NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 23 of 26

a Tambai ta yi masu har ya dubi Hadiza yace, "kin sani ko Hadiza?" Tace, "Me kuma na sani?" Yace, "Randa duk Kika haifu a gida na, da kaina zan zo na dauki Inna Tambai ta zauna mana har sai jaririnmu ya yi girma". Ta dan harare shi tace, "Ba ka ce wa sai mun yi ma jaririn aure sannan ta dawo Bakori?" Ya yi murmushi yace, "yauwa kinga har kin fara yi min kallon da na ke so, duk yau sau biyu na samu". Tace, "A yi hakuri na daina". Yace "abin ma `yar yanga cе ko, bari na kai kara wajen Inna". Ta harare shi ta ce, "ka san maganar da ka ke kuwa?" Yace, "Don na kai karar iyalina suna ---" a dai dai nan suka ji tafiyar Inna Tambai nan da nan Amiru yana ba'a ya dan gyara zama domin ada yayi rasherashe an shiga fagen soyayya tamkar wanda ya ke gidansa. Ya sunkwui da kai ya kwantar da murya yace, "sannunku dai Inna". Inna Tambai tace, "Haba dan nan ai ku ke da sannu wa'anda suka sha tafiya tun daga Kaduna?" Ta shiga aje masu abinda ta shirayo masu. A nan dai Amiru ya ga Inna Tambai irin tasu ce sai kawai ya dai na dari-dari ya saki jikin sa sosai, har wata shagwaba ya rinka yi ma Inna, yace, mata ba zai jira yangan Hadiza ba sati mai zuwa zai turo iyayensa. Haka din ko aka yi sati mai zuwa iyayen Amiru maza suka zo Bakori da kudinsu dubu hamsin na gaisuwar iyaye. Amiru ya je Abuja da niyyar kwana daya saboda tafiyarsa Japan, a daren nan ya isa gidan Yusuf kamar kullun gida cike da yanmata ana ta sheke aya, Amiru ya janye Yusuf zuwa shagon Falanke yace, "kai ni fa kamar yadda na gaya maka ta waya aure fa zan yi". Yusuf yayi dariya ya ce, "Wace ce wannan mai rabon shan dukan?" Amiru yace, "shan duka kamar yaya?" Yusuf ya ce, "kana nufin yanzu su Jummai da Hajiya Ramma wadda ka kashe ma aure shi kenan?" Amiru ya ce, "kai idan na auri wannan yarinyar ba abinda zai hada ni da su Ramma, wannan ba irin matan da ka taba sani bace ko ni na taba sani, wata 55 sAllah ce wannan." Ya bude walet dinsa ya fiddo wani dan karamin hoton Hadiza ya mikawa Yusuf yace, "tana aiki a C.B.N Kaduna tana nan zaune a Anguwar Sarki har Malunfashi da Bakori naje wajen zuri'aisu". Yusuf yace, "me ya zaunan da mace kamar wannan ba aure, ko dai irin mutanenmu ne shigar da kai ta yi?" Amiru ya yi murmushi yace, "Bari sai ka ga Hadiza ido da ido ka tabbatas wa kan ka, da laile cewa Hadiza irin ajiyar Allah din nan ce, ka san Allah yanzu ni ko sha'awar zama kusa da wadancan gungun cutar ba ni yi yanzu ni da ku sai anan shagon Falanke, ko idan mun hadu a Masallaci". Yusuf ya yi dariya ya ce, "Muna nan idan an shanye man amarcin ka neme mud оNBy Amiru ya mike ya duba agogo yace, "To mu kwana lafiya nina yi Japan sai ka ji waya ta warnus dY .sensbig A kullun da daddare Amiru ke ma Hadiza waya daga Japan minti biyar din nan sai ya kashe ma Hadiza su. sh sl uk A ranar da ya sami kwana tara da tafiya a wannan daren da ya yi mata waya ta ce, 'Amiru yace, "yes my dear? Tace, "wai sai yaushe za ka dawo ne?" Ya dan runtse leWE ido murna ta cika shi domin ya tabbata Hadiza bata lyavgaa fadin abinda ya ke ba da-gaske ba, lalle tana cikin damuwar slbeH rashinsa, ya dan yi gyaran murya yace, "kin san ko ina nan ina hado maki lehenki, da zaran na kammala zuwa jibi zan guE taho." Zuciyar Hadiza ta yi fari tas, ko shakka babu aure dai ya zo. sbodsa eysb snew eyyin sb ejudA si ey unimA Bayan ya dawo da sati daya iyayen Amiru mata suka zo Bakori don asa masu ranar biki. Alhaji Kado yayi masu alkawari zai aiko har Kano idan an yi shawara da uwar yarinya.ey wauy."ly nar st aws syew af skem evad ev mulluk Svnei sbbay ayheb Ya aiko Inna Tambai har Malunfashi zancen sa rana, Amina tace duk yadda aka sa duk daya ne a wajenta, InnaA Tambai tace, "yaran dai sun bar mani sallahu ya kasanceun lokacin da ita Dijen zata dauki hutu". Yaya Amina tace, "Wai zata ci gaba da aikin ne? Tambai tace, "kwarai kuma,BA zata zauna Kano ko Abuja yace inda duk take so nan zai 56 22 S nemar mata taran sufa." Lokacin biki ya kama 10/Nov a bisa lissafi sauna kwana talatin da uku. Wai da aka ga ya wa Amiru kamar ya kamo kwanakin duık da shi ma dai zai yi na shi shiryeshiryen. Saboda haka da aka je kai kayan sa rana har da akwati shidda na lehe. Nan da nan Bakori ta diba diyar Baka Kado lehenta. rabin dozin,yan kari kuma suce dozin. Wannan zance ko ina ne a garin Rakori da Malunfashi む anobal STAA DA Dnuol lla at d stes eb saaoda TSyniKASHI NA GOMA SHA BIYU anntum anag met ey венс аg ay ab lsa sad syitaS Hadiza na zaure suna kallon wasan Samanja a talabijin sai ga kaininta mai bi mata dan wajen Yayaı Amina ya isko ta Keduna, nan talke Hadiza ta san babu lafiya ko kumas akan zancen suren ta ne, ta zare ido tace, "Saminualafiya,lullec me yasfanu, to Yayasceabaalafiya?" Ya sadda kai yace, yaw "lafiyarta lau, Alhaji Kado ne dai/babu lafiya yana asibitin Funtua kwance Bney em iria lusY anitods an emuk sd sindA Hadiza ta yi luu bisa kujera sai hawaye rau rau, "me studA ya same shi Saminu?5Yace, "An ce wai keway
🏠