NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 5 of 28

an abubuwa su suka hadu suka tsumawa Asma'u zuciya har take jin tausayin mijin nat. Shi dai Alhaji Yahaya farkon aurensu ya yi zaton ko mim alkunyar nan ce ta mata shi ya sa bata zuwa dakinsa, dan haka sam shima bai damu ba, sai ya Kyaleta musamman da ya lura yarinyar tana da kunya sosal to amma da tafiya ta fara nisa sai ya fahimci wasu min halaye tare da yarinyar wanda har suka sashi ya fara zargi anya kuwa amaryar tasa tana da lafiya? Da abin ya fara damunsa sai ya fara bincike.a asirce akan Asma'u, nan da nan kuwa aka samo mai tarthinta da labarinta gaba daya ba Karamin girgiza ya yi ba lokacin da ya ji wasu al'amura na rayuwar yarinyar ran nan dai ya yi kiran Asma'u dakinshi wanda ranar nc ta cika makwanni biyu gidan nasa, tana kwance dakinta Kararrawa ta yi Kara hakan alama ce ta maigida yana kira ta tashi da sauri cikin faduwar gaba jikinta har rawa yake yi saboda wannan shi ne karo na farko da maigidan ya yi kiranta benensa, don tun zuwanta gidan bai taba cewa ta zo dakinsa ba, iyakacinta dashi kullum da safe kafin ya fita ya kan shigo ya ga lafiyarta har ya bata lokaci yana rarrashinta. Nan take cikin gaggawa ta sauya kaya sannan ta feshe jikinta da turare sai da ta cika tambulan da lemo fb mai sanyi tukunna ta nufi dakin mai gidan nata amma lokacin ita kadai ta san irin radadin da take ji ranta, ta dan runtse ido sanyaye "Wayyo Astasakar mini zuciya ko na samu in farantawa mijina. Wayyo Aminu ka daure ka yi sassauci ga zuciyata kada sonka ya yiwa rayuwata illa." Ta goge hawayen da ya digo cikin nutsuwa ta tura kai gami da sallama dakin mijin nata, ta dan rusuna ta gayar dashi ladabce cikin muryarta mai tashi bayan ta mika masa lemon, ta koma gefe ta zauna ya karbi lemon ya sha sannan ya ajiye kofin da yake ya san halinta, muddin bashi ne ya fara magana ba to kuwa ko za ta shekara zaune ba za ta ce uffan ba, sai dai su yi ta zaman kurame don haka ya kawar da shirun ya dubeta cikin fara'a. "Amarya! Amarya!! Amarya!! Ba kya laifi koda kin kashe dan masu gida." Ta dan yi murmushi yayin da ta kawar da kanta gefe ita dai ba ta ce komai ba, ya ce "Aft Ashe dai kina murmushi aini na yi zaton ba ki iya ba don ni dai tunda ki ka zc gidan nan, ban taba ganm hakoranki ba." Ta yi shiru ya ce "Shin .Asma'u ba za ki daure ki wa kanki sassauci ba haka ki ke so ki zauna ke kenan kullum zuciyarki cikin Kunci gashi kin rasa sukuni kin rasa walwala duk dai akan abu guda. Haba Asma'u me ke damunki ne? Ya kamata ki saki jiki ki ji dadin duniya al'amuranki kuwa ki fawwalawa Ubangiji ki duba ki ga Asma'u babu abin da ki ka nema ki ka rasa rayuwarki kina da kyau, kina da ilimi kina da kudi mahaifinki ya mutu ya bar miki dukiya, kuma mijinki yana da kudi {7 ashe duk wadannan abubuwa ba zasu if zama abin rasa abu gu rayuwata?" Ta fada ranta. Ya ci gaba da maganarsa "Haba Asma'u ki daure ki rage yawan damuwa mana, ko don gudun kamuwa da ciwo."Ta sunkuyar da kai tana hawaye "Don Allah Alhaji ka yi hakuri ba laifina ne ba, laifin zuciyata ne." Nan take tausauyinta ya kamashi "Shi kenan babu komai Asma'u nima na yarda hakan ne shi ya sa nake tausayawa rayuwarki, tun lokacin da na sa yi min bncike akan al'amuranki nake ta so na samar miki mafite, gajskiya yanzu na yanke shawara gara na '\ daure ma sawwake miki igiyar aurena dake kanki ita ce. kuram mafita ko ba komai dai za ki dan samw sassaucin farin ciki gareki ba." Ni kuwa ya ya za yi na yi farin ciki bayan na nauyin dake kanki." Ta fara shisshikar kuka "Dan Allah yi "Ubm-ubhm ni babu abinda ki-ka yi min bare ki bani ha€uri. Ko da ba kya sona maai baki'nunan'rashin Kauna ba, bare ma ni na tabbata 'babu Kiyayya. tsakaninmu ten da ke dani badoleaka yi miki ba, ai ma san ba'dan matsanancin so da kike wa wannan yaro ba da wuya'zamanmu ya-samr miskila, amma tonda abu ya zo da haka ina ganin rabuwarmu za ta fi dacewa frye-da zamanmu dan ni ba zan iya jure ganinké-cikia Kunci ba, Allah ya gani ina tsananin son ki Asma'u, gashi ke kuma Allah ya jarrabeki da son wani, ni na san in har ba shi ki ka aura ba bana jin za ki iya zaman aure dan duk mijin da za ki aura da wuya ki mallaka masa kanki na fahimci mijin ki ma na farko bai san ki diya mace ba, dan haka nima ba zan bukaci abi da akai wa wani tanadi ba, ban ga dalilin da zan keta miji haddi akan abin da ba ki da ra'ayi ba, shi ya sa na kawo masalahar rabuwa, amma dan na sake ki ba ina nufin mun yanke kowace irin hulda ba, a'a za mu ke zumunci 7an dinga zuwa muna gaisawa, kuma na yi miki alkawarin duk wata matsala ta ki in ta taso ko ta kudi ko ta shawara ki yi gaggawar sanar dani, koda ta waya ne." Ta dan zame daga kan kujera ta durkusa gabansa cikin kuka "Don Allah idan na yi maka wani abu na sabawa ka-yafe min." Ayya Asma'u ni fa ba ki yl min komai ba, iya -zamanmu na makonni biyu kawai dai ni ne bana so na ci gaba da zama dake cikin damuwa, yanzu'ki tashi na *kaiki gidanku gobe kuma zan bada motardaukar kaya biyoki da kayanki. Daga ran ya dau mukullin mota suka
🏠