a muna garin Zari'a, an yi mana kwatance wani cousin din ta, da yake. zaune Zari'a
amma sam bata je can ba, wallahi Zaliha kar ki tona irin tashin hankalin da nake ciki, yanzu domin sam bana iya barci, abinci ma ya Kauracewa bakina, yawan tunanin Asma'u da ko wane hali take shi ya fi damuna. Lokuta da dama
idan na zauma ina tunaninta, na kan yi gudun kar fa Asma'u ta
je ta fada mugun hannu. Na kan shiga rudani da tashin hankali, yayin da na tuna cewa bayan fitarta gida komai ya kan iya
faruwa aita." Nan take Zaliha ta dakatar da Aminu, ganin yana nema ya birkice akan 6batan Asma', "Dakata Malam daman albishir
24
nake dauke dashi...." "Albishir wane iri?" "Takanas na nemi inda kake, domin na zo na yi maka
jajc, na tayaka jimami, akan abin da ya faru, snanan kuma na yi ma albishir din cewa ni na san wurin da Asma's take..." Zumbur ya mike kamar wanda aka tsikara, ya dawo
gaban Zaliha, ya tsugunna. Ahmed ma dake can gefe, ya rufe
jaridar ya matso da sauri wurinsu, gaba daya suka tattara hankalinsu ga sauraren Zaliha. "Asma'u Sokoto ta gudu wurin
taimaka ki kwatanta min garin da take." Ahmed ma ya Sa baks.
kakanninta, tana nan dan Kauye Da sauri Aminu azzaro ido Don Allah Zaliha ki
"Ki daure ki gaya mana, gobe zamu je har garin mu taho
da ita."
s4%
Tun da suka iso Kano gardama ta kaure suna cikin mota, Asma;u ta ce ita fa ba gidansu za ta koma ba, Aminu shi kuma
ya ce babu tantama gidan iyayenta-zai maidata tunda ya nga ya daukowa Goggo alKawarin shi zai maidata hannun iyayenta, ya
zama lazim ya cika wannan alkawari. Ahmed ne ya raba wannan taKaddamar, ya ce "Ku dakata yanzu abin da zamu yi kawai mu zarce da Asma'u gidanmu sai bayan ta dan huta sai mu Zauna mu tattauna idan dare ya yi koda gidan Anti Maryam
ne sai mu kaita ta kwana,
idan Allah ya kaimu gobe sai mu
dauketa mu kaita gida mu bawa iyayenta hakuri, ita kuma ta nem) gafararsu, ka ga alabashi daga baya sai mu Bullo da maganar aure." Asma'u ta dan girgiza kai "Ahmed kenan, wato lallai baka san halin iyayenaa ba, ai nan duniya bana jin akwai wani abin da zaj sa mahaifina ya yarje min auren Aminu, domin
babana mutum ne mai ra'ayin riKau. Ba dai kun je har Kauye
kun taho da ni ba, to shi kenan na amince zan koma gida amma
25
ina so ku sam homawata pidanmu yana nufin mun rabu kenay na rasa Aminu shi ma kuma ya rasani, don muddin kuka kain
gida ina tabbatar muku babu abin da zat hana tyayena dau, min aure da Yusuf." Amunu ya gyara zama ya fuskanto Asma'u sosat "Ina ¢¢ Ki gane abu guda Asma'v, shi fa hakuri abune mai kyay Tayuwa, wani hakuri abu ne mai kyau rayuwa wani haKurip
ve kan tadda rabo, kome za yi miki gida ni na amince kj koma. domin komawar taki zata fi kyau fiye da gujewarki, kin
ser fa ke 'ya mace ce, babu abin da wannan guje-gujen 74; sanyo miki ban da illah, saboda da namiji duk abinda ya yi kusan ado ne, amma 'ya mace fa?" Nan Asma'u ta hade rai, yayin da idanta-ya far gagaro da hawaye, "E, komai ma ka ce ba mamaki, ai dole-ka ce haka, tunda ba kai za yiwa auren dole ba." "Ko kadan kar ki yi tunanin haka, saboda ni.na san duk wani tashin hankali, da za ki shiga ba zai yi-rabi-rabin-nawa.ba, haka nan idan baki aure ni ba, za ki
iya yin auren dolen, to nifa? Kin ga ko na dolen ma ba zan iya yl ba, idan.na-rasaki
rashi ne na har abada, don ina zaton ba zan rya.aure ba,.to-wa ma 7an aura? Domin zuciya abu daya take muradi, idan: kuwa
rasa, ba za samu madadinsa ba. Don haka ina shawartarki «: vs hakuri, ki koma gida, ki zauna mu kuma zamu gwada
lamu gwanintar, Za mu tunkari gidanku, za mu je ga mahaifinki kai tsaye, mu bashi hakuri, mu jaddada masa bukatarmu, ko za
Har yanzu kukan take yi, ganin haka sai hankalin Aminu: ya tashi, domin idan ya yi wasa shima za tasa shi kukan, ban da' wanda ya yi baya, don haka sai ya yi dabara, ya shiga share mata hawaye, yana ta lallashi da kalamai masu kwantar da hankali, shi ya fada, Ahmad ya fada, duk dai KoKarinsu na shawo kanta, ita dai uffan bata ce ba musu ba, hawaye kawal
mu yi nasara. Don ba san inda sa'a take ba,'
take kwarararwa, ya dan sassauta murya. "Haba Asma'u don Allah ki yl shiru haka nan, ki daina kuka, ba na son ganin hawayenki, ine son ki karBi nasiha ta, Mmatsayina na masoyinki, mai son ci gabanki, ke mai sona ce ko da ba ki gudu, kin bar gidan iyayenki ba, na san kina sonia so mara misaltuwa, son da ya zarta tunanin-duk wani dan Adam, ni kaina bani da abinda zan miki in biyaki, ba ni da wata kalma da
zan furta wacce zan iya godiya gareki, don kin riga kin gama
'min'komai.a rayuwata, koda nan gaba ba na jin akwai wata 'ya mace-.da Zata-soni -kamar yadda kika soni, bana tananin zan
sake haduwa.damai Kaunata, tamkar yadda kike Kaunaceni, ina
son:ki-san-shi so makaho ne, shi yasa tun farko idonmu ya rufe, ba mu farga -da matsananciyar Kiyayyar da kea tsaknin
iyayenmu ba, ba mu lura da gabar da suke ba, bamu kula da
tsanar-da-sukewa junansu ba. Sam idanunmu sun ruga sun rufe,
:da-Kauna-shi yasa ba mu gano gagarumin Kalubaten da yake
gabanmu-ba, 'har-s