An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
🛥️ABDURRAHIM MATUK'IN JIRGIN RUWA NE🛥️
(RENEW)
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S A SSOCIATION📚*
Na
Fadila Sani Bakori,
Page 1
Tafiya ta ke yi da ga gani sauri takeyi,idan ka kalli fuskarta zakaga ta nuna yanayin damuwa. Matashiyar budurwa ce da bazata wuce shekara goma sha takwas ba.
Wani ma dai-dai cin gida ta shiga. Zaune ta iske su sun sa Mahaifinsu a tsakiyar su suna ai kinyi mai sannu.Na'ima da shigowarta kenan kallan Mahaifinta tayi dake kwance cikin wani hali ta ce "Sannu Baba ya jikin?."
"Yauwa Na'ima ,ina Hassan d'in? " Cewar mama kafin ta bata amsa Hassana yayi sallama ya shigo, da saurinshi yak'ara in da malam Yahaya yake kwance." Sannu baba ya jikin naka?" Yauwa Hassan jiki alhamdulillah" Baba jikin ne ya sake ta shi? ". Mama ce ta amshe maganar ta hanyar cewa" Hassan dan Allah salanke zaka ka amso mai magani yanzu, adafa mai ko Allah zai sa jikin ya lafa"Tom mama amma wallahi bani da kudi ko na mota balle na maganin".
kafin mama tayi magana malam Yahaya ya ce" Mariya ya d'auki buhun masarar da ya yi saura ya saida shi sai yayi kud'in motar da su ya amso maganin. "
Cikin minti goma Hassan ya kai buhun masarar kasuwa ya Saida yahau motar salanke.
Dayake tsakanin sabon yalwa da salanke bawani nisa bane can-can cikin awa d'aya Hassan yadawo, cikin sauri mama ta amshi maganin ta wanke tasa jar kanwa ta d'ora maganin a wuta.
Cikin yardar Ubangiji malam Yahaya yana shan maganin yaji dama-dama so sai yaji jikinshi duk ya sake bakamar daba.
Masha Allah cikin kwana uku jikin malam Yahaya yayi sauk'i Sosai.
Malam Yahaya zaune yake da iyalansa suna fira Sosai yana basu labaran duniya Hassan yayi sallama ya shigo, goye da jakar goyo abayansa, gefan malam Yahaya ya zuk'unna bayan sun gaisa ne Hassan ya ce
"Baba yau ne tafiyarmu,kasan nacema exam d'in da mukai sunana yafitu tom yau ne suke nemanmu muje dan ganinmu"Masha Allah Hassan naji dad'in jin maganar nan, Allah ya tai maka Allah yayi maka albarka Allah yabaka Wanda zai mayema gurbin uba kamar yadda kamaye min gurbin d'a, nagodee Sosai da kulawarka gare......." Sallamar da yaji ce ta hana shi k'arasa abinda yake son fada.....
Yayyan malam Yahaya ne su hud'u su ka yi sallama suka shigo.
Malam Yahaya da fara'arshi ya tarbi 'yan'uwanshi ya ce