NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 4 of 26

a talaucinmu, yanzu kai ina ka ga gidan da za ka aje wannan yarinya?' Yusuf dai bai ce uffan ba Gwoggo takaici ya lullube ta ta wurga mai hotunansa ba tare da ta gama kallon ba. Ya mike ya nufi dakinsa ya bude sabon babin tunani, wai yaya zai shawo kan gwoggo ne dan ta kaunaci Fa'iza? Koda yake ya fara hangen gaskiyar Gwaggo, a ina zai aje Fa'iza idan ance an bashi ita? Wannan yana bukatar ya nemi Amiru su yi shawara, idan ma ta kama yaga mahaifin Amiru ne dole ya gani a ba shi aron gida kafin ya kammala ya sami aiki. An yi sallama a hankali Yusuf kafin ya farfado daga tsarin tunaninsa ya amsa Malan Tukur ne, ya dage labule 6 ya kwabe takalmansa ya shiga dakin Yusuf. Nan da nan Yusuf ya sauka daga kan gado ya zauna bisa tabarma yayin da Malam ya zauna kan kujera. Sun gama gaisawa Malam yace "Yusuf ban taba zaton diya mace zata canza maka tsarin rayiwa ba". Ya dan yi shiru Yusuf ya dago kai a murtuke yace, Malan me kuma na yi?' Yace, `An zo an bani labarin wai ka sayar da gonarku wanda ko mahaifiyarka bata sani ba balle ni'. Yusuf yayi jigum, ta faru ta kare, yau ko an gaya ma Gwoggo? Malan inda duk ya san ya dace ya yi masa nasiha iya kokarinsa, sannan ya fiddo takardar gonar ya mikawa Yusuf, yace bana son ko mahaifiyar ka ka yadda taji ka aikata wannan danya danya. Su Malan Yahaya suka kawo ma Malan tsegumin sayar da gonar. Hankalin Malan ya tashi shine ya je ya iske Alhaji Murtala ya nuna bacin ransa yaya za'ai su yi ciniki daga shi sai Yusuf ai bai yiwuwa. To Alhaji na jin nauyin Malan yace a maido masa kudinsa ga takardun gona sayar da wasu shanunsa ya kawo ma Alhaji kudi. A kaila gonar an tabbatas zata yi dubu casa`in da bakwai. Wannan bata sa jikin Yusuf yayi sanyi ba, sai ma ya ji ya sami amsar tunanin matsalolinsa wato tunda Malan ya tabbatas masa cewa zata yi kusan dubu dari, shikenan da an ce an bashi Fa'iza zai zo ya sayar da gonar da fegunan su ya sayi lafiyayyen gida ya zauna da Fa'iza ai dai ba kashewa yayi ba, ran da ya yi na kan shi ya bar wa kannen shi wannan. Haka dai duniya take, a kwana a tashi yau sun sami kimanin wata tara Yusuf da Fa'iza don tsananin naci da kunata kusan kowa ya san Yusufa gidansu Fa'iza. Yanzu dai ga azumi ya karato a matsayin Yusuf ya ga ya dace ace ya kai kayan azumi gidansu Fa'iza don haka ya je dakin Gwoggo Halima ya kanannade ta da maganganun jan ra'ayin hankalin uwa yace, kudi ya ka so dubu shidda za su biya kudin wata jarabawa idan kuma bai biya ba shikenan sai ya maimaita shekarar; hankalin Halima ya tashi adashin 7 da t shiga ta na son ta kula ta yi ma yara dinkin sallalh dole ta je ta amso ta zo ta mikawa Yusuf. пue srejp Ya shiga super market a Zariya yayi ma Fa'iza saye h saye na kayan kwalan zalla wanda yawanci duk 'yan aikin gida mahaifiyar Fa'iza ta rabar mawa. stS EF en emb s Wannan kenan, sauran kwana biyu sallah ya je ya tsare Halima yace, Gwoggo za rmu fara rubuta firojet din ivsy mura kalla idan ba a kashe kudi ba ki ban dubu goma'. Halima ta yi kwal kwal ta ce, "Kai Maitama ban san karya, erina ce kai ne ka taba gaya min wani yaro dan gidan mai awo sun taba yi da za su fita amma dubu daya da dari ditakwas uwar ta nemo rance. Yusuf ya sha mur yace, "To ai sai a bar karatun tunda na zama dan danfara, ko kuma na Te kira maki Awal abokina daga Zari ya ki ji gaskiyar abun, ku /baiku san kullun abubuwa canzavva suke yi ba, yanzu abin ido srda na biya farko shiga ta jami'a wanda zai shigą wannan Boe shekarar sai an linka ma a sadukuriy ind is tuauy isa uaew abHalima tace,Davsean clan wannan, ni dai yanzu ba ni da hanyar kodubu biyu in ba kudin neman auren s5Hassi ba da suka kawo, su na nan dubu goma cif. Ta mike ta je ta kawo ma Yusuf, ya yi sallama da ita, rannan Kano Evsryaskwana, bai cimma Amiru ba domin da shi cikin 'yan elearakiyar baban shi zuwa ummara, don haka da safe ya nufi nene kasuwa ya sai ma Fa'iza wani boyel les mai kyau da takalma. nanuget e Ya isa kofar gidan su Fa'iza ya aika cewa yana son d inganin ta ta aiko ita gaskiya wahalar azumi bazata iya fitowa nennbasya salke aikawa ta yi hakari ta fito ba zai dauki lokacin ta ba sako kawai zai ba ta ya wuce. inisa nutuZata sake korar 'yan aiken mahaifiyarta ta hana, tace ta tashi ta jeob sf67 uh Y S i Ta fito a yamuse shi kuma sai rawar jiki yake kamar zata ba shi rai da latiya, yaca, "Gimbiyar ya wuni, ya azumi?" Ta dan yo murmushi tace, De godiya. Ya tsokano wancan uezance ya koma kan wancan, bai dei sami fuskar Fe izar ba, aa bisa dukkan aiamu azumin na dukanta, ye kare ye mika enemata jakar leda mai walkiya, ta amsa galala taca "me irdaskenan?" Ya dan yi murmushi ya ce, "Wani zanine na yi 8 maki sha'awarsa, shi ne na ce kin kara a kayan sallah" sai sebtatsuke fuska tace, "A gaskiya Yusuf bana son irin haka ka utausyna zaton ban san usilinka ba ne haka nan kuma ban san evan cewa karatu ka ke ba? To wai ina ka ke samun wa'annan sy uakudaden? wenadel h nabhida tw Lan SAq Yusuf bai taba zaton magana iri
🏠