aida lokaci-ya-Kure mana, amma duk da haka ki-yi-hakuri,in sha Allahu za mu yi nasara, don ina ji jikina
ne mijinki,:koda:bayanzu ba, na san za mu yi aure.
.-Kai-tsaye-suka.zarce da ita gidan Ahmad, ta yi wanka, ta yi-sallah, sannan suka zauna falo, suna dada tattaunawa, Ahmad ya dan:fita-bakin titi, ya siyo musu gasassshen nama da nonankwali, saboda 'matsawar da Aminu ya yi mata ta dan
'daure:tq. cissama-sama, don ita sam ba abincin ne agabanta ba,
'koda ta'yi niyar cima, baya ciyuwa, don haka ko yunwa bata
:damunta,'yanzu ma don-dai Aminu ya matsa mata ne, ya sata
gaba 'sai faman nuna damuwar sa yake, akan irin muguwar Tamar da'tayi, ya San rashin cin abincin nata, yana daya daga
cikin.-abubuwan.da suka ramar da ita. Buk da tana farin cikin kasancewarta tare da Aminu Wannan lokaci, to amma wani bangare na zuciyarta, yana ta Zullumin abin da za ta je ta tarar gidansu, ta ci gaba da taunar
namanta hankali, wanda ya ke tuli guda takarda, ya Ki
raguwa tamkar ba ci take yi ba, gash) Aminu ya takura mata da
sai ta cr. Ta sake sa hannu ta dan yago tsoka ta kai bakinta, "Aminu'" Ta ki sunansa cikin sanyin murya, ya daga kai ya dubeia, yayin da idan nan nashi ya kada ya yi jawur, saboda
tsaber tunani.
"Mene ne ina jin ki."
"Wain shin don Allah Aminu me yasa ba za ka yarda mu
gudu mu bar garin ba? Ka ga fa in muka gudu shi kenan, mun
Bai yi.mamakin jin furucin na ta ba domin ya: san
ce ke damunta, ya yi mata wani kyakkyawan kallo, cikin murmushi "Ke fa Asma'u har yanzu yarinta ke dam,
sam ba kya tunanin irin illolin da gudun zai haifar mana nan
gabe, wai shin idan na daukeki muka gudu wani gari basa matsa yin ma'aurata ba me kenan muka yi? Ai da mu-gudu
iyaye su yi Allah wadarai da mu gwamma mu zauna ayi duk
rigimar da za yi, muna nan ai gudun ba shi ne cikar mu
ba, daura aurenmu mu kasance tare, shi ne ribar soyayyarmu, gadv bashi da wani fa'ida garemu, yanzu ke ba gashi
'kin
gudun ba, amma ba ki tsira ba, mun bi ki har garin mun dawo
dake
amma ko yanzu na ga dama zan sake guduwa inda babu wani mahaluki da zai gano inda nake bare ma dawo dani." "Ai ina mai tabbatar miki-ni Aminu, duk inda kika shiga
fadin dumyar nan sai na nemoki komai rintsi, komai wahala, koda hakan zai zama sanadiyyar
rasa. rayuwata, bazan iya barin ki ki shiga duniya ba, ke ma Kuruciyace ta sa kike wannan shirmen, sai ka ce wasan yara don haka nake dokanta da san na mallakeki idan mun yi aure mia dake zan yi tamkar
aure da tsere, babu yadda mahaifina zai yi ya daura inin Yusuf"
Ta yi dan murmushi "Ka ce dai na yarda na biyoku
mu
y1 snirme. yi ta nishadinmu.cikin daki."
wata baby)\ina:saki gaba ina zolaya, kina ta
Ta-sakar. masa-shegen murmushin nan nata mai kashe
ZUCLYAy
hat yanzusuna naninda suke suna hira, ya dub? Aminy, "In dai bakuwar namtamu.bea gidan nan za ta kwana ba ya kamata ku
Yadandubetaggg
gwagwarei' Yo:
-ganimnaryiba:ku dz niyyar rabuwa, ka san ko
Abmed-yashigo falon, ya iskesu yadda ya tafi ya bar su,
yana murnmshi "Haba dai ta kwana gidan
da'nanaminu'ya-duba agogo Karfe goma da rabi, "Kai kaicban-san okaci ya:tefi haka ba, ka san in ina tare da ba ma ji bare gani, zancen da
yacdamenrusne-kawai'agabanmu." "To ka, ga ta, sai ta yi Zamanta
komat
Miiowana:skunsazancensoyayya Aminu ya dan kanne ido, yana« Asma'u-kinajin:mutemin ko? Lokacin da kika bata fa har:tayant:kukayake;-amma'yanzu dan ya ganmu tare shi ne
zabyimanatsiyas:
kenan?Baza:mu-zake-ganinjuna ba;rabuwa ta har abada.
kankarewata ba dai mutum dan Adatn:baysakdai bukancin Ubangiji, dan yanzu ni kaina na fara
tsoronkyisdin«dai-aka yi sa'a har soyayyar
taku ba ta ci rai ba, mun'yi'babban: arziki!"
"Kai dan Allah Ahmed yanzu ko
tausayinmuibarkaji?:Ka:
-sani koma daga goben mun rabu
Yas dariyax'#Bana.jin za ku iya rabuwa ta din din din, saidatitaswucingadisidon:kocaryi nasarar rabaku yanzu to
komat dadewa:ban-fidda ran-wata rana wnai zai nemi wani ba,
Asma's ta ce "Ni har ma ka zugani,
in dai babana bal
amince na aun Aminu ba, ni kadai na san abin da zan yi.
"Me za ki yi?" Ya tambayeta. "Soyavyar zan baiwa raina ta fara cinyewa." "Me kike nufi?" "Mhm. poison zan sha na tafi kowa ya huta." Da saun Aminu ya sa hannu ya rufe mata baki "Ke ba ki. da hankaline? Kike irin wannan furucin? Kina zaton in kin tafi, ni Zama zan yi? Me zan zauna na yi? Kawai nima bin ki zan yi, mu vi aurenmu can." Ahmed ya KyalKyale da dariya
"Ni fa wannan diramar
taku ta isheni. Asma'unka ta fiye ban dariya, "Mutumina wannan fa ba abin dariya bane, kawal ka bar ni da ita zan yi maganinta. Ya sha mur sosai "Kar ka yi zaton maganar wasa ake yi: Ahmed yarinyar nan bata da hankali, wawiyace, za fa ta iya
aiwatar da abin da ta furta. Ya dada hade rai, "To wallahi bari ki ji
in gaya miki in har da gaske kika kuskura kika yi yunkurin
aikata abin da kika furta ni kuma ina tabbatar mik zan bar garin nan, yanda ba zaki sake jin duriyata ba,-bare har ki ganni da idonki." Haushi ya kama Asma'u "Ka ga dakata Malam. Ta.fada cikin tsiwa "Kar fa ka nemi k