NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 3 of 16

ambo ta ce 'na bar dan ka har abada ko sonsa zai kasheni ba zan taba aurenshi ba.' To gashi kuma yanzu daga dawowarshi tana nema ta shiga wani hali kuma wami abin haushi ga Salim ya yi fushi da ita bare ma ta dan nemi shawararshi da za koma da ta ma ko sallama baj yi da ita ba, waya ma in ta kirashi ba ya dauka dan haka abubuwa suka taru duk suka cabe mata Ran nan dai da daddare ta daure ta kira Salim waya har ya amsa ar ji yana shirin ajiyewa, ta ce "Haba Salim ba fa ma haka da kai wai shin ba ka Ya dakatar da ita "Ji nan Malama ai ko tausayina ne? Yanzu da wanne zan ji da damuwar da nake ciki ko kuma da fushin da ake dani..." wacce irin damuwa ki ke ciki ma ke ki ka jefa kanki."Ta yi 'yar dariya "To shi kenan na ji amma don Allah ina son ganinka cikin satin nan." "Na zo na yi miki me? Ko salan sai kin ga idona tukunna ki ji dadin wulakanta duk wanda ki ga dama to baro ki ji ba zan zo ba...." "Don Allah Salim ka daure akwai maganar da zamu yi ne, kar fa ka manta akwai albishir da -nake dauke da shi, kuma har yanzu ban sanar da kai ba, in kuma bayanina ne ba ka so to na nke abina."Ya dan yi murmushi "Kya dai ji da shi." "Tye me ka ce?" "Am cewa na yi ki sauran zuwana gan? nan bisa hanya shi kenan ko? Amma ki tabbatar kin amsa wayar Aminu kafin na iso." "Shi kenan na ji." Ta katse wayar ta koma gado ta kwanta, ta fara juye-juye kamar yanda ta saba, domin ba barci take samun yi ba, sai ta kwashe kusan rabin daren tana tunanin masoyinta, abin dai har ya zame mata jiki, har yanzu dai 13 wayarta na hannunta, tana jujjuyawa ta kai ganinta ga agogo Karfe sha biyu da mintuna tara na dare. Amma kawai sai zuciyarta ta afu da son jim muryar Aminu, ta matsu iya matsuwa ta yi magana dashi, dan haka ta danna lambobin da take zaton sune nasa. Sai da ta tabbatar sun shiga sannan ta kara akunnenta, ta nutsu sosai ta fara sauraro. Aminu dake kwance kan lafiyayyen gadonsa amma abin haushi barci sam ya {i zuwa, karatun wata magazine yake amma kwata-kwata baya fahimtar labarin da yake dubawa, da ya gaji ya yi cilli da ita gefe, ya shiga tunanin Asma'u. Can wayarshi ta yi Kara, sai da ya kai kallonshi ga... agogo sannan ya mif€a hannu ya dauki wayar a. cikin tsaki, duba daya ya yi ya gane ko Jamhar wace ce, hanzarce ya kai kunnensa. "Hello ya aka yi?" Muryarsa ta ratsa dodon kunnenta, amma sai ta fsinci kanta da kasa yin magana duk da ita ta kirashi. Ya dan saurara ko za ta ce wani abu amma sai yaji ta yi shira. "Haba Asma'u ki daure ki dan yi min magana mana ko na ji dadi, na san dai abin da yake damuna kema shi ne ya addabi zuciyarki, har ya hana miki barci. Shin Asma'u ke ba kya tausayinmu ne?" 14 "Mhm ina yi mana: Ta fada hankali, kamar tana rada cikin muryarta mai taushi. Ya ce "To tunda kina tausayinmu ya dace ki yi wani abu." "To Aminu me kake so in yi?" Ya yi dan murmushi saboda jin dadin muryarta "Yanzu dai komai lafrya?" Ta dan yi shiru. "Are you okey?" "Yes every thing is fine?" "An ya kuwa haka ne?" juya min baya da ki ka yi?" Eh to tun da kana da baki haka za ka ce amma ni kewarka na shekaru nawa na yi? Ko ce Kuncin da na tsinci kaina na shekaru nawa ne? Bakin cikin rashinka na shekaru nawa ne? BaKin cikin rashinka na shekaru nawa na yi?" Ya yi shiru yana sauraronta, irin kalaman da take furtawa sun yi masa dadi ransa duk da dai dama can bai taba shakkun Kaunar da take yi masa ba, yace "Ai ko ba ki fada ba na san dole ne ki shiga matsaloli ina can ma tunanin halin da ki ke ciki ya fi damuna..." "Ni ban yarda ba, kana tunanin nawa ka je ka "Haka ne mana.' "Asma''u kin san ko halin da na shiga saboda 15 yi zamanka Turai har shekaru hudu?" "Ai lokacin ban san ba ki da aure ba, ni da wa tafi na bar ki gidan miji, sam ban kawo mutuwar aurenki kusa-kusa ba, kuma duk laifin Ahmed ne don shi ya Boye min, amma daga baya da ya gaya min ko mako daya ban Kara ba na hado inawa-inawa na taho. To Asma''y yanzu dai ga ruwan wanke Kunci ya zo sai ki saka hannuwanki ki tara ki wanke duk wani bakin cikin rayuwa, ki sake sanya hannu ki tara ki sha, ki yi maganin duk wani tsohon ciwo ko miki dake naniCe da zuciyarki. wai ruwa zai wanke ciwo? To in kuma ciwon ya riga ya zama gyambo fa?" Ya dan rage murya "Zan ba ki amsa amma ba yanzu ba, sai nan gaba, yanzu kawai mene ne "Mhm Aminu kenan, ta ya ya kake tunanin bayani?" "Bayani na me fa: Ta yi tambayar sanyayc. 'Amma dai Asma'u kin sani dan ke na ZO nufemu samun inda mutu ba babu za ayinzo Nijeriya to tunda Allah ya samun wannan damar me hana mu yi amfani da ita mu watsar da komai mu cika burinmu na auren juna domin mu sami nutsuwa, mu inganta 16 od rayuwarmu." Ta dan yi shiru. Ya ce "Ya ya ne Asma'u ban ji kin ce komai ba?" "Ina ganin Aminu be yanzu ya dace mu yi wannan maganar ba, har yanzu lokacin maganar aurenmu bai yi ba, na fi so sai ka yi auren fari sai ka aure ni matsayin matarka ta biyu..." -"Saboda me?" hanzarce ya buKata. Ta dan nisa sannan ta ce "Saboda kar mu dinga samun matsala gurin 'yan uwanka, ka gan a
🏠