n wannan daga bakin
Fa iza ba don haka sai fargaba ya cika shi ya rika samun
sili arudani wajen bata amsa, ya cé, "Akwai dan abinda
nult mahaifinmu ya bar mana, to shi ne mu ke dan juyawa ni da
so newani aminin Babana, to ta nan na ke samunywa annan
sbad nkudadensd sel st e eosy uma
Fa'iza ta yi masa kuri da idanu nuna alamun bata
stebni gamsu ba, sai taca, "Ina son na tabbas maka Yusuf akwai
ensney yan mata da yawa a duniya wa'anda abun duniya ke sawа
met vsyso namiji sai dai ni ka yi rashin sa'a ba na cikin irin
an iswwa annan, illa kadai idan zan so ka zan so ka domin Allah
idan zan ki ka zan ki ka domin Allah. Wallahi a kodayaushe
Sodaidan ka yi min hidima na kan sami kaj na da tausaya maka,
saboda haka don Allah ka dai na irin wannan wahalar".
Nan da nan Yusuf ya gyara tsayiwa yace,Yauwa
lem Fa'za ai mutun mai tauşayi alamun imani kenan, haka nan
eb ob duk abinda ka ke tausaya mawa akwai kauna a zuci illa
wasu matsaloli da suka sha gabanki, Wallahi Fa'iza ki ban
ahadin kai na fito neman aurenki da yaddar Allah zaki zama
mai alfahari da aurena. Haka nan wa'annan'yan hidimomi
ebbav da kika ga ina yi maki ba wai don na nuna gwaninta ta ba,
eb sva ko bajinta, a'a wa ne ni? Ina dai yi ne don na nuna maki
banah Ceya zan iya kamanta maki abinda ake maku a nan gidanku, ayvidan na aurekie s swos nalew sd exi's
sy en sinsw Fa'iza ta yi tsit tamkar maganar Yusuf na shigarta
zuwa can tace, "To ka je na ji sai ka ban lokaci zan yi
ay tuanazarin al'amurana, domin Baba yace ya ba mu wata shidda
y sbayan mun kammala makeranta mu ba shi zabinmu, shi ma
an zaj yi na shi nazaring enues en snue ebg nabnsisd
Loid Da karma-karma da kutsa kutsa Yusuf ya kammala
jami'a, Sa'a daya yayi saboda tsananin basirar da Ubangiji Allah ya bashi da ya sha kunye,
5
to ya cinye jarabawar sa
tas yadda ake son dalibin kwarai ya ci.
Yana ta samun shiga wajen Fa'iza, don haka ko da ta
kammala makaranta bai damu ba sosai domin a koda yaushe
ba su zama Nigeria suna tare da mahaifinsu ana zagaya
duniya har wata shiddan da Babansu ya dibar masu ya
cika. Yusuf ya fella hidimar kasa Kwara State sun zaunar
da shi a babban birnin wato llorin. Takardu akai akai ya ke
ma Fa'iza, wani lokaci ya kan hana cikinsa abinci ya kulle
kudin abincinsa ya je Nitel ya yi ma Fa'iza waya, a kullun
dai yana yi mata korafin ko ta sami wasikar/shi? Ta kan се
`e ta samu' yace "Shi ne ki ka kasa ba ni amsa don kada
na ji sanyi?"
To a haka Yusuf ya kammaia hidimar kasa a dadafe.
Duk abinda ya ke ganin zai farants ran Fa iza 'yan kanana
kanana ya sai mata, da zumudin sa da murnarsa ya fara
sauka Zariya. Gidansu Awal ya yi tsinki, yana isa Awal na
rufe dakinsa zai fita.
Awal yace, "Kai muanen Kwara saukar yaushe?"
Yace, "Isowar kenan". Awal ya shiga cikin gidansu ya samo
wa Yusuf abinci, sai da ya ci ya koshi ya yi wanka ya bayas
da faralin da ya hau kan shi. Sannan ya fiddo wani yadi mai
shara-shara dinkin doguwar riga da wando sun fiddo da
zatin Yusuf sosai ya bare turare sabo gadagal ya fesa.
Yana rike da tsarabar Fa'iza yayin da yake sakа
takalmansa, yace, "Amma dai Awal ha ka da kirki yanzu ko
rakiya ba za ka yi min ba?" Awal ya juya baya ya ki yadda
su hada ido da Yusuf yace, "Har yanzu dai ba ka gajiya da
son na yi maka bayani ko? Na sha ce maka irin gidansu
Fa'iza ba wajen zuwa na ba ne amma ka ki ka dains gayyata
ta. Ni ka ga tafiya ta ina da anguwar da zani zuwanka ne ya
tsayar da ni, sai in ce, sai mun dawo kenan".
Karfe biyar du minti tarə daidai na yamma,Yusuf yа
isa kofar gidansu Fa'iza, kamar kullum masu gadi da 'yen
barandan gida suna nan zaune a kofargidn kowanne na ta
hidimar gabansa. A yau Malan Inusa ne ke kishinge bisa
dogon benci da kur'ani dan izihi ashirin a hannunsa yana
tulawa, Yusuf ya nufi wajensa domin dama ya fi saukin kai
10
Malán Inusa ya mike zaune ya matsawa Yusuf waje
ya zauna, suka dade suna gaisawa tare da tambayarsa
labarin Kwara.
Yusuf yə uan kaskanta da murya yace, "Allah dai
yasa mutuniyar tawa na nan?" Malan Inusa ya dubi Yusuf
yace, "Wai Fa'iza?" Ya amsa "E ita" Yace "Tana nan amma
a yau gaskiya babu halin ganinta" Yusuf ya zaro ido yace,
"Malan Inusa me kuma ke faruwa in ce ko lafiyarta lau?"
Malan Inusa ya kara kallon Yusuf da kyau yace, "Wai kai in
ce ko redio baka da shi ne? In ba haka ba duk rugundumin
nan da aka sha cikin redio da talabijin ka ce wai baka da
labarı?" Yusut ya yi galala yace, "Ina da labari na tambayeka?"
Malan Inusa yace, "To an daura auren Fa'iza da dan
gwamnan iiharmu! Yau kimanin kwana shidda kenan, daurin
aure da ya amsa sunansa a kasar nan, don haka kai ma ka
san vabu hali ka yi magana da matar mutane".
Yusuf ya yi kokari ya yi ma Malan Inusa wasu 'yan tambayoyi amma ya san ba su da anfani, tun daga bakinsa
zuwa makogoronsa a bushe ya ke kar kat, duk iya dabararsa
ya yi amma ya kasa tashi, ya na jin Malan Inusa na wasu
maganganu masu kama da ban magana amma a gaskiya
yace bai iya tunawa ua ko daya.
Wann