Haleema, nayi saving sababbin littafansu a library, na kashe data nan da nan kuwa na hau karatu, karatun littafin hausa sam bai dameni ba, amma ko da na leÆa wani group ranar nan naji ana ta koÉa littafan nasu na ce ni kam in sha Allahu sai anyi tafiyar da ni, baza'a barni a baya ba, Kwantan Æauna da Lokaci ne sai in ban same su ba amma ba abin da zai hana in karanta su kam.
da littafin Lokaci ne na fara, kawai sai naji maganar Baba tana dawo min cikin kaina da yake cewa kowacce mace da kalar jarabawarta a gidan aure, tabbas haka ne tunda ga Umaima ma wadda matsalarta da tawa kusan Éaya ce, sai dai ita nata da lafiya tun da babu tsangwamar dangin miji haka kuma ta samu ciki har ta haife, saÉanin ni da dangin miji suka taso ni gaba, miji babu sauÆi, sharrin Æ´aÆ´an ruÆo, ga kuma nakasun rashin haihuwa da duniya ke ganin shi a matsayin babbar tawaya a gare ni.
murmushi kawai na ke me ciwo domin ni Éaya na san me naji a cikin zuciyata, haÆiÆa jarabawar da na ke ciki tana da matuÆar wahala, amma babu komai na faÉawa Allah daren jiya, ya amsa sai jiran sakamako wanda na ke da yaÆinin me kyau ne.
can ina cikin karatun Kwantan Æauna ina jinjinawa sha'anin hassada da makirci irin na gidan sarauta, naji cikina ya murÉa har nannaÉewa hanjina yake saboda mahaukaciyar yunwar da nake ji, tun ina daurewa naji ina ba zan iya ba, to amma ya zan yi? na san ko na sauka babu abin da zan samu na ci, amma zanje na duba kan dining wataÆila Allah ya taimake ni in samu ko guntun biredin shekaranjiya ne.
abu kamar wasa lokaci Éaya naji jikina ya kama karkarwa, na yi cilli da wayar gefe na fita a Éakin a gigice, tabbas yunwa bata da hankali, ji na ke fa kamar zan mutu wallahi. kamar yanda na zata har yanzu kitchen Éin a rufe yake babu alamar ma an buÉe shi, a daddafe na wuce dining ina zuwa Allah ya taimake ni na samu ragowar yogurt a jarka, ban wata wata ba na Éauka na kafa kai ban sauke ba sai da na shanye tass. na san ba zai wuce mai gidan ne ya sha ya ajiye ba don ni dai ban san da shi a wurin ba, jiya ban bar komai akai ba da nayi gyara, to ban damu da duk hargagin da zai min ba, ba hauka na ke ba a yanda na ke jin raina na neman fita sanadin yunwa ba zanga abinci in Æi ci ba, duk abin da zai min yay min na riga na saba yanzu.
Éaki na koma na Éora karatuna daga in da na tsaya, a hankali naji cikina na motsa min da ciwo, can kuma na fara ji kamar ana Éaure min hanjin cikina, nayi saurin miÆewa zaune ina riÆe cikina idanuna a runtse, tambayar kaina na fara anya youghurt Éin da na sha me kyau ne?, ko dai ba Hubbi ne ya sha ya rage ba?, to wa ya shigo da shi?.
da Æyar na samu ciwon ya lafa na kwanta ba shiri, haka nayi ta sauke numfashi ina jin bacci yana ÆoÆarin Éaukata, dama na ware a.c sanyin sai ratsa Æashina yake. ban san bacci ya Éauke ni ba sai ji nayi ana taÉa Æafata, na buÉe ido a hankali, ido muka haÉa da Hubbi yana tsaye hannayensa zube cikin aljihun wando, ji nayi zuciyata ta motsa, nayi dakiyar Éoye tsoronsa na Éata rai ina yin miÆa, zuciyata kuwa