r mata harshe cikin baki yana tsotsa, sai da ya
tabbatar ya kashe mata sassan jiki
ta zamanta hannu.
Abokan ango sun gama siyen bakin amarya, sun tafi, ya dan rakasu ya dawo ya dan dubi kyakkyawar amaryar tashi nishadance "Shin
Asma'u ya ya sunan wannan rana garemu?" Ta dan kashe ido gami da langabar da kai
ikin kujera, "Ranar cikon farin ciki." Suka dubi juna suka vi murmushi, ya janyo
nafila raka'a biyu, suka roki Ubangiji da ya Kara musu fahimtar juna da zaman lafiya mai dorewa. Bayan sun gama addu'o'insu Aminu ya mike ya
bar ta akajn sallaya, yayin da ita kuma ta bishi da
hannunta suka je suka yi alwala, suka yi sallar
"To Madam zan dan shiga
ciki, idan kin
Murmushi kawai ta yi amma ba ta ce komai ba, sai da ta gama abin da take sannan ta y! shirin
kwanciya. Wata masifaffiyar rigar barci ta zuba
jikinta, yayin da ta feshe jikin nata da wani
sassanyan turare. gajiye
ta nufi sashen maigidan
nata, har ta isa tsakiyar
falon ba ta ga
kowa ba, sai bedroom ta cimmishi. Fitowarshi kenan daga wanka, daure da tawul yana taje
kai. Ganin shigowar Gimbiyar
tashi sai ya dan
juyo cike da farin ciki, yajefeta da wani sassanyar murmushi, da ke iya narka zuciyar masoya sannan
ya ware hannayensa gaba daya yana yi mata nuni
ta taho, da farko Asma'u ta tsinci kanta tana dan
jin kunya amma can da ta tuna ba fa wani bane
face gwarzonta Aminu, da gudu da sassarfa ta Karasa, ta isa gareshi, ta fada Kirjinsa suka
rungume juna. Wannan shi ne karo na farko da masoyan
suka ji dumin juna,
laushin fatar jikinta.ce ta fara
kidimashi har suka kai ga zubewa gado, ya mika
hannu ya kashe koriyar wutar da ke kunne dakin, daga nan kuma sai komai ya fara kwance masa. Sun jima suna wasanni irin na ma'aurata
kallo, ya dubcta gam da kada ido
kammala da komai ina jiranki."
56
aq amma koda tafiya ta fara yia nisa sai labari ya sha bamban, don duk yanda Asma'u ta so puna
jarumta sai da tsoro ya bakunci zuctyarta, da yake bakuwa ce wannan fanni, shima abin ya fara daure masa kai har ya dinga tambayar kansa shin
kada dai ace Asma'u ba wanda ta bawa hakki duk
cikin mazan da ta aura? Sai gashi zargin dake
zuciyarsa dai yana neman zama gaskiya.
'Why' me ya sa ta aikata haka? Da asuba
-bayan sun yi wanka, sun yi Sallah sun koma makwancinsu amma da ta gaji da tuhumar da Aminu yake mata sai ta y1 masa kuka cikin
rarrashi ya ce "Haba Asma'u ko ba ki yi min
tanadi ba ai na san kina sona, amma dan me ya sa
za ki zalunci mazanki na baya, saboda ki faranta min, Maza uku ki ka aura, amma ki ka hanasu hakKin aure ace duk cikinsu babu wanda ki ka bawa kanki, ai ba ki kyauta ba, ni Aminu ina Kaunarki ne ba don wani abu naki ba, Allah ne ya hada mu matsayin masoya kuma koda kin tsufa
gidan myinki na farko in dai ya sakeki zan iya
zuwa gareki, tunda ina sonki, kuma ko kin haifi
'ya'ya goma
zan aureki haka, dan haka bai kamata ki tauye hakKin kowa saboda ni ba, tunda kowa
ya biya sadaki kuma shaidu sun shaida babu wani dalili da zai sa ki zaluncesu."
Ta dan numfasa sannan ta fara magana cikin muryar kuka "To ni ya na iya da raina Amin? Ka
dai sani kaine mutum na farko da na taba so
rayuwata, haka nan kuma Kaunarka ce ta hanani sukunin aiwatar da komai, tare da mazan da na
aura kowa da zuciya daya na aureshi amma sai na
tsinci kaina da Kin hada makwancia da shi, kar ka
ga laifina Amin so masifa ne, abubuwa da dama
sun faru sabanin hankalina, duk yanda na dinga
zaton zan danne sonka sia bayan ka bar Kasar na
gano ashe hakan ba zai yiwu ba, idan mutum yana muradin abu har abada abin nan baya gaushewa,
in za ka iya tunawa tun da Kuruciyata zuciyata da
so da Kaunar ka nima tashi na yi na tsincl zuciyata mai sonka ba wai yin kaina ba ne.' Kalaman Asma'u gaba daya sun kashe masa
jiki, ji yake wani shegen sonta yana dada ratsa
zuciyarshi tamkar ya hadiyeta, sannan ya dawo da
ita dan Kauna, shin anya ko akwai namijin da ya
taba son diya mace tamkar yanda yake son Asma'u? Ya fada ransa, yayin da ya sake
janyota jikinsa ya rungume yana lasar hawayenta, gami da rada mata wasu kalamai kunne. "Ni Aminu zan nunawa Ma'una maza suna da tabbas kuma namiji dan goyo ne, zan ci alwashin hakan har Karshen rayuwarmu, na aurcki
58
bisa so da Kauna zan zauna da ke cikin soyayya, zan riKeki bisa amana, zan cika alKawarurrukan
da na dauka ba ke ba kishiya, kuma ba ni ba sake
kallon wata diya mace, kuma in sha Allah ke da bacin rai ko wani Kunci kun yi adabo dan duk
inda farin ciki ya ke zan nemo na kawo miki, kada ki manta ni ne Aminu, wanda ban ginu akan
soyayyar kowa ba sai ta Asma'u." Ya dada yi mata kyakkyawar runguma ya matseta sosai akan Kirjinsa yana shafar gashin
kanta, daga nan barci mai Karfi ya daukesu, sai can misalin tara da rabi wayar Salim ta tashesu, Aminu ya dauka "Ya ya aka yi mutumin nema fa
kake ka damemu."" "A haba da Allah ku yi ta barci haka sai ka
ce wasu gajiyayyu." Ya yi dan murmushi "Yo mene ne marabarmu da gajiyayyun. Wai shin ina kuka
shiga ne? Muka yi ta nemanku daren jiya."
"A'aha ka san n