NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 6 of 23

aka belin dan naka ba." "Ai wallahi da an bari an kai ga shiga kotu, ke ma kanki dole ne ki yaba min, da Kwararren lauyan nan na yi niyyar dauka Barista Muhammad Lawan, saboda shahararsa, kin ga duk tsiya sai na kadasu. "Ai ko hakan ka yi ba za ka burge ba, in har so kake ka "Au ko dai ke ma Alhaji Masa'ud din ya asircek1 yanda burgemu, ka bar shi ya je ya auri Asma'u." ya asirce danki, shi yasa kike sambatun aje auri 'yarsa. To in haka ne ke ki je ki nemar masa auren gidan makiyana mana." "Ai dan dai mace bata zuwa neman aure, iyaye maza aka sani da wakiltar 'ya'yansu gurin neman aure, amma da ace ana karbar maganar mace, da tuni na shigewa Abbab gaba, na bawa Alhaji Gambo ya yi 'yar dariyar yake, wacce bata kai zuci ba, "To ban da abin ki Hajiya, ai ko mata ba sa zuwa neman aure, sai ki daure fara daga kanki. ubanta hakuri ya bashi auren Asma'u." maganar zancen wasa, don haka bari ka ji in gaya maka, in dal _kana son zamana gdian nan, sai ka je ka dawo min da dana, "Dakata Alhaji na ga alama nema kake ka maida18 Be dan ba zan zauna ina ji ina gani dan nawa kwaya daya, dana mallaka ya shiga duniya ba, koma ina yake ka sani, ya vama dole ka jc ka yi bikonsa, ya dawo gida Tunda bacin ran da ka tuSa masa ne, ya sa ya guje mu." "Ai ni ba inda.zan je, ki rabu da dan iskan yaron nan, ya gama Tushin.da yajin nasa, kina nan zai dawo gidan nar, kuma Sal Yarinyaridana.gadama-zan.aura masa." ba, dan shi miji ana sakeshi, amma da fa ina mai'tabbatar:maka:muddin dana'bai dawo gida ba, nima ba zan zauna.da kai ba,-zan-yi tafiyata in bar maka gidanka." fusace vya.ce da ita "To in kin tafi sat me? An gaya miki Sai:da-ke.zan iyarayuwa? Ko kuma ke ce autar mata. To bisimillah-shega:ka:fasa, ai ga hanyar nan ba daureki na yi ba, in -kintafi-ma, wani auren zan'yi:tunda matan ba Karewa suka "Nanda man:itama.ta kufulo "Anyo kai ka ce daman wulakanci:ka yi niyyaryi-mana,ni da Abba shi yasa ka fake da sgabarka da-gidan -Alhaji 'Masa'ud, kake ta binbinkiya kana so 'Kascimana:mutunci, tunda yake abin naka-haka ne nt kuma zan "Karyarki Ml-shaKarya Sa'ade in dai ina da rai, ba zan 'na.cHkina'ya-auri 'yarsa'basai-dai bayan raina, ke kama bayan Tan da 'yan:uwan da zasu jajirce su hana auren, don haka -kima daina bata bakinki banza, babu yadda za yi sya.auri Asma'u, don ko mutuwa zai yi akan yarinyar Nan-$aidai"ya.mutu." Fakaici no ya sata maida masa martani "Yo ka damu ashine? Ai ba ka damu da rayuwarshi ba, sunan ka harfeshi ne kurum, amma.ai-basonshi kake yi ba, dan da kana son shi ai dole.ne.kaso abin da yake so." "Fo wallahi bari ka ji Alhaji ba zan yarda ka y: min goyawasyaran'baya." hada-zuri'adaMasd!ud ba,ni -ban ga lalacewar da zata sa dana 19, "BE ko ma dar me ve ki ce, sal dai ki ee aure dai na hana ba 7aavi ha "Kema daina cika baki, don furucinka ba bakin komai vake ba, in har Allah va vi matarsa ce, sai ka ga an vi." "To Msimillah mana ai ga fill ga mai doki, in uban varinvar 7a) ba da ba sai mu gani ba, ai shima Alhaji Masa'ud din furucinsa na banza ne, bashi da ikon komai sai abin da Ubangin va Kaddara, kuma kar ka ji da wai, in dai aka ga varinvar nan, 'yan uwa na zasu nemawa Abba aurenta." "Af abin da kuke shiryawa kenan, ai ban san cin Mautuncin naki ya kai haka ba, mutum da ransa sannan wasu su zo su vi masa shisshigi akan auren dansa, koda yake ke baki da laifi, ni na san zugoki aka yi ki ci min mutunci, shi yasa 'yan uwanki suka dameni da maganar auren Aminu, to wallahi ki gavawa Alhaji yayank ya fita daga idona, in ba haka ba zan hedaku daga ke har dangin naki na ci muku mutunci." "Ai ka nga ka makaro, kafin sannan zan ba ka mamaki dan kuwa da kaina zan je gdian Alhaji masa'ud na basu haKuri, na yi musu kuma.jajen batan yarsu." "Karya kike Sa'adatu wallahi ba ki isa ba, in:kuwa har kika sake ki ka taka gidan maKiyina, to kuwa ja bakin auarenki- dan ba zan sake zama dake ba, sai na yi miki saki daidai har guda uku." "Bismillahi shege ka fasa mu zuba ni da ke." *ee Asmia'u yanzu ta saki jikinta, har ta saba da zaman Kauye irin cimarsu ce dai bata iya ci sosai, ire-iren abincin Kauyawa babu abin da Asma'u ta iya ci sai fura da nono, ko kuma kwadon ganye, dan ma wani kawunta ya kan shiga cikin garin Sokoto da maraice, ya sayo mata gasasshiyar kaza, ko kuma lemon kwali, zaman Kauyen yana yi mata dadi, tunda ko-ba komai hankalinta ya fara kwanciya, in ka dauke tunanin 20 Aminu, babu abin da ke damunta, gashi dai yana yawan neman la Waya, to amma magana bata samuwa, da ta dauka sai ta katsc, tun kafin ta ji muryarsa saboda matsalar rashin sabis. Ranar Lahadi Asma'u ta biyo Goggo garin Sokoto, suka kawo Dudu asibiti, suna zaune suna ta jiran ganin babban likita, Asma'u ta fita cikin harabar asibitin ta sayo katin waya, ta saka nan take ta fara tunanin wanda ya kamata ta buga wa Kano, domin ta ji lafiyar gida, asirce. Ta kuma ji halin da Aminunta yake ciki. Sanin kanta ne, duk inda yake yana cikin tashin hankali, saboda Batanta, gashi ma sai yawan mafarkinsa
🏠