na
tabarin min an yi mata moguntashiko
hutawa ban tsaya girke'a gida Baffana na yimasa uke; babu abinda ya iya yi
"mm
ban''da-ban
aktr datatarrashi, wai shi bai yi séyayyar
tr tagaske ce ba, duk ya dauka ina yi ®ne Aa inban da shirme ta ya ya zaa
ba sani ranardawdwata ba, 'ya'yansu na
tafi-can uwa duniya karatu
dawuri akan Sirtafda su donhaka ya yi gageawar aurar
40
ba, Kaunar Mina kuwa sai ma abin da ya dadu, kullum
da ita nake kwana da ita nake tashi zuciyata, har yau
babu wataya da nake so tamkar Mina, gashi kuma
abin bakin ciki tunda aka yi mata aure ba ta sami 13 ba, tana can garin da aka kaita tana jinya, iyayenta
sun
rasa kan ciwon sai faman jajibe-jajibe suke yi mata, sun
ce mayu suka kamata, sun dawo sun ce iskoki tana nan, har yau babu wanda ya fahimci yanayin cutar tata.
"Ni-kadai na san abin da ya ke damun Mina, kuma
in sha Allah za ta warke,
ina nan ina jira,
in rabon
'ya'yana ya kashe mijinta za ta dawo gareni. amana ma
sai da abin ya dawo yana damunta saboda sakacin da
suka yi na rashin nemar min auren yarinyar, har tyayenta
suka riga suka yi mata miji. Wannan shi ne labarin
soyayyar da na yi baya." Ya dan juya ya dubi Asma'u yayin da ya Kura mata
ido ko za ta ce wani abu, amma kawai sai ta gyada
kai
gami da dan murmushi sam bai karanto wani mamaki Kwayar
idonta ba, ya ce "Ni kam ban yarda da ke ba, dan duk yadda aka yi
ina zaton kin taba ym soyayya
kuma kin san Kuncinta..."
"Me ya sa ka ce haka?"
"Saboda ban ga kin nuna wani alamar mamaki baa
labarin da na baki." Ya fada yana 'yar dariya. Ta zuba mishi ido, har ta rasa amsar da za ta bashi.
'So dai masifa ne' ta fada ranta, jikinta ya yi
lakwas domin yanzu tausayin Salim ya dan darsu zuciyarta
koda yake ai duk jirgi daya ne ya dauko su. daidai lokacin suka shigo cikin unguwarsu, ta
kwatanta masa gidan suna isa bakin gate ya yi hon mai
df.
gadinsu guje ya taso yabude Kofa, yayin
da ya rusuna yana yi musu sannu da zuwa, Salim ya nemi wajc ya yj fakin, Asma'u ta bude-th fita, ta dan IcKa da kanta tana dubansa.
"Na gode fa. sauka lafiya." Ta ce dashi. Daga nan ta juya, ta shiga cikin gida. Salim yana daga cikin motarshi ya zuba mata
idanu, sai da ya ga shigarta gida sannan ya
tada motarsa ya tafi, yana sake-safen zuci. 'A gaskiya yarinyar nan
tana da kyau sosai, kuma gashi ta mugun burgeshi, sam
yanda ake bashi labarinta bai yi zaton tana da sauKin kai haka ba, in dai ta yarda da abotar da ya nema Zai ja ta
jiki yanda tafiyarsu za ta yi nisa, sai dai tambayar da yake yiwa kansa shin mene ne musabbabin Kinta da
samari? An ya ba wani yaudara aka taba yi mata ba, wanda ya haddasa mata tsanar namiji ranta, koma dai mene ne in tafiyarsu ta yi nisa zai ji. Asma'u tana shiga gida falo ta iske Goggo ta dan
zube kujera gajiye, tamkar wacce ta yi aiki "Wash! duk na gaji." Ta fada tana kallon Gogge. Goggo ta dan fadada fara'arta "Ji ki da Allah sai ka
ce ke ki ka tuko motar.
"Mhm Goggo ba fa Idi ne ya dauko ni ba, kin san
ana wahalar mai yana can ya sa motar layi." Goggo ta ce "Gaskiya ki ka gaji, ashe motar haya ki ka taho."
"Oh,oh motar hayar ma wuya take yi kawai dai wani dan makarantarmu na samu ya ragen hanya, amma
fa na dade rana ina jiran mota." Goggo cikin mamaki ta ce "Ke da ki ke da gudun
te.
mutane ina ke ina shiga motar wani?" Asma'u ta yi murmushi "Ni kaina na yi mamakin
yenda ak ayi na yarda yaron ya daukoni.
jikina ko na ji dan sanyi."
Te dan mike "Bari dai bayi in dan
Goggo dai ta bi ta dg kallo be tare da ta sake cewa
Washe gari da dan
duddubse bai ga Asma'u be ya so tambayar Kawayenta
to
amma saboda jan aji
irin nasa kawai sai ya share. Kwana
da kwanaki yana zuwa makaranta amma ba sa haduwa,
ya damu Kwarai da ya ganta
koda gaisuwar mutunci su
dinga yi. Ran nan dai ya yanke shawarar zai Ziyarceta
gidansu, ya ji ko lafiya don haka sai da ya bari weekend
ya zagayo ya tafi gidansu domin su dan gaida, yana
isa
gidan da maj gadinsu ya fara ganawa da yake mai gadin
ya taba ganinsu tare da Asma'u shi ya sa ya daukeshi da
daraja, ya gayar dashi cikin girmamawa
sannan ya yi masa jagora har ciki, ya bude masa sitting room ya
shiga, ya zauna sannan ya je ya shaidawa Asma'u tana
da bako. Bai tsaya ya jira abin da za ta ce ba ya juya, ya
tafi. Asma'u ta tsaya cike da mamaki, domin ita dai ba
ta taba bawa wani namiji damar ya zo gurinta ba, ta san
dai
'yan uwanta maza na cikin gari
in sun zo kai tsaye
suke shigowa har falon Goggo dan haka ba ta jin bakon
nata yana da nasaba da 'yan uwansu, Allah dai ya sa ba
irin samarin nan bane masu biyota har gida, dan inda
abin da ta tsana bai wuce namiji ya ganta, ya ce yana
sonta ba.
Da yake daman shirye take cikin kwalliya riga ce doguwa jikinta irin 'yar Saudiyyar nan mai Kananan duwatsu dan haka kawai gyalen rigar
ta dauko ta rufe
kanta dashi ta nufi falon shaKatawar domin ganawa da bakon nata. Ta yaye labulen gami da sallama, murmushinta ya fadada yayin da ta gane baKon nata
'Adiah dai ya sa yaron nan ba sonta yake