zo muna dana sani.
Ina sonki amma bazan iya auranki ba, Kiyi haquri muyi Addu'a Allah ya hada kowannen mu da Alkhairinsa" Khalil ya sake fada abinda ya janyo tsayawar ji da tunanin Umaimah na wani lokaci, sedata kwashi kusan minti biyar shi kansa A nasa bangaren seda Numfashinsa ya rage sauri na wasu sakanni kafin yaci gaba, jiran amsa yake daga bangarenta amma yaji shiru, har ya yi tunanin ko Network ne ya dauke yaji yo ta tana magana cikin wani irin sauti me kama da wadda kw komawa da numfashinta tace
"Khalil daman ka shiga rayuwa ta ne saboda kaga bayana? Waya turo ka? Me nayi wa wani daya zabi hukuntani da irin wannan hukuncin me tsanani, kasan yanda Sonka ya yi wa zuciyata illah? Ka qaddara a ranka Khalil tunda na rasa ka babu wata mace data isa ta rabeka, yanda zanqare rayuwata babu aure kaima haka idan kuwa har kayi gigin kula wata to tamkar ka siya mata tikitin tafiya lahira ne dan kuwa sena kasheta, muddin ina numfashi sena kashe duk wata Mace data shiga cikin rayuwarka.
Saboda ni aka halicce ka babu macen data isa ta ratsa zuciyarka bayan ni, idan kuma kana ganin wasa ne ka gwada Khalil, ka gwada kula wata mace wallahi sena ga bayanta" ta qarasa tana sakinwani siririn kuka daya saka Khalil zabura ya miqe dan tunda ta fara magana hankalinsa yayi qololuwar tashi, kafin yace wani abu ta kashe wayar.
"Innalillahi wa'inna ilahi raji'un" yake maimaitawa yana zagaye office din, dukda kasancewar Ac a kunne take amma zufa ce take keto masa ta ko ina kamar wanda yake naquda, wannan shi ake kira da anyi gudun gara an tadda zago. Shi daya ke neman rabuwa da ita saboda gudun tashin hankali gashi ya gayyatowa kansa babban tashin hankalin daya shallake na da.
Kisa fa take iqirarin yi akansa kenan shi kansa tasa rayuwar a cikin hadari take, idan har zata kashe wata saboda shi toh shine ze zama target dinta na farko kenan yanzu yaya zeyi? Meye mafita?
Zabi biyu gare shi a yanzu, kodai yayi jahadi ya auri Umaimah ya siyi tashin hankali da kudinsa ko kuma ya barta ta zama barazana ga rayuwar duk wata mace da ze kula, duk cikin wadannan zabin kuma babu wanda yake jin ze dauka dole akwai wata hanya bayan wannan, dole ya nemawa kansa mafita daga Tarkon Umaimah.
End of free page
Domin jin yanda zata kaya tsakanin Umaimah da Khalil Ku hanzarta biyan 500 dinku zuwa Asusun
8142548705
Opay
Maryam Farouk
Seku tura shedar biyan zuwa ga
07061838488
Yanzu ma aka fara wasan, Littafin Halin kishi yazo muku da sabon salo tareda tabo jigon da yake jijjiga mata a halin yanzu, ina me baku tabbacin bazakuyi nadamar bibiyar labarin Umaimah ba, kudai ku hanzarta biyan kudin karatun ku se naji ku ππΎππΎππΎ
PROMO
PROMO
PROMO
BEFORE 4K NOW 2500
3968303018
ZAINAB SHU AIBU
FCMB
KITURA SHEDAR BIYA ππ»
08162859027
AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA
INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO
SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI
*HALIN KISHI*
*(NADAMAR UMAIMAH)*
*WANNAN LITTAFIN KUDINE, KI TURA DA 500 ZUWA ASUSUN*
*8142548705*
*MARYAM UMAR FAROUK*
*SAI A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*A BIYA A KARANTA CIKIN SALAMA* ππΌππΌ
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do