NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 3 of 26

a da jama a.Babu.siem wani mai wasa da suka gayyata baya ga D.J ya saka masu wannan wakar zamani ya canza waccan.r sail lee .wsytide A kalla Yusuf sai da ya kutsa yayi hoto da Fa'izalub kamar kala hudu, suma da kyar.delles nat k syillewx isSA Ana ta 'yan kananan ciye-ciye har sai misalin biyar. ollel da minti-arba'in da shidda sannan wanda ake jiranaya iso, nolle tun daga bakin get ya danno arniyar motarsai wadda taab iy razana kowa a wajen.зy вwoк nob en wied iv sM post avheb Fa'iza da kanta ta je ta taryo Isma'il suka jeru zuwain nax inda shiryayyen kek din bikin yake Isma'il ya fará da jawabidsg ic inda yace, "jama'a ina fatan a gafarce ni domin rashin zuwasni na da wuri, ya kamata ace na baro London tun darenrjiya neda saboda amaryata Fa'iza amma hakan bata yiwu ba, saboda a aikin da na bayas na kirar sarkarmu bai kammalu ba sai a yau". Ya fiddo wata batta mai dauke da sharbebiyar sarkanwerla zinari an rubuta Fa'iza Abba da zobe da 'yan kunne da abins et hannu. A kalla kudinsu sun yi kimanin dubu tamanin da hade! biyar bayan hatta ruwan da za'a sha a wajen bikin Isma'il saam ya bada kudin sayen shis wua unide ly uterde Isma'il ya fara yanka kek ya dorawa Fa'iza a bakisein yace "Allah ya rayasmin ke har tsufanki". Akasbushe da dariya itama ta yanka ta sakama Isma'il a baki tace "Gaurede mijina uban ya'yana insha Allah kakan jikokinálam estedder Ko wanne na ci gaba da dibar abinda ransa ke solltowl yana ci, ya yin da wasu samarin da "yan mata ke ta raye-antig rayen su, masu zuciya ko irin su Bello tuni suka ja motarsu ! suka bar filin, amma Yusuf uban an kunata sai ya nemi abtis 4 kujera ya zauna yana ta kallon Fa'iza da Isma'il, can Fa'iza ta lura ta zare daga Isma'il ta nemo Shatu dan ta lura da Yusuf kwarin gwiwa cewa lalle Fa'iza na son sa don đai sun yi karfi da Isma'il ne kawai. Ya saki jikinsa har da zuwa yankar kek yana ci, sannan ya cika filet da abinci, ya kuma cikawa mai hotonsa. Da aka gama liyafa Shatu ta kai shi gida a motar gidansu. Yusuf ya kara sakin jiki lalle idan ya mike zai mállaki Fa'iza. Bt ot ub ene SbU oliol Bayan hutunsu ya kare sun koma makaranta, wannan hutun dai Gwoggo Halima bata gane kan Yusuf da gindinsa ba saboda bai yi kwana bakwai tsantsa ba a Bakori dunguri gum ya tare a Zariya, ba shi Kano ba shi Kaduna gidan abokai kamar wani sakaraisonnslw imse ont amstisM Hotunan da suka dauka a bikin cika shekarar Fa'iza album biyu mai hoto ya kawo shi, ya zari wasu ya aikawa Amiru. Amiru ya dubi Fa'iza da kyau yayi dariya yace, "ina ma a ce kanwarsa ce", ya zuga ayi aure ko babu komi mutun ya ci dariya, domin da gani kasan Fa'iza ba irin matansk i da Yusuf zai murza ba neiie sm amms oe isd ab песеш sd sb A Zariya Yusuf bai iya yini da kwana, bai duba album baw din hotunansu da Fa'iza ba, a wani karshen mako ya yanke sp shawarar kai ma gwoggo Halima hotunan Faiza ta ganius Kamar yadda ya saba sai ya natsa ya kan shiga don ds su tattauna al'amura da gwoggo wannan lokacin ma haka, at sni Ya rausayar da kai ya mikawa gwoggo album biyu ya ce "Gwoggo ga Fa'izar da na ke son na aura sgw S7 61 low SUO imen Gwoggo Halima ta amshi album shafin farko gimbiyar ce ita kadai ba wai ta batun zannuwan da ke jikinta ba, ya firgita Gwoggo a'a zinarin da ta ranbatsa, a hoton kan shi sai walkiya ta ke yi, iyakar ganin mata 'yan gayu a duniya Gwoggo bata taba katarin ganin irin su Fa'iza ba ido da ido sai dai a talabijin su hangesu ana rike baki tare da mamaki amma yau ga ta a dakinta an ce za`a auro mata, to itaeA kanta zai sayar ko sannan a mallaka masa wannan sarauniyar, wannan itace tambayar da Gwoggo Halima ta 5 лimА TENLU yi ma Yusuf amma sai yayi dariya ya ce, "Haba Gwoggo wane irin na sayar da ke?" Ta cigaba ta bude shafin gaba, Yusuf ne tsaye ta bayan Fa`iza tana zaune cikin kujera shi kuma ya dafa gefen kujerar ya rankwafa mata, cike da dariya; sai na kusa, shi da dai Fa`izar ne suna tsaye, sannan sai inda ya ke bata tashi kyautar tana amsa, anan ma sai da ya dan rankwafawa Fa'izar tamkar yana gaban shugabansa. Gwoggo ta aje album din ba tare da ta iya ci gaba da kallo ba, tace, "Maitama menene ka ke bata sinki guda?" Ya dan shafa kai yace "Gwoggo wasu litattafai ne na nade irin wa'anda na rinka kawo ma Dije". A karo na farko Halima gaban ta ya fadi domin jikinta ya bata Yusuf ya fara iya karya abinda ba halinsa ba. Ta kara tambayansa, Maitama ina ka sami wa'annan fararan kayan masu tsada?" Cikin sauri ya amsa mata `Amiru ya dinka mana su har kala biyu ne ma'. Halima ta yi jagwale komi ya jagule mata ita kam Fa'iza bata kwanta mata ba. Tace "Maitama gaskiya dai daya ce, ni ba na ce dole sai ka auri Dije ba, ba shi yiwa a matsawa namiji ya zauna da macen da bai so, amma me zai hana ka zo nan, ka duba wadda ka ke so, inda aka san martabanmu? Wallahi ba baki na ke maka ba amma ban ga haske ba a game da auren wannan yarinyar, sauki sauki ma idan ita ta ganka ta manne maka, to kila ta iya zama d
🏠