NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 16 of 23

n haka ya dinga sonta daga Karshe na ji an ce har matar nan taka ba sonta kake da gaske ba, kana sha'awarta ne, damu idan ka yi hakuri komai zai daidaita abin da nake so da kai tunda ka matsu da matarka kana son kusantarta to me sha ka:daina domin Zaliha ta taba gaya min Asma'u bata son Ya ma yarinyata Sara, ina jin dadi tare da ita giva musar daina yin abubuwan da.suke jefani cikin nishadi da walwala take Sunusi ya ata rai "To ai ka ji irin tsiyar taka, ana so sakaahanyar kirki kana baudewa, na lura har yanzu kwadayinta kake amma ba soyayyar gaskiya kake ba. So kake ka kashe €ishirwarka da ita dan shi so daya ne tak, da son gaske ne zaka iya hakura da komai ka daina komai dan ka mallaki zucivarta, domin wani abu ya kan sa wani abu. Haka kuma wani abu ya kan hana wani abu. Ya kamata ka bij shawarata ko baka daina duk ba to ka dan rage abubuwan da kake ta hakan ne za ka shawo kan matarka." Sunusi ya Zauna ya Hata lokaci yana yiwa Yusuf nasiha, sabanin. abokinsa Bashirda vake dada ingiza shi harkar banza, bashi ya isa gida ba sai dare. Kafin ya koma tuni Asma'u ta gama komai ta kukkule sashenta ta gudu daki ta kwanta. Yana shiga falonsa ya zarce vana cizon yatsa, don wannan dare ya ciwa kansa buri ya so ritsa Asma'u yi ta ta Kare, dan dole ma sai ya biya buKatarsa, to amma funda ta riga ta rufe Kofa bashi da abin yi sai dai Washe gari ya gama shirinsa tsaf zai taf ofis, amma bai ga alamun Asma'u za ta hada masa breakfast kamar jiya ba, Karewa ma tun safiyar ko kicin bata shiga ba, bare ya sa rai 7ata girka wani abu. Dan haka bai jira ta ba ya zube mata kudi gabanta ya fice abinsa, da yake ranar Juma'a ne daga ofis ya wuce masallaci, bayan an sauko ya gayyaci wa g:canshi. Sun iske Asma'u cikin kwalliyar Juma'a, sat cikin wan koren boyel, lallausa an zubawa gaban rigar wani ranisatisan dinki Kayataccen falonta suka yada zango, bayan ta anrsa callamarsu Sunusi ya fara janta da barkwanci. "Amarya, amarya ba kya laifi koda kin kashe dan masu ye take gida."Ta dan saki fara'a "Malam Sunusi kenan manyan dufiya, ashe ininmy irinme suna ganinka," dan saki mi rmushi "Me 2ai haga pani kuwa yau kin ganni takanas na girkin amarya, "Ayya gashi ka yi rashin sa'a ban dafa komai gidan ba." "Yo ai ni ba bakon zafi bane sai na zauna na yi jira shiga kicin dafo mana dan ni da oga ba mu ci komai ba, yunwa muke ji," Ta dan saki murmushi, yayin da ta mike ta nufi kicin. Nan da nan ta dora musu macaroni dafa-duka ta zuba wadataccen kifi ciki irin busasshen kifin nan mai tsoka, ta yayyanka albasa da attaruhu da maggi ta barbada kayan kamshi (thyme curry onga) girki yana tafasowa ko ina ya cika da Kamshi, cikin 'yan mintuna Kalilan ta kammala komai, ta jera musu dinning table duk kaiwa da kawowar da take yi tsakanin kicin da falo shi-dai Yusuf idonsa Kyam kanta, ban da aikin kallo ba abin da yake bin ta dashi, ta kai musu ruwa gami da lemo da tambulan suka yi mata sannu da aiki. Ta amsa bayan sun gama cin abinci Sunusi ya tsiri janta da hirar Zaliha. Yufu ma jefi-jefi ya kan dan sa baki dama abin da yake so kenan, ya ga Sunusi ya kawo masa ziyara yana matuKar farin ciki da hakan, domin ko ba komai dai ya san Asma'u tana girmamashi, saboda ganin mutuncinsa da take, ba kamar abokinsu Bashir da ta tsana ba, duk sanda ya jajibo Bashir gidan sai ta yi ta tsaki tana yi musu kallon banza ranar Sunusi bai bar gidan ba sai yamma likis. Tun daga lokacin Asma'u bata ske'bawa Yusuf abinci ba, duk iya wayo da dabarar da zai yi sai ta share shi, ran nan dai ya dawo daga yawon banzansa ya biya ya yowa Asma'u 'yan saye-saye, ya dawo gida sa'a don kuwa ya yi katari bata riga ta kulle sashenta ba, kai tsaye ya tura kai har cikin dakin barcinta, yanayin yanda ya isketa ya Sa ya ji Zuciyarsa ta afu da sha'awar matarsa. Kwance take ta yi lub kamar mai barci, sanye take cikin wata masifaffiyar rigar barci, mai shara-shara kanta babu dankwali gashinta mai tsawo ya kwanto har kafadarta, daddadan Kamshin turaren ta ya hadu da sanyin (a.c.) ya bada wani nvimiaccen Kamshi ya dade yana kallon surarjikinta, duk yatona harci take sai da ya Karc mata kallo sannan ya matsa dafda gadon da take kwance ya dan kira sunanta "Asma'u."Ga mamakinsa sai ya ji ta amsa "Na'am." Ba tare da ta dago-kai.ta dubeshi ba, jin sassanyar muryarta cc ya sa ya-kidime. "Ba ki yi barci-ba?" "E ban ba." "Ina abincina. Tambayar ta bata mamaki in -banda neman magana to.da bashi abinci ta saba yi ko.kum dashi:take yin girki. Jin bata bashi amsa ba, sai ya maimaita.tambayar'ta daure ta ce. "Babu. "Kma nufin.ba ki yi da.ni ba? Ko kuma bakti;girka. 'komai ba?" "Ban yi ba." "To ke me kika ci?" "Babu. komai." YamiXo mata ledar da-ya shigo da ita "To -wannan tashi ki ci." "Bana ci na koshi." "*Haba-Asma'u haka.za ki kwanada yunwa?DonAllah:ki yi hakuri di-dinga cin abinci. "Me ya-shafeka da yunwata cikinka ne.konawa?" "Ina nufin Kar ki yi tama iyayena su ce na 'bar yunwa.Jayi banza da shi ta jatsaki shi ba haka yaso-ba, yaiti 6
🏠