ย  ย  NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 12 of 23

matarka ba.' Snunusi ya ce "In ban da Batan basira 'ma har muturnkemarka wanda ya ajiye mace gida-kamar amaryarka has ya tafi bariki, yana barkar banza kamata yayi.tunda-ka yi aure sai ka hakura ka.tattara ka yi watsi da matan banzan.da kake mu'amaja dasu wanda aka aikata baya kuma.a'tuba.a "Habamutumin-so-kake na yi saki reshe kama. 'ganye, ita wannan yarinyar hata bani hadin kai ba kuma dan guraren da nake zuwa ima hutawa kana nufin in:daina?" "Kash! Ane baka-kana -.1n-karba ai-sauke girman-kai.za ka-yi ka lallami amaryar taka. +i-su.mata sai da lallami, kai.ta 40 rarrashinta da wayo da dabara da koma) da sanmu in Kadi haku": 7a ka shawo kanta ai ita Kiyayyar macc ba inda take /uwa Yusuf ya ce "Kai manta wannan yarinyar far faayin rikau garcta don kuwa ta vi nisa da son wannan gayen babu kaur.ar kowa cikin ranta sai shi na sami labarin har gudu ya nem y@ yi da ita kafin daura mana aure." Bashir ya ce "Ko? Ka ce duk ya riga ya gama tstyar suara kurum aka dauko aka kawo maka." Sunusi ya katseshi "Kai fa mutumin banza ne mene ne wani saura aka kawo masa, kana so ka zugashi zargi ya darsu quciyarsa ba ka ji an ce duk Kazantar da ido bai gani ba tsafta ce. "To shi kenan na ji shawararka za bi ta sannu amma ina mai tabbatar maka idan har yarinyar-nan ta ki bani hadin kat nima ba zan rangwanta mata ba za ta ci na jaki dan kilarta zan yisosai." "Haba-haba kana hauka ka doki 'yar mutane? Yanzu wa yake. yayin auren duka? Da ne;'aka yi wannan jahilcin dat dukanta za-ka dinga yi gara tun wun ka sawwakewa yarinyar mutane dan kar ka dinga cutar da ita." "Amma ai in ni ban cutar da ita ba ita ta cutar dani, tunda zan kai mata abinci ta girka ta ci ta Koshi, ta sha nau'in lemon da ranta ke so ta haye gadonta ta kwanta ni ko oho. Akwai cutarwar da ta fi wannan mace ta hana miji hakkinsa? Da kake cewa kuma wai gara na sawwake mata baka tunaninDaddy zat iya tsine min akan wannan banzar yarinyar." "Zan, ma kashedi ka daina kiran tyalinka banza, matar Ybariki ita ce banza saboda ta banzatar da kanta amma mata Weida sunanta iyali." Bashir ya cewa Yusuf "Ka fa kwabeshi da kira ma iyalin nan in ba haka ba sunan zai-zauna bakinshi, 7a) hanaka sakat da zancen iyali iyali." Suka kwashe da dariya. Asma''u tana zaune makaken falonta yayin da ta ci kuka la gayi idon nan nata va kunkumbura wanda har sun riga sun saba da ywan huka dare da rana tun tsawon makonni ukun da aka kawow aidan, kuda yake yawan kukan nata bai hanata ยข{ gaba da harkokinta na yau da kullum ba, ta kan vi wankanta ta yi Kwalliya ta da yake mace ce ma'abociyar ado bata iya zama ba tare da kwalliya ba, ta kan shiga kicin ta girka abincin dq vata C8 Cikinta, batun maigida kuwa kusan ma acc bata san da sa ba, tunda babu wani abin da zai kaita sashen da yake duk tya Kwanakin da ta yi babu wani abin arzifi da ya taba hadasu kowa harkar gabansa yake, shi nc ma da da farko ya so ya Shiga harkarta, to amma saboda tsare gida da hade rai irinna Asma'u sam bai ga fuskar ma da zai shisshige mata ba, bare har ya sami damar da zai iya nuna mata.soyayyarsa ko kuma Kiyayyarsa don duk irin maganar da zai yi mata bata tanka masa, koda zancen arziki ne konatsiya ba za ta tsinka masa ba, ahadin kan.da yake nema bare ta. yarda ya biya buKatarsa to. yaushe ma zai risketa shi da yake'raba dare a-gurin yawo itata. kuwa magaribar fari take shigewa daki ta-garkame Kofa, ya yanda zai yi yarinyarta Saurareshi, ya yi kame-kamen ya doa haka sam ya ma rasa ta. inda zai Bullo mata har ya sami yi takale-takalen ya so ta-kulashi koda fada-ne su yi-alabashi in ya so daga baya sa shirva su daidaita kansu-amma ta Ki. Wani dokaci idan haushi ya isheshi sai. ya Kudiri-aniyar ci mata mufunci amma da zarar ya shigo gidan kwarjinin yarinyar take yi masa duk sai ya dabarbarce ya kasa katabus, ga wata shegiyar kwalliya da take mara adadi, wanka da sauya kaya ba wuya bane gurinta, kullum tsab tsab take sai ta ci kwalliya ta kashe daun im ka dauke yawan kukan da take babu mai cewa auren ki aka yi mata. Asma'u kyakkyawa ce ta fitar hankali, doguwace fara maj dan jiki, fuskar nan tatakan dauke hankalin duk wani mai kajlonta idan ta yi dariyad matunta kan lotsa tana da dimple gashin nan nata ma'abocin tsawo ya kan zubo har gadon baya, manyan fararcn idanunta sun fi Kayatar da duk wani wanda ta kallata, koda yaushe idanuwanta kashe suke takan lumshesu tamkar mai jin barci, fatar jikinta luwai-luwai ga sul6i dashi, gaskiya abu ne mawuyaci lafiyayyan namiji ya dora ido akanta bai kwadaitu da sha'awarta ba, shi kansa Yusuf din tun yana banzatata yana kusheta cikin abokansa, gashi yanzu shi kansa sonta yake duk wani Kiyayya ta gaushe komai nata purgeshi yake yi, har ta kai bashi da magana sai ta ta, soyayyar Asma'u ta dimautashi, zama tamkar wani zautacce abokai har shegantaka suke yi masa, saboda sambatun da yake yi, sai yan7u yake gasgata maganar abokinsa Sunusi da ya ce masa 'uk cikar 'yan matansa babu wacce ta kama Kafar Asma', hakika gaskiya ne dan ko S
๐Ÿ