NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 14 of 22

bansa, sai dai fa baya so idan ke kina so ya bar miki shi ke ka ɗai idan kema ba kya so to ga gidan marayu nan kina iya IZGILI JAMILA MUHAMMED sadashi da can, idan kuwa ke din irin barebarin nance, to uku ya yi yawa zai ce waje road shi din bai dauki mace a bakin komai ba face, ruwan kashe gobara, shi yasa baya daukan raini, ko wulakanci daga gurin kowa ce irin mace ba, da zaki kawo masa shakiyancin banza zai gaya miki ke din ba wata tsiya bace, agurinsa, dan idan ya so ana fita da kayanki ana shigo da na wata dan cewarsa mata sun yi yawa, tamkar ledar pure water ne, ga sunan burjik, duk inda ka zaga birni da kauye, dan haka shi a gurinsa, canja mace a gurinsa tamkar canja rigar jikinsa ne, duk sanda ya bukaci yasha iska zai canza ki da wadda ya ke so, shi yasa” yake mutukar ganin bakin abokin nasa, ganin tun wani shuɗadɗen zamani yake fama da mata daya Aisha, wallahi ba zai iya ba, sai wani ciwon ya shige shi, saboda 87 7 IZGILI JAMILA MUHAMMED bakin ciki da takaicin kaɗaici,, kullum babu wani canji sai kace masifa. Alhaji Umar ya karkatar da kai, yana kallon Abokin nasa ya ce, "Alhaji Wai duk murnar wannan maganar ne, yasa kake wannan rawar jikin hade da wannan batun kudi, tamkar wani wanda bai san ciwon su ba, akan wata can diyan talaka, irin wannan kyautar ko ka manta abinda dan Audu ya fada ne, ubanta ba kowa bane, face, talaka, a cikin talakawan ma na karshe a gun talauci ko baka ji sosai bane cewa ya yi ubanta fa faci yake yi, aini cewa nake daga jin baya nin Dan Audu ko duban mai rin kamaninta ba zaka sake yi ba, a matsayin Hisham na dan mai kudi wayayye, kyakkyawa me zai da wata Diyan talaka duk ‘ya'yan manyan masu sukuni karasa wadda zata zama sirikarka, matar danka, sai wata IZGILI JAMILA MUHAMMED ‘yar mai faci, kai wannan abu da bakin ciki yake, ina garin gami mai kuɗi da talaka, da har za kai sha'awar hada zuri'arka da ta shi.' " Alhaji Mansir Kwangila ya ce, "Wai ni shin Alhaji Umar mai ka ɗauki talaka ne, kaskantantacce, wulakantacce, kuma mara 'yanci, wanda duk sanda mai akwai (Mai kudi) ya mula yasha iska zai ciwa zarafi, ciwa zarafi, ya tozarta shi dan kawai Allah ya yishi mai shi, shi kuma ya yo shi mara shi, to ba haka bane, talaka mutum ne, tamkar kai, kuma ba'a bin wulakantawa bane saboda dinbin daraja da martabar da Allah yai wa bayinsa ‘yan adam Allah da kansa yake faɗa a cikin alkur'aninsa mai tsarki WALAKADI KARRAMNA BANI ADAM!!! Hakika ubangiji ya daraja ya girmama ɗan adam sai kai dan kawai Allah ya huwace maka 89% IZGILI JAMILA MUHAMMED za ka wulakanta mutum talaka, waya sani ma ko mutumin da kake wulakantawar ya fika a gurin Allah dan haka wallahi wallahi banga dalilin da zan kyamace talaka ba, wai dan kawai ni me shi ne, shi kuma mara shi, to haka Allah. ya nufin ya ganshi, kuma ba zan taɓa kin saba, wai dan yana faci, faci ai sana'ace, a gurin kane da ka raina shi har kake kiransa da al'amarin duniya ba yadda ka zata bane. Dan kana ganin kana da kudi to dare daya idan Allah yai nufin nuna ikonsa da buwayarsa. sai ya mai da shi kai da kake kiran koma ya fika sunan kaskantacce kuma kaskantattace matsayinka kake kiran kai kuma kadawo kamarsa, ko da yake ba za kai jarumtakar da ya yi ba, tunda ance ya daɗe a nan anguwar amma baka san shi ba, kaga hakan yana nufin ya iya da talaucinsa, tunda bai taba takowa kofar IZGILI JAMILA MUHAMMED gidanka da sunan maulaba, ka ga hakan yana nuni da cewar shi din mai jajircewane, da kuma tsayawa iya matsayin da Allah ya ajiye shi, kuma bai yi bakin ciki da yadda Allah ya yoshi marashi ba, bare ya dinga binbinin a gurin masu akwai ba suna wulakanta shi, kafin su dan watsa masa ‘yartsaba su nai masa dagawa, suna hura hanci ka ga kuwa akwai tarbiya a irin wannan gidan, sakamako 'ya'yanmu da muke barinsu babu tarbiya dan haka in dai ni Mansir ni ne mahaifin Hisham to fa bashi da wata matar aure idan ba 'yar gidan mai faci ba. Alhaji Umar ya tsurawa abokin nashi ido an ya kuwa kansa kalau, kai anya kuwa ko da yake daman yasan halinsa in dai akan talaka ne, yo mutumin da zai zauna gurin mai gadi suna hira, idan ka ganshi da ma aikatan gidansa 91 IZGILI JAMILA MUHAMMED yana kwasar dariya tamkar ba mai gidansu ba sai ka ga har wani share musu bakin yake tamkar ba mai kuɗi ba, shi yaga zai iya, shi yasa fa ko dariya baya iya yi a gidansa, dan kar wata ta yi gigin raina shi, in kaga dariyarsa, to yana majalisar su ta masu akwai ne." ****** " Shin wanene alhaji Mansir kwangila Alhaji Mansir Asalinsa dan garin Gombe ne mahaifinsa mai suna Alhaji Bawa, shahararren mai arziki ne sannane a cikin garin na Gombe, kai bama nan kadai ba, har da sauran garuruwan da ke cikin Nigeria ya shahara sosai dan kasuwa ne babu irin kasuwanci da ba ya taɓawa, ya kan sari Auduga ya sarrafa tata a kamfaninsa yana fita da ita kasashen duniya, idan ya ta shi dawowa shi kuma sai ya saro shinkafa da wasu kayayyakin 92 IZGILI J
🏠