An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
Izgili
SARAUTA
JAMILAH MUHD, AHMED
(Mrs Bashir Salisu the Door)
IZGILI JAMILA MUHAMMED
HAKKIN MALLAKA
Jamila mohd ahmed
SHEKARAR BUGU 2014
GODIVA
Ga Allah S.WA) ya bani ikon yin wannan
rubutu, salati mara adadi ga shugaban halitta
annabin mohmed (S.AW)
GARGADI
Ba'a yarda wani ko wata ya sauya
wannan littafi ta wata siga ba, ko daukar wani
abu a ciki ba tare da izinin mai littafin ba, a
kiyayc
Ban yi wannan littafi dan cin zarafin
wani, ko wata ba, kagaggen labari nc, da na
rubutu shi dan nishaɗantar da masu karatu, ba
dan cinzan ko tuno asirin wani ba, dan haka
IZGILI JAMILA MUHAMMED
IZGILI
C
ikin mutukar nutsuwa take
takunta wanda yawancin
samari da mutane suke ganin
yangance da ita amma kuma ba haka
bane haka Allah yayota, ita bata sanin
sanda take yin yangar haka tafiyarta take,
dan ita a rayuwa bata iya sauri ba, komai
nata cikin nutsuwa take yinsa gami da
wata irin rausaya tamkar bishiya kuma
natural ne daga Allah amma bayin kanta
bane, dan ita bata sanin sanda take yi, sai
dai ta ji kawayenta suna fadar wai ta ci ka
yanga komai zata yi a yangance take
yinsa duk sanda suka fadi haka sai dai ta
yi dariya dan ta san idan zata kwana
dubu tana gaya musu ita bata san yadda
ake yin yangar ba bare ta yi, baza su
yarda ba, dan haka take rabuwa da su,
5
IZGILI JAMILA MUHAMMED
dan ta san haka take ba wata yangar da
take yi.
Tun da ta taho ya kura mata ido kur
ko kiftawa ba ya yi gaba daya hankalinsa
baya kan abokin nasa da yake ta faman
rattabo masa bayani ina shi kuwa
hankalinsa ya yi gaba bai ma san me yake
ba, gaba ɗaya yarinyar ta gama burgeshi.
Nutsuwarta da shigarta sun burgeshi.
Sanye take da dogon hijabi ruwan toka
har kasa da duk alamu hijabin Islamiya
ne dan tun ɗazu yake ganin 'yan mata
masu kalar Hijabin su na wucewa sai dai
ita har da nikabi a fuskarta kuma
hijabinta har kasa ne saɓanin na wadanda
ya ga ni, wata dai-dai gwiwa ne wasu ma
dai dai cinya shi dai tun dazu daya fara
ganinsu suna wucewa bai ga mai hijabi
kamar nata ba saboda ita har wajen idan
sahu yazo mata.
IZGILI JAMILA MUHAMMED
Ta wuce ta gefensu idanunsa kyam
akanta suna yi mata rakiya.
Alhaji Umar mai akwai da yakewa
abokin nasa baya ni. Ya ji ya yi shiru ya
dan kalli inda yake sai ya kula gaba daya
hankalinsa da nutsuwarsa suna wani