lonsa na isgilanci ya
dage gira yana dallareta da wani shi'umin
kallo cikin muryar kasaita ya ce, “Ke ma
haka."
Ta dauki daya kofin ta zuba itama
ta fara kwararawa 'yan hanjinta gaskiya
gaskiya kyakkyawa ce duk da dai baba
bahaushiya bace yare ce, ya ce, "Me
sunanki.?"
Ta danyi dariya ta ce, kudurat ya
ce, "Amma yau kika fara zuwa nan dan
ban sanki ba.'
biyu."
Ta ce, "Wannan shi ne zuwa nan na
Ya ce, "Kina rakiya.?"
IZGILI
OFREADGES
JAMILA MUHAMMED
fara."
Ta ce, "Kabana yi, ai akanka sai na
27
Ya ce, "OK" ya ci gaba da dadɗaar
abarsa sai da ya shanye kwalabe uku ita
kuma kwalaba tasha ya yafito Joh ya taho
da sauri ya dantso kudi ya bashi ya ce,
"Duk wanda yasha ga kudinsa nan idan
kuma da ciko sai mun badu."
99
Joh ya dinga godiya tamkar zai ari
bakin Hisham. Ya juya ga Kudurat da
giyar ta fara bugarwa ya ware hannun
nasa ya ce, "Come on my baby."
Ckin wani irin hali slow ta karasa
tana kicin kicin sabule 'yar guntuwar
rigarta na wasu surutai irin na wadda giya
ta fara aiki, yai saurin rungumeta gami da
rike mata hannu, ya rada mata a kunne ba
anan zaki cire ba sai mun je gida, kin ji
baby ta Infe inse yo kwashe
wayoyinsa yai hanyar barin club din
IZGILI JAMILA MUHAMMED
samari suka dinga cewa Good night
handsome guy, ya kuma daga musu
yatsansa biyu ya shiga rantsatstsiyar
motarsa ya bar club din.
******
Hadiya ce ke kokarin saka safarta
sauri take yi ta shirya kada uwar haiyatar
ta zo ta haiyaceta.
Sanye take da kayan makarantar
‘yammata ta saka kayan sun karɓeta
komai ta saka sai sun karɓeta ta nannade
himilin gashinta cikin wani tabkeken
ribon sai ta yi ɗaurin mai tuntu sai kace
mai acuci maza.
Inna taɗaga labulen hannunta dauke
da dankaramin kofi mai dauke da kunun
tsamiya sai tururuwa yake, yasha lemon
tsami ta mika mata ta ce, "Maza ki kurɓe
Wannan ko aa tsaitsaya nene ke da
arayuwarki baki san cin abinci da wuri
IZGILI JAMILA MUHAMMED
wai ku 'yan boko ko? To ko su ma 'yan -
bokon ma wasu ne masu ka idoji wasu
"
kuwa sak suke."
'
Hadiya ta karɓi kunun tana ta
kukkurɓa. Jana ce, ta kwaɗo sallama
Inna ta amsa ta shigo ita ma sanye take da
kayan makarantar dan hijabin nan ɓigil
iya kugu.
Hadiya ta ce, "To uwar haiyata to ai
kya jira ni in gama karyawa tu kunna.'
"
Jana ta samu gurin zama tana gaida
Inna Inna ta ce, "Ya mutan gidan?"
Jana ta ce, "Lafiya kalau."
Inna ta fita jimawa kaɗan ta dawo
hannunta dauke da wani kofi ta mika
Jana.
Jana ta amsa ta ce, “daman kuwa
wallahi ban karya ba dan yau iya
dumame kawai ta yi bata dama koko ba
saboda jiya ba wanda ya ci tuwan shiyasa
63
IZGILI JAMILA MUHAMMED
yau ta ce, baza ta dama kokon ba duk
wanda baya cin tuwon ya barshi cikinsa.
Jana ta shanye kunun tas gaskiya
Inna Lariya ta iya girki gata da masifar
tsafta 'ya'yanta ma agurinta suka dauko
tsaftar ta dan Hadiya tasha karbar
kyaututtuka ba daya ba ba biyu ba, na
dalibar da tafi kowa ladabi da tsafta.
Hadiya ta fita da kofunan ta ce,
"Wai ni dan Allah Jana mai yasa bakya
jin magana ne.?"
Jana ta dallaro mata wata shegiyar
harara ta ce, "Rashin jin maganar me na
yi? Uwar iya yi.
"
A
Hadiya ta kai kofin can gefen tsakar
gidansu Inda Innar take yin girki ta dawo
- ta sako hijabinta. Shi ma babbane da
kadan ake hango kafarta sannan ta saka
nikaf dinta, suka yiwa Inna Sallama tayi
musu fatan dawowa lafiya suna fitowa
64
IZGILI JAMILA MUHAMMED
Jana ta ce, “Uwar fi'ili fadi ina jinki ki
gayan abin da na yi, na rasa jin maganar
da na yi?'
Ta cikin nikaf dinta take magana ta
ce, "Ta yanda naga kinsha wannan make
up din tamkar mai shirin zuwa party."
Jana ta dallara mata harara ta ce,
"Au! Ke ki na zatan wannan horan da
suke na yiwa mutum bulala da cewar ka
goge kwalliyar da farin hijibinka zai
razana ni ne, har in daina kwalliya to in
ma da kina tunanin haka to ki daina dan
wallahi in dai ba adaina powder a duniya
ba, to har tsofana sai kin ganni da
kwalliya."
Hadiya ta saki dariya ta ce, "NI ban
taɓa ganin sahibul kwalliya ba kamar ki,
ke ciwo indai ba wanda za a kwantar a
tayar ba to bafa zai hanaki yin kwalliya
ba."
65
=
IZGILI JAMILA MUHAMMED
Jana ta ce, "Ita ce cikar mace, ba ki
zauna a kasa banbance fuskar namijin a
kasa gane taki
****
Wayarsa dake ajive kan yar
durowar gefen gadance take a Taman
burari bai sanya akai ya manta bai kashe
ta ba, duk karar ta dame shi can ya dan
dago ya dauka ya katse, ya maida kansa
suka ci gaba da sheɗanar da suke yi, shi
da ‘yammatansa.
Ya yi nisa cikin abinda yake yi na
sheke ayarsu kwatsam ya sake jin kiran
ya shigo cikin magagi irin na wanda ya
fita daga cikin duniyar mu ya suri
wayarsa zai kashe can idanunsa ya hango
masa tamkar daddy na ya gani da sauri ya
ture Farida saraki ya mike ya yo falo
yana amsa wayar.
66
IZGILI JAMILA MUHAMMED
Alhaji Mansir kwangila ya ce; "Ka
bude min kofa gani a bakin kofa."
Cikin matsananciyar kidima ya ce,
"Daddy kana bakin kofa fa kace? Yaushe
ka shigo garin.?"
Y