ย  ย  NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 145 of 223

ูŽู‡ู ูƒูŽู„ูู…ูŽุฉู‹ ุฃูุญูŽุงุฌู‘ู ู„ูŽูƒูŽ ุจูู‡ูŽุง ุนูู†ู’ุฏูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ูยปุŒ ููŽู‚ูŽุงู„ูŽ ุฃูŽุจููˆ ุฌูŽู‡ู’ู„ู ูˆูŽุนูŽุจู’ุฏู ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุจู’ู†ูŽ ุฃูŽุจููŠ ุฃูู…ูŽูŠู‘ูŽุฉูŽ ุจู’ู†ู ุงู„ู…ุบูŠุฑุฉ: ุฃูŽุชูŽุฑู’ุบูŽุจู ุนูŽู†ู’ ู…ูู„ู‘ูŽุฉู ุนูŽุจู’ุฏู ุงู„ู’ู…ูุทู‘ูŽู„ูุจูุŒ ููŽู„ูŽู…ู’ ูŠูŽุฒูŽู„ู’ ุฑูŽุณููˆู„ู ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽ ูŠูŽุนู’ุฑูุถูู‡ูŽุง ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŠุนูˆุฏุงู† ุจูุชูู„ู’ูƒูŽ ุงู„ู’ู…ูŽู‚ูŽุงู„ูŽุฉู ุญูŽุชู‘ูŽู‰ ู‚ูŽุงู„ูŽ ุฃูŽุจููˆ ุทูŽุงู„ูุจู ุขุฎูุฑูŽ ู…ูŽุง ูƒูŽู„ู‘ูŽู…ูŽู‡ูู…ู’: ุนูŽู„ูŽู‰ ู…ูู„ู‘ูŽุฉู ุนูŽุจู’ุฏู ุงู„ู’ู…ูุทู‘ูŽู„ูุจูุŒ ูˆูŽุฃูŽุจูŽู‰ ุฃูŽู†ู’ ูŠูŽู‚ููˆู„ู ู„ูŽุง ุฅูู„ูŽู‡ูŽ ุฅูู„ู‘ูŽุง ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ูุŒ ููŽู‚ูŽุงู„ูŽ ุฑูŽุณููˆู„ู ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽ: ยซูˆูŽุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ู„ูŽุฃูŽุณู’ุชูŽุบู’ููุฑูŽู†ู‘ูŽ ู„ูŽูƒูŽ ู…ูŽุง ู„ูŽู…ู’ ุฃูู†ู’ู‡ูŽ ุนูŽู†ู’ูƒูŽยปุŒ ููŽุฃูŽู†ู’ุฒูŽู„ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุชูŽุนูŽุงู„ูŽู‰: ๏ดฟ ู…ูŽุง ูƒุงู†ูŽ ู„ูู„ู†ู‘ูŽุจููŠู‘ู ูˆูŽุงู„ู‘ูŽุฐููŠู†ูŽ ุขู…ูŽู†ููˆุง ุฃูŽู†ู’ ูŠูŽุณู’ุชูŽุบู’ููุฑููˆุง ู„ูู„ู’ู…ูุดู’ุฑููƒููŠู†ูŽ ูˆูŽู„ูŽูˆู’ ูƒุงู†ููˆุง ุฃููˆู„ููŠ ู‚ูุฑู’ุจู‰ ู…ูู†ู’ ุจูŽุนู’ุฏู ู…ูŽุง ุชูŽุจูŽูŠู‘ูŽู†ูŽ ู„ูŽู‡ูู…ู’ ุฃูŽู†ู‘ูŽู‡ูู…ู’ ุฃูŽุตู’ุญุงุจู ุงู„ู’ุฌูŽุญููŠู…ู ๏ดพุŒ [ุงู„ู‚ุตุต: ูฅูฆ] _An Karษ“o Daga *Sa'eed bn Musayyib (ra)* Daga Mahaifinsa Yace: Yayin da Ajali Yazowa Abu-ฦŠalib, Sai Annabi (saw) Yazo Ya Samu Abu-Jahl da Abdullahi bn Umayyah bn Mughirah. Sai *Manzon Allah (saw)* Yace: *"Ya kai Kawuna, Kace La'ilaha Illallahu, Kalma ce da Zan Kafa Maka Hujja da Ita a Wurin Allah".* Sai Abu-Jahl da Abdullahi bn Abi-Umayya Suka ce: "shin Yanzu Zaka ฦ˜yamaci Addinin Abdul-Muษ—allib? *Manzon Allah (saw)* Bai Gushe ba Yana Maimaita Masa Kalmar Shahada, Su Kuma Suna ฦ˜ara Ce Masa: "Yanzu Zaka Bar Addinin Abdul-Muษ—allib". Har Sai da a ฦ˜arshe Abu-ฦŠalib Yace Shi Yana nan Akan Addinin Babansa Abdul-Muษ—allib Yaฦ™i Faษ—in La'ilaha Illallahu. Sai *Manzon Allah (saw)* Yace: *"Zan Dinga Nema Maka Gafara Matuฦ™ar Ba'a Hanani ba".* Sai Allah Ya Saukar da:_ *(ู…ูŽุง ูƒูŽุงู†ูŽ ู„ูู„ู†ู‘ูŽุจููŠู‘ู ูˆูŽุงู„ู‘ูŽุฐููŠู†ูŽ ุขู…ูŽู†ููˆุง ุฃูŽู†ู’ ูŠูŽุณู’ุชูŽุบู’ููุฑููˆุง ู„ูู„ู’ู…ูุดู’ุฑููƒููŠู†ูŽ ูˆูŽู„ูŽูˆู’ ูƒูŽุงู†ููˆุง ุฃููˆู„ููŠ ู‚ูุฑู’ุจูŽู‰ ู…ูู†ู’ ุจูŽุนู’ุฏู ู…ูŽุง ุชูŽุจูŽูŠู‘ูŽู†ูŽ ู„ูŽู‡ูู…ู’ ุฃูŽู†ู‘ูŽู‡ูู…ู’ ุฃูŽุตู’ุญูŽุงุจู ุงู„ู’ุฌูŽุญููŠู…ู)* _*"Bai Dace Ga Annabi da Waษ—anda Suka yi Imani ba Su Dinga Nemawa Mushirikai Gafara Ko da Kuwa Sun Kasance Ma'abota Kusancinsu Ne Bayan Sun Bayyana A Garesu Cewa Su Ma'abota Wuta ne".*_ _(Qasas: 56)_ *_Sannan Damuwar da *Annabi (saw)* Ya Shiga Saboda Rashin Musuluntar Baffansa, Sai Ubangiji Ya Sake Jawo Hankalinsa da Cewa:_* *๏ดฟุฅูู†ู‘ูŽูƒูŽ ู„ูŽุง ุชูŽู‡ู’ุฏููŠ ู…ูŽู†ู’ ุฃูŽุญู’ุจูŽุจู’ุชูŽ ูˆูŽู„ูƒูู†ู‘ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ูŽ ูŠูŽู‡ู’ุฏููŠ ู…ูŽู†ู’ ูŠูŽุดุงุกู๏ดพ* _*"lallai Kai Baka Iya Shiryar da Wanda Kake so, Allah Ne Ke Iya Shiryar da Wanda Yaso".*_ *_Har Wayau Hadisi Ya Tabbata Game da Kasantuwar Abi-ฦŠalib ฦŠan Wuta, Manzon Allah Yana Cewa:_* ุนูŽู†ู’ ุฃูŽุจููŠ ุณูŽุนููŠุฏู ุงู„ู’ุฎูุฏู’ุฑููŠู‘ู ุฑุถูŠ ุงู„ู„ู‡ ุนู†ู‡: ุฃูŽู†ู‘ูŽู‡ู ุณูŽู…ูุนูŽ ุงู„ู†ู‘ูŽุจููŠู‘ูŽ ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽ ูˆูŽุฐููƒูุฑูŽ ุนูู†ู’ุฏูŽู‡ู ุนูŽู…ู‘ูู‡ู ุฃุจูˆ ุทุงู„ุจุŒ ููŽู‚ูŽุงู„ูŽ: *ยซู„ูŽุนูŽู„ู‘ูŽู‡ู ุชูŽู†ู’ููŽุนูู‡ู ุดูŽููŽุงุนูŽุชููŠ ูŠูŽูˆู’ู…ูŽ ุงู„ู’ู‚ููŠูŽุงู…ูŽุฉูุŒ ููŽูŠูุฌู’ุนูŽู„ู ูููŠ ุถูŽุญู’ุถูŽุงุญู ู…ูู†ูŽ ุงู„ู†ู‘ูŽุงุฑู ูŠูŽุจู’ู„ูุบู ูƒูŽุนู’ุจูŽูŠู’ู‡ู ูŠูŽุบู’ู„ููŠ ู…ูู†ู’ู‡ู ุฏูู…ูŽุงุบูู‡ูยป* _An Karษ“o Daga *Abi-Sa'eedil Khudry (ra)*, Lallai Yaji *Manzon Allah (saw)* Yana Ambaton Kawunsa Abi-ฦŠalib Yana Cewa: *โ€œWataฦ™ila Cetona Ranar ฦ˜iyama Ya Amfane shi. Za'a Sanya Masa Takalmi Na Wuta Wanda ฦ˜wanyar Kansa Zata Dinga Tafarfasaโ€.*_ *_Waษ—anda Suka Fara Kawo Maganar Wai Abu-ฦŠalib Ya Musulunta Su ne ฦณan Shi'a Kawai Don Su Kambama Sha'anin Aliyu bn Abi-ฦŠalib (ra). Daga Baya Kuma Wasu Sufaye Su ka Ara Su ka Yafa._* '''Wallahu A'alam.''' *36)* ganin yacca Yagana ta faษ—o ษ—akin, Malam da ke zaune kan kujera ya miฦ™e da sauri yana tambayarta lafiya, tambayarsa tayi lokaci ษ—aya da shigowar Amadu wanda ya karษ“o magunguna a pharmacy. shi ma ganin yanda Yagana duk take a hargitsa ya jefa mata tasa tambayar. ta haษ—iye wani yawu da ya wuce da ฦ™yar tace,"ni Rakiya yau gane-gane na yaja min". ta faษ—a tana ษ—an haki kamin ta nuna gadon da Akila ke kwance tace,"Yama sunan wannan balarabiyar?". kan su bata amsa ta ษ—ora da,"kai ku barni da wannan sunan mai kwalmaษ—a, mu tafi a Kulun dai...ku ashe duk zaman jinyar nan da muke da gawa muke tare bamu sa ni ba". a tare suka waro ido waje su na tambayarta,"gawa kuma Yagana?". ta gyaษ—a kai,"ฦ™warai kuwa gawa...yanzu ina alwala naga ruhinta na tunkaroni da wani irin haske, ba shiri nayo ciki da gudu,
๐Ÿ