da cikin.
Abdurrahim kamar yadda yasaba dawowa haka ya dawo, zaune ya iske Na'ima a falon tayi tagumi, takardar hannun shi yawurga ma ta ya ce"Gashi nan ticket d'in jirgi ne gobe zaki tafi da safe dan haka ki shirya" Abdurrahim na kaiwa nan yayi tafiyar shi yabar Na'ima agun, Na'ima kamar za tai kuka ta ce "Ni wallahi bazan tafi da ciki ba" Abdurrahim yana jinta yayi banza da'ita.
Washegari da wuri Abdurrahim ya tashi dan shi ya matsu ya ga Na'ima tabar gidan dan jin cikin jikinta yake kamar wani kaya ne agun shi.Abdurrahimda kan shi ya shiga kitchen ya had'ama Na'ima abin kari (breakfast) amma shiru-shiru ba'alamun Na'ima zata fito, gashi har 9:15 Am, Abdurrahim tashi yayi da niyar zuwa ya tada Na'ima sai gata ta fito , dan dolece ma tasa ta fitowa amma batayi niyar tashi ba sai lokacin da yace mata ya wuce dan ita wallahi ba taga abin da zaisa ta koma da cika ba acewar ta,Na'ima ko inda Abdurrahim yake bata kalla ba dan ita ala dole wai fushi takeyi da shi, hanyar kitchen ta nufa Abdurrahim yace" Ga shi nan na had'ami ki" yana nuna mata tea d'in da ya had'amata, dawowa Na'ima tayi ta zauna tana sha kad'an-kad'an, " ki yi sauri ki gama lokaci zai k'ure" cewar Abdurrahim da yafad'i maganar ba alamun wasa." tom ni ai nace bazan je ba ko?"cewar Na'ima.
Abdurrahim tashi yayi daga kishin gid'an da ya ke ya ya kalli Na'ima ya ce" tom sai dai ki ne mi gurin zama amma Wallahi ba dai gidan nan ba, lokaci ya kusa k'urewa dan haka ki yi sauri Malama!"Na'ima ganin babu wasa a fuskar Abdurrahim yasa tace"tom bari in d'akko kayana dama nayi wanka"ko kallanta Abdurrahim be yi ba bare ta sa ran tanka mata, Na'ima na shiga d'akin ta sa key ta rufe k'ofar, Abdurrahim da mamaki yake kallan k'ofar dan be tab'a tunanin zata yi haka ba da sai dai ta tafi ahaka.
Abdurrahim tashi yayi yaje yana bubbuga K'ofar kamar zai b'alla ta ya ce"Na'ima ki bud'e k'ofar nan kar ki sa inyi asarar kud'in ticket d'ina, ki bude!" banza Na"ima tayi da Abdurrahim sai da ya gaji da bugawa dan kan shi sanna ya hak'ura.
Yau kwana biyu kenan da Na'ima ta rufe kanta a d'aki tak'i bud'ewa, Abdurrahim sai dai a falo ya ke kwana, jiya ma sai dai a plaza yaje ya sai kaya, inda tarufe d'akin da kayan nashi suke, tunanin yake tom inama take samun abinci dan yalura kamar cin abincinta yak'aru sosai, murmushi yayi dan tabbas yasan hasashan shi gaskiya ne, wayo ta ke yi sai taji futar shi sannan take fitowa tasamarma kanta abinci, tashi yayi yabud'e k'ofar falon da k'arfi sanna ya maida ya rufe batareda ya fita ba ya koma kitchen ya b'oye.
Na'ima ko dake d'aki taji alamun fitar Abdurrahim fitowar ta daga wanka kenan daga ita sai k'aramin towel tafito falon, kitchen ta nufa direct tana zuwa Abdurrahim ta gani tsaye a kitchen daga gani kasan jiran shigowarta yakeyi, Na'ima naganin Abdurrahim tajuya da gudu zata koma inda tafito amma ina gudu ba d'aya ba befi taku biyu tayi ba Abdurrahim ya cabketa, kara Na'ima tayi tana bashi hak'uri ta ce" ka yi hak'uri Allah zan tafi yau-yau d'in nan ma" Abdurrahim banza yayi da'ita ya d'auke ta cak yayi d'akin shi da ita duk irin hak'urin da Na'ima ke ba Abdurrahim be saurareta ba saida yayi yadda yaga dama da'ita, bayan komai ya lafa ne yace mata "Wallahi ko ki shirya ki tafi gobe ko kuma kullum sai nayi yadda naga dama dake zab'i yarage naki, kuma tun da nabiya miki kud'in jirgi ki ka sa nayi asararsu yanzu sai dai ki nemo me biya mi ki"Na'ima banza ta yi da Abdurrahim ta ci gaba da kukan bak'in cikin kusantar ta da yayi.
Abdurrahim ko a halin yanzu yana son zama da Na'ima saidai cikin jikinta yake tsoro inda yayi da ita tasha magani ya zuge tak'i ,kuma shi ma yanzu tsoran tasha maganin ma yakeyi kar aje asamu matsaka ta mutu kamar yadda tace,hakan yasa yake ganin gara kawai ta tafi.
Can cikin dare
Abdurrahim ya jiyo kukan Na'ima dan tun abin da ya faru tsakaninsu ta ke kuka har yanzu tak'i yin shiru, Abdurrahim ji yayi kamar ya shareta amma jin har yanzu kukan take yasa yatashi ya zura jallabiyar shi yafito, zaune ya isketa ta ta tura kanta tsakanin cinyoyinta tana kuka, kusa da'ita Abdurrahim ya zauna ya tafata, amma ko d'ago kai bata yi ba bare yasa ran zatama saurarai, d'ago kanta Abdurrahim yayi ya ce"yi hakuri ki daina kukan nan dan Allah baki tsoran kanki yayi ciwo, haba kukan yayi yawa mana, yanzu fad'amin me ye damuwar ki atafiyar? "Shiru Na'ima tayi tana nazarin abin da zata cema Abdurrahim, sai zuwa can ta ce " Ni mamana na ke tsoro"tom yanzu ya ki ke so ayi? "Shiru Na'ima d'an yi sannan ta ce" So na ke dan Allah muje tare da kai sai ka fad'a ma mamana balaifina bane kaine ka yi min dole, dan Allah ai dai balaifina bane ko? " Na'ima ta tambayi Abdurrahim,kai Abdurrahim ya d'aga mata ,Na'ima tace "tom dan Allah za ka je kai ma Mamana bayani ?"Eh zan zo in mata bayani ince mata balaifinki ba ne laifina ne"
Allah sarki Na'ima cikin jin dad'i ta ba Abdurrahim address d'in inda suke. Abdurrahim ko tabbatar ma Na'ima yayi da ya na nan zuwa,sannan ya tashi y