NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 14 of 28

aka zuciyarsu, tabbas tana so yau ace Salim ya kawo matar da yake so ya aura, saboda dai ta san shirme ne ya Ce wai sai ya jira Mina ta fito daga gidan 47 eee map Daddy ya sha yi masa dariya akan wannan shirmen pasa. Deddy ya aiki Salim Lagos bai dawo ba sai ranar Lahedi, don haka yana hutawa gidan su Asma'u ya nufa ma sameta ba, ya dai bawa Goggo tsarabar Lagos ta que maia, wani lesi ya siyo mata dan ubansu da da kayan shafe-shafe da turaruka ita kuma Gaggo turmin atamfa ya kawo mata, ta yi godiya sosai wre de yi masa addu'a. Tace"Gashi yau ba ka yi sa'ar samun mutuniyarka ba, tam jiya te Runjin Sambo Lowcost, gidan Babanta kume bana jin ze ta dawo yau, sai dai ka bi ta cea." Ya oc "A'a ba ma sai na. bi ta ba, abin da gobe school, amma zan yi mata waya, in sanar de dawowaite. Goggo.tayi dan murmushi ita kam dangatakar-nan tasu. tana bata. mamaki amma ko yaushe ta binciki Asma'u, sai ta. ce wai ba soyayya ne tsakaninsu ba, ne kawai, ba za ta manta ba, tun farko-farkon heduwarsu ta fara yi mata fada ta ce da ita "Yanzu Ma'u baka kawai muna, 7amanmy lafiya anan Sokoto shi ne hoki daddara ba, za.ki kuma kwaso saurayi sai kun fara soyayya.azo anarikici tin na baya da aka yi." Gogge ta ce "Ina nufin shi wannan yaron dan gidam kwamishine na ga yana.dama-dama dake." Asma's ta kece da dariya "Goggo shin waye ya fada miki soyayya ce tsakanina da Salima? Ai abota Asma''u ta dubi Goggo razane "Wai me ya faru ac? Shim wane saurayi na taba kwasowa? muke yi ni bai taba cewa yana sona ba, mutunci ne kawai da kuma haduwar jini, kuma yana taimakona SOsai makaranta." Duk da Goggo ta san Ma'u ba za ta yi mata Karya ba, "To amma yanzu irin hidimomi da dawainiyar da Salima yake yi musu ya sa Goggo ta fara kokwanto akan maganar Asma'u dan haka take so ta ji gaskiyar al'amart, daga bakin Salim din ta ce "Ni kam Salim ina ga an ya bana ba za kaiwa Aminu Kwacen mata ba? Don kaunar taku da Ma'u abin ya yi tsamari." Yana jin haka ya fadada fara'arsa yana yIwa Goggo dariya "Kin ji ki Goggo da wani zance wa ya gaya miki Asma'u sona take yi? Ai ita idan ba wannan gayen ba babu kowa ranta dan haka ni da Asma'u babu wata alaKa ta soyayya tsakaninmu, Kauna ce kawai da haduwar zuciya amma daga ni har ita kowa da wanda yake so, ai ni na yi zaton Asma'un ta baki labarin yarinya ta, tana can gidan aure, ni kuma ina nan ina jira ko ta tsufa in ta fito sai na aureta. Goggo ta yi dariya "Ai kai da mutuniyar taka dai Kwaryar sama ce take dukan ta Kasa duk jirgi daya ne ya debo ku dan na san me yiwa ba ta ta6a ba ka labarin irin gwagwarmayar da ta sha baya kan soyayya ba." Ya ce "Eh to ta gaya min kadan daga cikin tarihinta amma da yake ba ta fiye son dogon surutu ba, wasu abubuwan ba lallai ne ta sanar dani ba, don duk yawancin hirarrakinmu mun fi yin su akan abin da ya Shafi karatunmu amma ni kam Goggo zan so na ji daga bakinki abubuwa da dama da suka danganci Asma'u." Nan take Goggo ta bashi labarin Asma'u da 49 E"<® tarihinta gaba daya. Washe gari ranar Litinia dukkaninsu sun je makaranta amma ba su hadu ba sai da aka tashi Salim ya kirata waya tana dauka ya ce "Ya ya kun tashi ne? Ni fa har na fito." Asma'u ta ce "Ai ni ina da sauran lakca sai nan da Ya ce "To yanzu ya ya za yi zamu tafi tare ne ko kuma direbanki zai zo?" "Gaskiya bana jin direba zai zo daukata dan kuwa Goggo ta aikeshi amma ka tafi kawai kar na Bata maka lokaci, sai na tafi motar haya." awa daya da rabi za mu fito." "Haba da Allah malama wanne irin motar- haya? Shin ba ke na hana shiga motar kasuwa ba." "To shi kenan yi min afuwa yau dai aya bar ni. in shiga tasi." "Ke wallahi ba ki isa ba." "To na ji amma ka tafi gida in ka je sai ka cewa Momy ta turo direbanku ya kai ni gida shi kenan ko?" Ya ce "Kin ga kawa: bar shi ma ba zan tafi ba gara na tsaya na jira ki ko da dare za ki kai kina daukar lakca in kin fitoina nan inajira." Ta saki wata 'yar dariya "Kai dai Salim ka fiye rigima ina ka taba ganin na kai dare ba mu gama lakca ba?" Ba fa jira amsar da zai ba ta ba ta rufe wayar tana murmushi. Salim yana zaunc akan motarsa sighrin sa yake ta zuka cikin nishadi lokaci-lokaci ya kan duba tsadadden agogon dake daure hannunsa, gefensa wasu abokanga ne guda biyu, Manniru da Dauda suna tsaye suna tayashi 50 fl hira koda yake ba wai damuwa ya y¢ da hirar tasu ba. Musamman da yake tsegumi suke ta yi akan 'yan mata masu wucewa, can dai suka hango Asma'u ta taho, Mannir ya bugi Kafadar Salim "Ya kai ga mutuniyar ta Salim ya dan dubi hanyar da ta bullo yaym da ya zuba mata ido. Tafiyarta take cikin nutsuwa tana taku hankali na burgewa kai ka ce tausayin Kasa take ji. Salim ya yi doguwar zuka da karan sigarin dake bakinsa sannan ya fesar da hayaki ya miKawa Mannir guntuwar tabar da bai gama busawa ba, ya ciro alewar tom-tom daga aljihunsa ya Gare ya jefa baki Mannir ya karbe tabar ya ci gaba da zuka yana masa dariya "Hala Gimbiyar ba ta son warin ta ba ko?" -gaskiya fa:yarinyar nan muguwar kyakkyawa ce ga ta 'yar hutu;
🏠