katansu cike da damuwa, amma dai sun yi alKawarin
'yan umarar sun dawo zasu sake komawa Kaduna su gani.ko za dace, amma abin mamaki Aminu duk sai ya Kosa ya ga ba zai jure tsimayin sai
'yan umara sun dawo
ba, daa-haka ya takura Alimed wai ala dole sai sun je. dan uwan Baban Asma' sun tambayi garin da
gidan.ba, kar ka fa manta mutunin da kake
sfnagana akai: shi ne.fa.mahaifin Yusuf mijin Asma'u na
.. farko kuma ta-riga 'ta Ki dansa saboda kai."
:Aminu:ya-dubi:Ahmed cike da damuwa "To ya ya
zamu yi tun da su.kadai muka sani suna da nasaba da Baban.Asma'u.Ai ko dukanmu zasu yi
in dai zasu gaya
Asma's take. Shi kuma. Ahmed-ya ce "Gaskiya ba zai-yiwu mu
mana garin da:Asma'u take shi kenan." Ahmed-ya dan girgiza kai kawai "Share ka manta da wadannas 'mutancn, in dai haka ne ai gara mu shirya
tafiya Zaria, ka manta akwai wani (cousin) dinta da yake
zaunc Zariya wanda muka taba zuwa wurinsa neman Asma'u lokacin da ta gudu." "Ok na gane, yawwa to sai mu daga tafiyar zuwa
'weekend' na san dai da wuya
ace bamu sami wani labari da ya danganci Asma'u gurinshi ba." Nan take Aminu ya yi murna da wnanan tunani na Ahmed. Weekend yana zagayowa ba su yi Kasa gwiwa
ba suka nufi Zaria kuma Allah ya taimakesu suka isa
sa'a domin sun sami mutumin da suka je nema. Malam
Umar Faruk wani (lecturer) ne jami'ar Ahmadu Bello
dake Zariya, kuma dan uwane gurin Asma'u mahaifin
kyakkyawar
tarba da yake ya ganesu, bayan sun nutsu
sun dan huta suka yi masa bayani nutse. Abin da yake
tafe dasu kuma suka gaya masa wahalar da suka sha wurin nemanta. Nan take ya tabbatar musu Asma'u tana nan da ranta bata mutu 'ba, kuma tana cikin Koshin
lafiya, koda yake ya ce ba gurinsu take ba tana can
Sokoto wurin dangin ubanta. Ya Kara da cewa "Kuma rashin sani ne ya sa har ku ka je Sokoto kuka dawo ba tare da kun sami ganinta
ba, amma yarinyar tana nan cikin garin Sokoto tana
karatu jami'ar Usman Danfodio, ko da yake ta kan zo mana hutu lokaci-lokaci amma nima ban san
takKamaiman unguwannin da suke zaune cikin garin
Sokoto ba. Amma ku yi haKuri zan yi muku bincike
akwai wani yaro abokin karatunta zan yi masa waya na
Jt komai, domin lokuta da dama ta kan kirani waya da
Yayan Hajiya Hadiza ne. Ca mumarsa ya kar6i su Aminu, ya yi musu
85
wannan lambar." Ahmed yana jin wannan bayani da sauri ya ce "To
yallabai ko za ka taimaka mana ka bamu lambar mu yi
(try) dinta ko zamu yi sa'a mu sameta waya." Malam Faruk ya ce "To ai matsalar ba wai
lambarta ba ce, lambar wayar wani yaro ce da suke
tare. Nan da nan zuciyar Aminu ta yi dam, domin ya
razana da jin wai Asma'u tana tare da wani
'Why? Wannan wane gaye ne?' ya fada ransa, sannan ya dubeshi Yallabai daure taimaka mana da lambar domin mu sadu da abokin nata." Nan take Malamin ya fiddo wayar shi ya basu
lambar suka kwafa, basu baro Zaria ba sai da suka yi sallah suka ci abinci, sannan suka yi sallama da Malam
Umar Faruk tare da dimbin godiya suka nufo gida cike
da farin ciki. Suna isowa ya zayyanawa mahaifiyarsa
labarin da suka samu game da Asma'u ita kanta ta ji {- dadin jin wannan labari dan wannan shi ne karo na farko
da ta ga walwala tare da danta tun dawowarsa daga Turai makonni biyu da suka wuce bai taba samun
nutsuwa irin ta yau ba, dan ji yake tamkar ma ya yi arba da Asma'u dan duk wani kokwanto da yake na shin
dai Asma''u ta mutu? To yanzu ya kau daga zuciyarshi,
tunaninsa kawai wannc hanyoyi zai bi domin ya
sami
ganawa
da yarinyar. 12
lokacin ya
sami ganawa da sauran 'yan uwansa har ya
Itama mahaifiyarsa yanzu hankalinta ya
dan
kwanta tun da ta ga dan nata ya dawo hayyacinsa
sai
raraba tsarabar da ya lodo daga can. Bayan hankali ya
tt
86
kwanta suka yi shirin tafiya Sokoto, karo na biyu suna
isa garin Sokoto Giginya Hotel suka zarce suka kama daki suka biya kudin kwana biyu suka yi masauki hotel din, bayan sun dan huta suka lalubi lambar wayar
gayen
da aka ce shi ne abokin karatun Asma'u. Cikin
Jin an amsa sai Aminu ya ja wata wawiyar ajiyar
zuciya, abin ya bawa Salim mamaki amma dai ya yl
shiru tukunna ya ci gaba da kasa kunne domin bai
fahimci mai maganar ba. Bayan ya yi sallama sun gaisa ya jefa masa
saa bugu daya ana biyu ya dauka ya ce
\, tambaya "Shin dan Allah dan uwa muna tambayane
akan wata yarinya Asma'u wanda muke zaton kana da
-glaKa da ita, shi ne muke so ka taimaka mana ka sanar damu inda take ko kuma kai inda kake dan an tabbatar mana in dai muka ganka kamar mun ga Asmau....." Salim ya katseshi Dakata Malam ina ga ya dace
ka bani sani kafin aje ga batun Asma'u zai fi kyau ku
fara gabatar min da kanku idan na fabimci ko ku su waye Sal mu yi magana." Sai da Aminu ya bashi hakuri sannan ya ce "To
gaskiya mu dai baki ne, mun taho daga Kano takanas o4
domin neman yarinyar yanzu dai mun shigo garin
i, Sokoto mun yi masauki Giginya Hotel, ama da Allah
in ba za ka damu ba muna so ka sanar damu alakarka da Asma'u?"
ni
an Salim dai tambayar
ta fara gundirarsa domin har yanzu basu gabatar da kansu ba, amma koma su waye
y