NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 1 of 37

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels KOWA YA RAINA TSAIWAR WATA 3 Bilkisu S. Ahmad Funtuwa Wanshekare ran asabat da sassafe katon din madara da na suga da gwangwanayen bonbita, sannan gaba daya but din motarsa an danno shi da biredi dan bisije, wannan saye-saye Yusuf ne ya aiki Falanke da direbansa har garin Funtua aka sawo, ya ce akai gidan marigayi Baba Kado. Haka nan ya bada sakon kaji hamsin da shinkafa da kayan miya ya baiwa Gwaggo Halima ya ce ta girka akai sadaka gidan Baba Kado. Da la'asar sakaliya kuma ya aiki Falanke ya amso inda ya kai gashin rago shi ma ya ce akai sadaka gidan Baba Kado, yadda ya rinka aikawa kuwa da lemon kwalba kuwa ko bikin diyar manajan kanfanin lemo sai haka.Wannan abubuwa da Yusuf ke yi bai daurewa kowa kai ba domin an san matsayin Baba Kado a wajensa, illa dai kawai zargi na mutane da ba'a hana su. Abinci kam gidan Alhaji Kado ko bikin Amiru da Hadiza za'a yi iyakarshi kenan, almajirai su kam kamar sallah a wajensu ,haka nan gidan ya kara samun jama'a yan zarnan makoki albarkacin abincin da ake ci. Jama'ar Hadiza na wajen aikinta sun zo yi mata gaisuwa haka nan Rilwan da iyalansa sun zo dagaJos hatta Yallabai Mamud da ya sami labarin rasuwar. Ya gaisa da kungiyar su Amiru da Yusuf inda suka yi shinfidar su can nesa da ta dattawa, ya so kwarai anuna masa mijin da Hadiza zata aura amma hakan bata samu ba. Amiru ya fara tsarguwa lalle abubuwan da Yusuf ya ke yi a bisa dalilai uku ya ke yin su: na farko matsayin Baba Kado a wajen Yusuf sai na biyu saboda Hadiza sannan na uku a daliiin shi Amiru amininsa. Wa'annan abubuwa sun taru a lokaci guda sun rudewa Amiru, duk yadda za'ayi Hadizan shi itace ainihin Dijen daYusuf ya guje mawa saboda son Fa'iza, Dijen da ya muzanta akan wai bata da fasali, shin in ko haka ne itama Hadiza ta rufe masa gaskiyar labarinta, domin cewa tayi dan`uwanta ne ya guje ta a dalilin ta yi masa kankanta, me yasa Hadiźa ta sakaya wannan lamari a gareshi? Ya yi sauri ya kawad da zarginta a zuciyarsa ai dole ne ta sakaya har yaushe za ta fada masa wannan fallasa da Yusuf ya yi mata?Abin damuwa dai daya ne anan shi ne Yusuf wannan rawar kafar da ya ke yi akwai abinda ya ke so, don sai ya yi takatsantsan da shi, kai amma Yusuf zai 1 iya mai cin mutunci irin haka don ko budurwa suka gamu da ita duk irn yadda ta burge Yusuf d
🏠